Hausa Novels

Mijin Malama Hausa Novel

Sponsored Links

 

🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
💖💖💖💖💖💖💖💖💖
*NAMIJIN ZUMA*
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥
(Love Romantic and sex Story)

SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah)

Alhamdulillahi am back again.
Bismillahirrahamanirrahim
Free page1
*Katsina state*
***A hankali  yake  Tafe  a cikin dankareriyar motarsa kirar Mercedes Benz C-Class dark ash color, kallo daya nama motar na tabbatar da sabuwa ce domin se walwali takeyi tako ina, motar taci sunanta, ta fita a kyau ainifin fita, domin first class ce a tsananin azabar kyau da tsaruwa,tayi matukar kyau Ainun.  Murza tayoyin motar yakeyi a hankali a kan dankareren shahararren titin kwalta din dayasha gyara, kasancewar line din na zallar masu kudi ne kullum cikin gyaran titin kwalta din line din akeyi.  Direct wani dankareren gida ya nufa me tsananin kyau da tsaruwa daga wajensa yayinda nakeda tabbacin cikinsa ma zefi wajen kyau, kaf line din babu get din daya kai na gidan kyau. Get din silver color ne light se walwali kawai yakeyi tako ina Kai kace da danyan gold aka tsarasa. Hon yayi a kofar get din a guje security ya fito sanye da blue din uniform da black din  wando. ya kame hadi da bin motar da kallo be taba ganin irin taba se yau , idanuwansa suka sauka  a kan lambar dake manne a motar, kara kamewa yayi cikin girmama ganin lambar  jikin motar me  tambarin AS yasashi saurin sarawa motar hadi da kwararo gaisuwa dukda beganin na cikin motar sedeshi na cikin ke ganinsa, domin kuwa motar zagaye take da bakin glashi tako ina. Jiki na bari security din ya bude get din ba bata time ya Danna kan motar cikin gidan, ya isa packing space yayi packing, Kai daganin yadda yayi packing din zakasan class dinsa  nada banne, ba irin karabatin mazannan bane,. koda yayi packing din motar be fito ba seda ya kwashi 10mnt a cikin motar kana ya bude murfin motar, a nan ma seda ya kwashi 5mnt kana ya fara ziraro lallausar kafafuwansa irin na yan hutu wanda suke sanye da lallausar takalmi fari sol takalmin irin na yan hutu, yatsun kafafuwansa dogaye ne irin zara-zarannan ne, in takaice muku in mace cikakkiyar jarababbiya ce a kallo daya biyu in tama yatsun kafafuwan nasa se durinta ya jike wata kila ma harta kawo batare data ankare ba, kyaun yatsun kafafuwan nasa ya shahara ya wuce tunanin duk wani me tunani, hankali da lissafi bazasu dauka ba, kyau iya kyau.  A hankali ya ajiye kyawawan kafafuwannasa a kan interlock din kasan gidan, cikin izza da zallar cikar class ya fito daga cikin motar Gabaki dayansa.   Ya subhanallahi! Dogoneshi ajin farko irin wadanda daka kallesu dole kace dasu dogaye domin kuwa akwai tsawon, kuma kowa yayi tsawo yayi rabin kyau wallahi ba raini… normally guys kunsan dogon namiji daban yake a shimfidar Aure, dogon namiji duniya ne goho yake sawa da kukan dadih dana azaba at one time a kan bed. Kyaunsa ya wuce nazarina da lissafina, kyaunsa na iya kisan kai in har baka da karfin imani! A lot of woman in suka gansa har yawu suke zubarwa daga bakunansu, Sbda dasun gansa kwad’ayinsu tashi yakeyi ove,saboda Sunada tabbacin inside din garau take (jarumar). Chocolate color neshi again ga hutu ga Jin dadih uwarsu uban ubansu kuma ga kudi!. Choco color dinnan tasa se walkiya takeyi yana wani wal-wal Kiris ya rage ya zama fari tass, kai wasu ma kallon fari suke masa, yaji hutu iya