A Yankin Igbo Hausa NovelHausa Novels

A Yankin Igbo 19

Sponsored Links

Β βš–οΈπ˜Ό π™”π˜Όπ™‰π™†π™„π™‰ π™„π˜½π™Šβš–οΈ

 

π™π™π™Šπ™ˆ 𝙏𝙃𝙀 𝙒𝙍𝙄𝙏𝙀𝙍 π™Šπ™ π™π™‰π˜Ύπ™‡π™€ π™…π™π™Žπ™π™„π˜Ύπ™€

π™π™ˆπ™ˆπ™ π™Žπ™ƒπ˜Όπ™π™€π™€π™.

 

π˜Ώπ™€π˜Ώπ™„π˜Ύπ˜Όπ™π™€π˜Ώ π™π™Š π™π™ˆπ™ˆπ™ π™Žπ˜Όπ™”π™”π™„π˜Ώ.

 

 

π—πˆπ•-πŸπŸ—

 

 

 

Ummieta Bata Farka ba sai k’usan misalin 5-6 Namaraice.

 

Bakowa wurin sai sassanyar S’anyi. Furanni, da kamshin Queen of the night daya fara sauka, sai Kuma labulaye masu Shara Shara kalar Ruwan magubba Dake jikin gazebun da d’uk aka sakosu s’uka rufeta ruf.!

 

H’akan yakarama Rumfar gazebun dan duhu, Amma ba sosaiba, Saboda h’asken dancing light dayahaske wurin.

 

Mika tayi s’unan Allahu abakinta tareda yima Annabi Salati SAW, Bata sauko daga gadonba Sam, batada Kuma niyar saukowar, saima kuka ne yazomata itadai d’uk Arayuwarta Bata taba sanin w’ata m’atsalaba kodamuwa sai ta Dr Fodiyo.

 

Ala Dole Kam y’au kam acikin Daren Nan z’atayi magana one in one da Mallam, Har saitaganar dashi waye *Fodiyo* Kai Jama’a πŸ€” Mallam din ne zatagayama waye Fodiyo πŸ˜‚ kurci dangin h’auka.

 

H’aka dai har gurin gab da magariba tana Nan kwance, Tuni kuma t’abama kanta hakuri tashiga g’ida, tana z’uwa direct toilet ta nufa tasakarma kanta Ruwa masu zafi, jinta take d’uk w’ata sawai!Β  sawai!! da Ita, jikinta yayi laushi sosai darashin kuzari.

 

 

Z’uwa y’anxu bawani Ciwo atareda Ita saidai ko Inna Nata yasaki. Z’uciyarta cike take da fargaba da Naiman mafitar ya’ya z’atayi da Aljanin gidansu πŸ‘Ί

 

 

Z’aune kawai take adakinta b’atareda tasan mema zatayiba tayi s’hiru kawai tayi tagumi har l’okacin cin Abincin dare batafitoba har l’okacinda Innar gida, wato Inna Sadiya tashigo NaimantaΒ  tazo d’uk y’au Bata ga gilmawartaba, yakamataΒ  tazo Maza taci A’binci, Cewar Inna sadiya, tana faidima Inna Atika w’adda Itace m’ahaifiyar Ummieta Kuma ya da’ya kwal da Allah ya bata, saidai kasancewarta bafullatanar daji yasa takeyima UmmietaΒ  w’ata irin muguwar A’lkunya Saboda h’aka k’usan lokutta dayawa zaga basakewa atsakaninsu ba Kuma nuna w’ata kulawar data kamata daga Inna Atikar Z’uwa ga Ummietar. Ita Habib ne nata sosai d’uk Al’amuransa Itace kan g’aba.

 

Dole zatasakama cikinta Wani A’bun. Cewar Yar Amo, Ko da ba’afadaba dukka gidan k’owa yasani tunda har d’uk wunin y’au tunda akajita s’hiru gidan, bakaradinta to tabbas k’owa yasan watanne Nata yazagayo, taje maboyar Kuma yayanta yazakullota shine Mai kula da lafiyarta ci’kinsu ukkun.

 

S’higowar inna sadiyar yayi dai dai, da mikewarta tsaye haryanxu a Dan tsorace take d’uk da tasani Cewar itadashi Kuma sai Wani watan idan Allah yakaimu.

 

H’annunta Inna Sadiya tarike tace kinatsu Uwar masu g’ida, Fodiyo yayankine Mai kula da lafiyarki bamai cutarwa bane.

 

D’a w’ani irin kuka tafashe, “how can she convince mutanen gidan nan suyarda Cewar ba mutum baneshi, Aljanine😩

 

I’nna sadiya Kam B’azata tsaya sauraren shirmen Ummieta ba kawai taja hannunta suka fito.

 

A’tsakar g’ida suka samu kowa anshifida M’anya manyan dardumomi Anna chin A’binci dare!.

 

S’aman kowace shimfida mutum biyune k’owa da Abokin cinsa.

 

Dr Fodiyo da Dr Mustapha, sai Inna sadiya, da Inna Atika,

Sai Yar buga da Yar Amo, sai ita Ummieta da Mommynta, sai Kuma Mallam da Dr habib suke z’ama tare.

 

Madarar shanu Mai s’anyi Yar buga ta Miko mata tabata, Bata iyya maganaba tadai girgizamata Kai, Ganin h’aka yasa Yar Amo tamatso Ruwan green tea c’ikin Despenser Tamika mata, Dole takarba shima badan tanajin sha’awar shansa dinba.

 

B’ata iya cinkomai ba sai w’annan Ruwan green tea, Sai potato saladΒ  da akeyi mostly Saboda Fodiyo da Allah yajarabeasa da M’ugun son salad πŸ₯— K’omai da yadanganci ganye vegetables shine abincinsa.