hutu. guys kunsan talwatsa da tsantsi kou? To I swear jikinsa yafi na talwatsa kyau da tsantsi ga sheki. Yanada matsakaiciyar kiba baza ace masa me kiba ba kuma baza ace masa siriri ba dai-dai, yanada de jiki normal-normal  sede kirjinsa a bude yake Kai kace yana daga karfe ne nan ko sam ba haka bane, haka Allah ya haliccesa, kirarsa tada bance Allah yayi halitta a gurin. Yanada yalwar gashi tako ina a jikinsa Gashi ne kwance har kyakyawar fuskarsa wadda ke dauke da dogon hanci har baka,  ga dan karamin bakinsa me dauke da pink lips ta kasa,  saman lips dinsa kuma seya danyi duhu hakan ba karamin kara ma bakin nasa kyau yayi ba, yanada dara-daran idanuwa kmr zasu fado kasa, cikin kwayar idonsa brown ne irin brown dinnan sosai ba kasafai ake samun masu irin idanuwan nasa ba, friends dinsa wasu har gobe gani sukeyi kmr sawa yayi domin kyaun idanun nasa ya shahara natural ne bana bature ba, farin idanuwan nasa yayi fari tarrr, omo! Kyau na jikin na miji I swear, Wannan kyaun nasa na musammanne. Ga yalwar gashin ido yanadashi tamkar zasu tsole masa ido saboda tsayi da cikarsu sometimes har zuwa yakeyi a rage mishi su, sbda suna damunsa. Girar idanuwansa sun hade da juna gashi sun cika fam gasu bakikirin, yanada saje me yalwa yayinda sajen ya karawa fuskarsa tsananin kyau, yanada beautiful points a duka gefe da gefen kumatunsa, ko beyi magaba a lotse suke, kannan nasa cike yake da kwantacciyar suma tamkar balarabe, tako ina ya cika 💯, dole yammata da matan aur da zaurawa su rikice in suka gansa. The guy is very handsome kadan ya rage in suma saboda kyaunsa ya gigitani ya rudani ya kidimani Gashi matashi a kalla baze wuce 22yrs ba ga kyau ga kudi ga class ga kuma  dattako domin hatta da tsayuwarsa irin na manyan mutane ne,kai bakace dan 22yrs bane zakasha ko he’s 35yrs, sbda girman jikine dashi over, kuma yanada cika Ido, ga kwarjini kmr dawisu, ga haiba, ga muhibba, ga zati ubangiji ya cika masa, ba kasafai ake gano shekarunsa a jikinsa ba, gashi sam bayasa kayan daza agano shekarun nata, zallar dattako kawai. Sanye yake da dark royal blue din yadi, dinkin yar shara da wando, dinkin ya matukar Amsheshi, yayin daya bayyana zallar manyan damatsensa  wanda ke dauke da tattoo a damtsen nasa na dama, ba karamin kyau tattoo din ya masa ba, yanasan tattoo shiyasa dayaje American yasa aka masa, wai danma yana tsoron mommynsa ai da duka hannayen zesa a masa, ammafa totto din ya amsheshi, ban taba ganin tattoo me kyaun nasa ba, koda yake shiya yima tattoo din kyau ba totto din bane ya masa kyau, daman already kyaun aka taras. A rayuwarsa  yana tsananin san riga dinkin yar shara, shiyasa bashi da kayan daya wucesu se uniform kuma, ba kasafai ya cika san kananun kayaba amma yana sawa inya koma  Abuja ko Kano, a Nan yafi zama a aikinsa. Tsayawa yayi ya jingina bayansa da bayan motar tasa tamkar me nazari, se karewa tamfatsetsen gidan kallo yakeyi , tunanin da lissafinsa na wani guri, shidin yanada dauriyar abubuwa da dama ga juriya, duk yadda ka kaiga kwakwkwafi baka isa ka gano damuwarsa ba Wasu lokutan,mutum dayace data kallesa take gano damuwar wayo nanny dinsa kuma mommynsa,bashi da uwar data fisa a rayuwarsa. Ajiyar zuciya ya sauke hadi da furzar da wata iska me azabar zafi daga bakinsa, kana ya bude murfin motar ya dakko wayoyinsa daya manta dasu a cikin motar. Ya dakko wayoyin guda uku daya kirar IPhone 15pro max, se dayar Samsung ce latest, dayar kuma Nokia ce Amma android. A hankali ya fara takowa  a farfajiyar gidan, maaikata nata Garzayowa suna gaidasa yana amsawa cikin sakin fuska da boye damuwarsa, Allah kadai yasan meke adane a cikin zuciyarsa, kusan 5days kenan beyi bacci ba, kawai tafarfasa zuciyarsa keyi  se faman zufa yakeyi dukya kagara ya isa Cikin gidan ya shaki AC ko zesamu sassaucin abinda yakeji daga zuciyarsa da gangar jikinsa. Cikin dan sassarfa yake tafe tamkar dawisu ko a takunsa zaku fahimci jarumin namijin,  direct ya nufa part din hajiya mommy dan gidan babbane sosai kusan part 6 ne a ciki kuma mommy ce kawai mace a gun mahaifinsa (dukda ba ita ta haifesa ba Amma tana amsa sunan mahaifiyarsa har abadan, Sam baya damuwa da muggan halayyanta).  A hankali ya tura kofar dazata kaishi ga cikin part din nata, se Kamshi kawai ke dukansa tako ina yayinda yake lumsar idanuwa nan da nan se yaji annashuwa ta rufesa dadin dadawa ga sanyin AC daya dokesa yayinda sassan jikinsa duk yabi ya amsa, nan take jinin jikinsa yaci gaba da zirya cikin hanzari yayinda bugun zuciyarsa ya saitu ,shi mutum ne da abu kankani ke dagula masa lissfi bayasan damuwa sam abinka da botters. ‘’AlhamduLillah, saboda real mom dina nakeson gidannan,har abadan innazoshi sena samu nutsuwa…. JARUMA!!”ya fadi da cool sound, yana murmushi, muhimmancin real mom yafi muhimmancin kowa a rayuwarsa. Ajiyar zuciya ya sauke cikin hanzari ya nufa falon hajiya mommy yana Me kallon agogon hannunsa nan take yaga karfe Goma na safe. “Lokaci baya sauri yau…” Ya fadi a zuciyarsa nan take fuskarsa ta sauya cikin rashin dadih. Tura kofar dazata kaisa falon nata yayi, falon ya matukar kayatu ainun aljannarh duniya kenan, kujerun falon Army green ne and milk, komi na falon Army green ne  and milk color ne har pentin falon, komi perfect, saitin  kujerun sun hadu Kai daganin kirarsu kasan ba  daga Nigeria ba Sam falon bashi da hayaniya irin de falon Yan boko Amma an narka mahaukatan dukiya a falon, yayinda dukiyar da aka narka a falon na iya awon gaba  da imanin me karamin imani, me babban imaninma dole seya girgiza, kyaun falon na iya mantar da halitta a wace duniya take ciki,kudi kawai ke talk a falon. Daya daga cikin kujerun ya Isa ya zauna Nan da Nan kujerar ta lotsa can kasa ta kuma dawo dashi sama,. Ajiyar zuciya ya sauke Yana me cusa hannunsa cikin lallausar sumar kansa baki kirin datake kwance tubus kmr dambun audiga. “Very soon zan maganin yarinyar Nan tinda ita bata da hankali, ni kuma kmr dole zamana da ita mtws! ,,,” ya karashe da tsuki,  kmr Wani zararre Shi Sam baya iya danne Abu a ransa ko zancen zuci be iya ba. Kwanciya yayi sosai  a kan kujerar kasancewar kujerar 3tr ce, ya daura kafa daya kan daya ya shiga girgiza kafafuwansa ji yakeyi kamar ze fashe…lumshe idanuwansa yayi Hadi da afkawa duniyar tunani se yanzu yakejin nadamar aure da yayi da wuri a rayuwarsa, daman zaks abokinsa ya gaya masa se yayi nadama gashi da yarintarsa hawan jini na neman kamasa yayi nadama fin a kirga. “Nayi nadama!” Ya fadi Yana me gyara kwanciyarsa fuskarnan tasa me Annuri ya sake hadeta gam, se Jan kwafa kawai yakeyi sau ba adadi. “Aikin banza kawai bani ga tsuntsu bani ga tarko,da yanzu beb na ajiye dana huta…” Ya fadi Yana me Jan tsuki se mutsu mutsu yakeyi a cikin kujerar, matsifa da bala’i na tsungulinsa, shifa sam beson damuwa, sannan yanada zakuwa, in yanasan abu kawai so yakeyi a lokacin ayishi ko yasamu a lokacin.