 

L’okutta da Dama Abincin Gidan g’abadaya Yana daga dangin Vegetables, ko Kuma AhadaΒ  vegetablesΒ  salad da yakenci bayan cin A’binci, z’uwa y’anxu har k’usan k’owa yasaba da cin Vegetables din y’au da gobe!.

 

 

Wuraren karfe Tara Ummieta ta nufi sashen Mallam, Z’aune tasamesa suna kan waya shida Mr Juth da yakira Yana Naiman shawarar yanda zai Aiwatar da kiwon shanu d’ayake son yafara achan Y’ankin IBO.

 

Har tajuya zatafita ganin Yana waya! Amma sai Mallam din yayimata Alamu da tazo yalura kwarai Tana c’ikin da’muwa sosai, tun wurin cin A’binci yalura da H’akan. Kuma Dama Dole Koda batazo dinba shi din sai yanaimeta Yaji damuwarta, dawowar tayi tazauna dai dai kafafuwansa tareda janyo littafin bulugul maram t’afara Dan karantawa sama sama, har z’uwa lokacin da Mallam din ya kammala Tukunnah yaajiyo gareta yayi gyaran murya.

 

D’a sauri ta ajiye littafin, tareda Kara matsowa kusa dashi Tace AllahΒ  Yaja da Ranka Mallam! yasa dayawa cin Rai!!!!, Amin Allah ya Albarkaci Rayuwarki Fateema Inna wuro itama A baiyane tace Amin Mallam nagode.

 

W’annan Itace kyakyawar alakar Dake tsakanin Mallam din da zuri’arsa, d’uk kafim gaisuwa sai sunaima ma juna lafiya, ko Rahama, ko gafara.

 

M’eyake damunkine Inna wuro, wayeke da Alhakin tabamun Mahaifiya Agidan Nan Jin h’aka kuwa take Ummieta ta fashe da Kuka, muryarta c’ikin kuka take Cewa,.

 

Allah ya Albarkaci Aryuwarka Mallam Tambaya nake Mallam Anya kuwa ya Fodiyo shine yaron BabaΒ  Ahmad Na Ainihi kuwa?, w’allahi Mallam chanza masashi akayi.Tabbas w’annan damuke Rayuwa dashi Mallam banamu bane shi din Aljanine W’annan, Allah yagafarta maka Mallam Inna tantama w’annan bajininmu bane Sam bamu hada k’omai dashiba.

 

C’ikin bacin Randa bakasafai zaka iya ganeshiba atareda Mallam yace Ansituuuu Inna wuro, Ansituuuu fii sabilillah, kiyi s’hiru inna wuro Saboda Allah!

 

S’hiru Mallam din ya Yi tareda Fada Aransa yace wato k’owa da kallar kurciyarsa, shiyasan tabbas Inna wuro t’anada mahaukaciyar kurciya Mai yawan yarintar dayawa Arayuwarta.

 

Dama chan h’aka tatashi t’anada yawan shirmen da soki burutsu

 

Zaiyimata uzuri da’ya kobanza batasan Ahamad ba saidai a pic lokacinda Aka haifeta Ahmad y’anada k’usan S’hekara Sha biyu kasa da ta taba ganin Ahmad dinsa basai Anfadimata Cewar Fodiyo tsatsonsa bane.

 

C’ikin kokarin danne bacin R’ansa yace Inna wuro Allah yagafarta maki.

 

Amin Mallam c’ikin fargabar Dake tareda Ita tabude baki zatayi magana y’au kam insha Allahu saifa ta ganar da Mallam gaskiyar Cewar ya Fodiyo ba Mutum baneshi.

 

Allah yayimaka gafara Mallam Aljanine kadai yakesani da gano A’bunda akayi aboye ko akaje aka boyesa, awani wurin. Kuma AmmaΒ  ace batam bayaba ba komaiba Amma Mallam Kai tsaye yabaiyana a wurin.

 

Sai y’anxu yagano dalilinta. N’ayin d’uk wsdannan zantuttukan Akan Fodiyo.

 

Fodiyo shine Mutumen da k’e kula da lafiyarta tun tana karama , Sune mutanen biyu da Fodiyo kejinsu da lamarinsu har c’ikin ruhinsa.

 

Domin shima Kam tabbas idan bayajin Dadi Kai Koda ace R’ansa be kawai yake abace kida ba baiyanawa yake ba hakkun lokacin sai k’aga Fodiyo ya samesa Arubuce Yana tambayarsa ko lafiya yake.

 

Z’uwa y’anxuΒ  kuka take sosai har tana shesheka a take Kuma sai tausayinta yakama Mallam y’anada tausayi sosai Sam bayason y’aga mutum c’ikin damuwa arayuwarsa.

 

C’ikin tausasa harshe yace Inna wuro kina kula da Azkhar kuwa Tace innayi Mallam safe da maraice, yace toh kidai Kara kiyayewa Banda mantuwa ahankali saikiga Aljanin yabata yadaina fito makiπŸ˜‚

 

C’ikin Dan sauki saukin datafara samu tace Aikuwa Mallam zan Kara kula, kullum y’anxu zandinga karanta Bakara tsakani magrib da Isha har Sai Aljanin yabar gidan Nan.

 

Tana m’aganar Mallam Yana gyada Kai Nuna Alamun goyon baya. Jin shigowar Inna Atika yasa tamike tace Mallam zan Isa g’ida Allah yakara lafiya, yace Amin Kuma ya Albarkaci Rayuwar Inna wuro.

 

 

*Idan kinada Hali kibiyani Hafsat Abubakar Sadeeq First bank 3195366407*

 

 

*It should be Three page per weekπŸ‘Œ*

Leave a Reply

Back to top button