Shadaya da minti uku dai-dai wata dattijuyar mata wadda a kalla zata iya Kai 45yrs ta turo kofar falon ta shigo sanye da doguwar rigar Abaya red, rigar ta amsheta Ainun kasancewarta fara sol me matsakaicin kyau Hadi da madai-daicin tsawo,.  Tana shigowa yayinda Wani dattijo ke biye da ita a baya Sanye yake da manyan kaya, hannunsa rike da sandar dogarawa, da kyar yake iya tafiya kasancewar yanada ciwon kafa, sannan ya taba hatsari hakan ne sanadin mutuwar kafarsa, da kyar yake dogarawa.  kallo Daya na masa na tabbatar yanada taddako a tattare dashi uwa uba ga cikar zati dogo neshi first class , ya manyanta sosai a kallah ya Kai 60yrs Amma yawan kudi baze bari a gano manyantar ba, nera ce kawai ke magana a skin dinsa, kyau kuwa se tsiyaya yakeyi ya fuskarsa ,a  kallo Daya zaka fahimci kamanninsa da yaran dake kwance.  ”A,S….”  dattijuwar matar ta fadi yaynda kwayoyin idanuwanta suka sauka a kansa da yake kwance cikin kujerar, jin ta kira sunansa yasashi juyowa ya zubo mata manya-manyan jiga-jigan kwayoyin idanuwansa Masu cike da zallar kwarjini a bayanta yaga mahaifinsa biye da ita. “Haka de za a kare kullum yana gindin hajiya mommy…ban taba ganin mutum irin daddy ba shi gabaki daya from the bigining to ending haka ze kare, shiyasa kowa yasan shi mijin tace ne,ko a office ..” Aeezad ya fadi hakan a ransa se Wani kara tamke fuska yakeyi ya zamo daga kan kujerar ya tsugunna ya shiga jero musu gaisuwa one by one. Hajiya rafi’ah ta amsa ba yabo ba fallasa, se wani tsumu tsumu takeyi irin na marasa gaskiya.  Alhaji Sunusi ya amsa Hadi da zubowa d’annasa Ido cikin kallon SO da kauna yaketa binsa dashi,a kullum soyayyarsa ga d’an nasa baya boyuwa danma mommy tafi karfinsa ne se abinda tace ai da soyayyar daze samu a gun daddy seta ninka haka da ace babu hajiya rafi’ah. “Uban baba yau dirar sassafe kayi mana lafiya de kou?” Daddy ya tambayesa cike da kulawa da SO da kauna, a kallon dayayi masa ya fuskanci yanada damuwa. Hajiya rafi’ah ta kuresa da Ido kur tana jiran meze ce domin ita tasan tushen komi.  Jin tambayar da daddy yayi masa ya dago ya kallesa  a zuciyarsa yace “Daba Kai kayimin tambayar nan ba dakaji amsa zuku-ku ma kuwa..” ya hadiye Wani mugun yawu gani yakeyima ba karamin renin hankali daddy yayi masa ba da yayi masa wannan tambayar, dande kawai mahaifine,.  “Wani abun ne ko Jarumi? ” Daddy ya kara jefo masa tambayar batare daya damu da rashin amsa tambayarsa ta farko da beyi ba daman already yasan halin d’ansa ba kunya ce dashi ba akwaisa da tsiwa ga miskilanci. Aeezad ya bude baki zeyi mgna hajiya rafi’ah tayi caraf ta amshe dacewa “Haba Alhaji yazaka cikasa da tambaya haka, kusan 1week yayi fa a garinnan bezo ya ganmu ba se yau ai kaga be dace a cikasa da tambayoyi ba” cikin kissa da kisisina tayi maganar se juya baki takeyi Kai kace yarinyace yar 15yrs me tashen balaga, duk Wani me hankali kallo daya zeyima rafi’ah ya tabbatar ta taba bariki ko yayane domin idanuwanta tarr suke a tsakiyar Kai ga makirci da kisisina Ga kwarewa a iskanci. “Kwarai hakane…” Shine abinda daddy ya fadi kawai jiki na rawa dominshi in har rafi’ah zatayi magana toko yaya mgnr take zece haka ne kawai. “Shige mu nufa dainning mu barshi ya huta …” Shine abinda hajiya rafi’ah ta fadi cikin zallar Iko da Mulki jiki na rawa Alhaji sunusi yayi gaba zuwa dinning room kmr wani wa-wa yadda kasan rakumi da Akala. Hajiya rafi’ah ta mara masa baya zuwa dinning room din cikin tafiyarta ta isa da takama,Aeezad ya bisu da Ido kawai inda sabo ya saba gani sam ba sabon abu bane a gunsa, dan haka ko a jikinsa, kowa a gidan hajiya mommy ta mallakesa Aeezad ne kawai be mallakun mata ba, shi kadai ne ya zaman mata gagarau. se yanzu yake kara nadamar Auren ma gabaki daya a rayuwarsa tinda ya Auri yar hajiya mommy be shiga kwanciyar hankali ba baya tunanin ze shiga ma har abadan, kuma ga Azabar san yarinyar yana dawainiya da ruhinsa, shi sometimes ma besan meke damunsa ba yakesan na’eema. Kmr an tsikaresa ya mike cikin hanzari ya fice a falon kmr ana ingizashi ko sallahma be musu ba yanaji Daddy nace mata tafiya zakayi Jarumi na? Yayi kmr bejishiba yayi ficewarsa. Direct motarsa ya nufa  bakin ciki ya kuma cika masa zuciya yayi nadamar zuwa gidanma gabaki daya a rayuwarsa. Ba bata lokaci ya shiga motar tasa ya figeta fitt ya fice a gidan kmr tashin hankali haka yake figar motar. Wayarsa ya lalubo still Yana  driving yashiga kokarin nemo lambar zaks har zeyi dealing se kuma ya fasa, ya Shiga lalubo Wani searching din sunan, JARUMA TA💖 haka kawai ya tsinci kansa da sakin wani irin murmushinnan me tattare da zallar annashuwa Hadi da nishadi da nishadantarwa, ya manta when last ma yayi fara’a kmr wannan A rayuwarsa. Dealing number din yayi Ringing daya tayi ta dauka. “real mom dina good morning…” Ya fadi da azababbiyar zazzakar voice dinsa,se murmushi yakeyi kmr Wanda yaga wa-wan zama. ”Lafiya Lau Jarumi d’an gidan real mom dinsa…”  Shine mgnr data fito daga cikin wayar cikin zazzakar murya me rikitarwa, dajin muryar zaka tabbatar me muryar  tadabance maganarta ma cikinn nutsuwa da sanyi da zaki da gardi take yinta.  Wani irin sanyi yaji daga tsakiyar kansa zuwa kasan tafin kafarsa, yana matsifar san yaji tace masa jarumi, already daman ita tasa masa sunan gashi sunan yabisa mutane da dama hakan suke ce mata, daddy ma jarumi kawai yake ce masa kuma a gunta yaji sunan shike nan ya koma ce masa JARUMI,. “Zanzo yanzu ki hadamin fruits pls…”Yana gama fadar hakan ya katse wayar ba tare daya jira cewar taba, ya ajiye wayar gefensa yana me sakin murmushi, tamkar uwar data kawosa duniya haka ya dauketa,inya jita se yaji kaf damuwarsa ta gushe, ita ta rainesa kuma itace bestynsa,a duniya bashi da wani makusancinsa kmr ita, ko damuwa garesa ita ce abokiyar shawarsa baya shakkar gaya mata komi daya shafesa , shi maraya ne Amma sam Bata taba barinsa yayi kukan maraici ba, Ta maye masa gurbin mahaifiyarsa dabe santa ba be taba ganinta ba,  sometimes ma har maye masa gurbin mahaifinsa dayake raye takeyi, ita mace daya ce tamkar da millions, tafi dubu dubu a cikin dubbunnai, samunta zeyi wahala. “A kasan raina nake jinki real mom dina, kuma nanny na…” ya fadi Yana mejin Wani irin ruwan sanyin nishadi Na kara ratsashi,Nan take yaji damuwarsa dukta gushe,zuciya da ruhinsa suka cika da son ganin mommynsa..

 

Wannan book din na kudine 1k 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank 08101626484.

🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
💖💖💖💖💖💖💖💖💖
*NAMIJIN ZUMA*
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥
(Love Romantic and sex Story)

‎Open this link to join my WhatsApp Group: https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS

SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah) itan kika siya book dina kika fitar bakimin adalciba.

Nifa zagin media baya damuna💃🏼💃🏼Masu zagina Allah yasa ku gama da duniya lafiya ina sanku wlhi 💃🏼

Free page 2
Tafiyar 10mnt ta kaisa wani katafaren gida na fitar hankali, gate din gidan golden light color ne, ,Kai daganinn get din gidan kasan na wadanda sukaci suka tara ne, sunfi karfin yau dinsu.   Hon daya yayi aka wangale masa get sbda ganin lambar motarsa da akayi, me tambarin AS da ARMY ta sama.. Danna hancin motar yayi cikin gidan ya isa packing space yayi packing ya fito se Wani murmushi yakeyi idanuwansa sun cika da kwad’ayin san ganinta, kusan 2month kenan yau besata a ido ba sede waya kawai sukeyi a Kai a kai.  daya bar garin Ayyuka ke masa yawa over, duk ayyukan da yakeyi Amma cikin waya suke da ita komi zeyi seya gaya mata,ko kaya ze siya seya tura mata ta zaba masa wanda takeso. Tsayawa yayi ma’aikata suka shiga zuwa suna tsugunnawa suna jero masa gaisuwa, yanata amsawa fuska cike da fara’ah, haka kawai yaji a jinin jikinsa kmr ana kallonsa, juyawaar dayayi zuwa  window ya hangota tsaye tana kallonsa. “Wow! You are always beautiful, kyauma dole ya gaidaki mommahma,,,,” ya fadi a hnkali yadda bame jinsa, ya sakar mata murmushi itama murmushi ta sakar masa Hadi da matsawa daga jikin window yadena ganinta. “First Darling…” ya fadi yana me dafe saitin zuciyarsa, a kullum zuciyarsa na yawaita bugu in har ya ganta ko in ze ganta, yasan soyayyace ta uwa dayake mata take sashi jin hakan a kanta. Ba tare daya gama Amsar gaishe gaishen ma’aikatan gidanba ya wuce abinsa zuwa babban falon gidan,  Bakinsa dauke da sallahma ya turo kofar falon ya shigo, tsaye take ta jingina bayanta da bango, sanye take  da rigar Material red me  flowers Green and goolden.   From down to up ya fara kallonta. “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un!” Ya fadi can kasan zuciyarsa, kyaunta ya shahara ubangiji ya loda mata lodi-lodin kyau ,fara ce ita sol harda rodi rodin red-red a jikinta, kafafuwanta tamkar bata taka kasa, bul-bul sun ciccika tanada zara zaran yatsu, A kalla size dinta baze wuce 37-36 ba. Tanada cikakkiyar fuska O face ce da ita, dara-daran idanuwanta tamkar zasu fado kasa Dan girmansu, Tanada yalwal gashin Ido dana gira, yayinda girarta ta hade da juna har xuwa goshinta cike yake taf da gashi , tanada dogon hanci sosai, bakinta dan mitsitsi kai bakace yatsa ma ze iya wucewa ta cikin Bakin nata ba, tanada da kyau, kyaun daban taba ganin me irinsa ba duk duniyar Nan, tanada Dimples din gefen Kumatu, ta cikin bakinta kuma tanada kananun hakora kmr na yara, yayinda takeda siraran wushirya sama da kasa,   matsakaiciyace a fannin tsawo, ita ba doguwa bace, ita ba gajera ba, sannan bata da kiba kuma ba siririya bace Amma Aeezad zeyi biyunta a jiki Sam bata da jiki, normal-normal, Amma hakan be hana siffar jikinta bayyana ba, tanada cikakkun nonuwa yayinda suka cika kirjinta taf-taf, cikinta a shafe yake, ta kasa kuma kasanta cike yake da uban hips bata da zungurun duwawuka sosai, sede hips ne da ita na fitar hankali, duk iya, iya hassadarka da makircinka da fasikancinka da gulmarka baka isa ka hango  muni a tattare da ita ba, a kallah shekarunta sun kai 32yrs amma baka isa ka gano shekarunta ba zaka rantse da Allah yar 20yrs ce , kyaun jikinta ya shahara, ita irin matannan dasukeda wuyar samu Benu ce ita Sam bata tsufa, karamin jikine da ita. “Kin tsaya kinata kallona ta window ko mom….” Cewar Aeezad, Nabeelah batace masa komi ba. Kmr an tsungukeshi yace “, Kinada kyau na Izaya mommy ….”Aeezad ya karashe fadi da cooling voice dinsa, smiling tayi masa yayinda seda wushiryarta ta bayyana Hadi da Dimple dinta. Batare datace komi ba ta karasa kan Daya daga manya manyan royal chairs din falon ta zauna, ta dago ta kallesa ta sakar masa karamin murmushi  Cikin zazzaka zukekiyar voice dinta me sanyi ta fara magana “Jarumi na mommynsa, kuma nanny dinsa..!” ta kauda mgnrsa dacewa hakan domin Sam bataso yanace mata tanada kyau, dukda a kasansu take Amma sam bata daukar raini tanada rike mutumcin kanta, gani takeyi in yanace mata tanada kyaunnan ma alamomin raini vnw iya shigowa inta saki jiki. Wani sanyi yaji a zuciyarsa, sbda sunan data kirasa dashi, Nan da Nan ya narke, kmr me Shirin fashewa da kuka. “Inasan sunan Nan kinfi kowa iya fadinsa first Darling…” Cewar Aeezad da yayi mgnr fuska bawani nishadi. Tsura masa Ido tayi tin shigowarsa data lekasa ta windowo ta kula da damuwa a tattare dashi, duk duniya ba wanda ya kaita sanin wayeshi, tasanshi ciki da bai, tin batasan kanta ba ta rainesa tin yana jariri da hannunta, sanshi dake zuciyarta daban ne ji takeyi tamkar ita ta haifesa da cikinta, daukar cikinsa ne da haihuwarsa kawai batai ba, amma tasan San da take masa ko mahaifiyarsa iya abinda zata masa kenan. “Mommyna Aunty hafsa dasu Asmah da Noor  basa Nan ne?”cewar Aeezad. Daga masa Kai tayi still dara-daran narkakkun idanuwanta na kansa ta bude Dan karamin bakinta tace “AUNTY HAFSA  Ta tafi office, su Asmah da Noor suna school kasan yau monday…..” Yana daga tsaye yayindaya zubo mata idanuwa shima kmr yadda itama ta zubo masa cikin nazartarsa. “Okay,,,” cewar Aeezad.  “Zoka zauna Babyna Wani Abu na damunsa ka gayamin inji waya tabomin dan nabeelah .” Nabeelah ta fadi cikin tarairaya da kwantar da hankali, ta karasa ta zauna kan kujerar 2ctr. Ai kamar Aeezad na jira ya karaso ya zube kasan carpet ya daura kansa a kan cinyoyinta, ya fashe da Wani irin kuka kamar jariri Dan goye, besan meyasa ba, inde yana gabanta seya dinga jinsa kamar wani karamin yaro Dan 2yrs Sam beda dauriya inde a gabanta ne. Yadda yake kukan ya daga mata hankali Nan da Nan ta daburce ta gigice ta kid’ime ta shiga dimauta, uwa uba ma seda taji hawayensa na taba cinyoyinta ta kara rudewa , yadda hawayensa ke sauka a cinyoyinta tamkar a zuciyarsa yake sauka, Nan take garwashin tashin hankalin da damuwa ya ruru a zuciyarta. Yadda yake kukan ya tabbatar mata dacewa ya jima yana jure abubuwa a zuciyarsa, har cikin kasan room and farlo din zuciyarta takejin kukan nasa, jikinta ya mutu murus yayi sanyi karai, inside itama knr tasa kukan takeji batasan kukansa kwata-kwata. “Bana yafiya ga duk wanda yasamin Kai kuka babyna, Dan Allah kayi hakuri banasan abinda ze taba zuciyata, tamkar barazana ce ga lafiyar jikina…” nabeelah ta fadi yayinda muryarta ke cracking itama ji takeyi tamkar ta fashe da kukan,batasan kukansa sam, batason bacin ransa,ta tabbatar san da take masa ko uwarsa ke raye iya abinda zata masa kenan wallahi, a wani fanninma setafi uwarsa sansa. “yi Shiru Jarumi na Nabeelah,kasan kukanka namin zafi a kasan zuciyata, turiri zuciyata kemin…” Ta fadi a dimauce yayinda ta lumshe idanuwanta ta sake budesu a kan kansa dake cinyoyinta, cusa hannunta tayi cikin sumar kansa, still se kuka yakeyi ,shi da kansa yasan batasan kukansa, amma besan me takejiba in taji kukansa daya sani da ta tabbata bazeyiba, shi dayake kukan tafishi shiga tashin hnkali da damuwa in Yana kuka,,. “Dan Allah kayi shiru ka gayamin waya tabaminkai babyna, please na rokeka kayi shiru Dan Allah kukanka barazana ce ga lafiyar zuciyata, kasan uwa batasan jin kukan d’anta,da kayi kuka sau daya,  wallahi kwara ni nayi kuka sau Dari  …”ta sake  fadi da sanyayyiyar muryarta dake cike da  tashin hankali,yayin data shiga kokarin dago fuskarsa, ta rike fuskar tasa da tafukan hannayenta biyu, still har yanzu kuka yakeyi, ya kureta da idanuwansa daketa zubda kwallah sunyi red irin red dinnan sosai, ganin hakan ya kara rud’ata. “Banasan kukanka haba jarumina Dan gatan mommynsa, haba babyna, haba Nurul Aini na nabeelah…” Ta fadi hakan da sigar rarrashi sosai. Tsagaitawa yayi da kukan nasa, sbda kirarin ya ratsashi over, shiyasa in yana cikin dmwa ita kadai ke saitasa,ta iya rarrashi over., takai yatsunta biyu ta share masa duka hawayen dake kan fuskarsa, ta sakar masa murmushi me kwantar da hankalin me kallo. “Yawwah ko kaifa Dan gata na nabeelah, toh ynzu Gayamin waya tabominkai jarumi na nabeelah….” Ta fadi yayinda takejin kmr ta bude cikinta ta maidasa sbda SO da kaunaR datake masa baze misaltuba, ko sauro bataso ya kusancesa. Ai kamar Aeezad na jira ya fara jero mata damuwarsa tamkar ze fashe haka yakejinsa. “Mommy yanzu abinda na’eema takemin ta kyauta kenan ? Sbda Allah fa? Gaba daya tazama yar  shegiya,  Wannan wani irin Aure ne tsakanina da na’eema, tinda mukayi aure yanzu kusan 2yrs kenan bata taba 1month a gidana ba, nace tabini abuja taki, kuma inna dawo bana samunta a gida kullum tana gidan mommy,  Mommy na turata kasashe kasashe tana saro mata kaya, gabaki daya ba aikin hankali a lamarinnan,, babban bacin cikina ma duk cin da nake mata har yanzu ko bari bata taba yiba, hajiya mommy ce  tace wai karta haihu inta haihu waze dinga zuwa mata kasahen waje saro kaya? Hmmm,, This girl na’eema jiya Dana kirata wai harni take gayama itafa bata daukeni a bakin komi ba,tafisan uwarta dani,, taso mafa ta zageni a kan gaskiya ta Jiyannan ,kawai dannace Se Allah yasakamin a kan yawo datakeyimin da igiyar Aurena a Kanta,, totally yarinyar Nan ta rainani mommy wai ace kamar ni ina matsayin commander din Army , wai yarinya  karama da bata wuce 19yrs ba yanzu ni take gasawa maganganu, Ga raini kmr sa’nta,, ….nayi nadamar auren Na’eema a rayuwata,  tinda na Aureta ban samu kwanciyar hankali ba, gashi Sam ban isa da ita ba, hajiya mommy ce  ke  controlling dinta, kuma ita ke controlling min Aurena da ita, kmr yadda take controlling daddy haka  take controlling aurena dani da na’eema,,Sam na’eema bata gayamin zata fita, sede in dawo katsina inga bata Nan inna kirata tace tana Egypt ko Landon ko America,,  kinsani de da kanki mommy Allah ya jarabce ni da soyayyar na’eema wallahi ji nakeyi kmr bazan rayu in bata ba…abin ya isheni ne shiyasa na gaya miki mommy nagaji, ynzu ma daga gidan nake inaso muyi mgna da daddy mommy taki bari, se daga baya ma nayi tunanin kawai kwara na barwa zuciyata saboda kona gayawa daddy  baze amfanamin komi ba, tinda shima se abinda mommy tace, Sam daddy bashi da katafus a komi nasa,… nagaji wallahi mom, kuma gashi kin hanani bin mata…” ko numfasawa beyiba seda ya Kai Aya, zuciyarsa na Kuna   ya langwabe Kai a kan cinyoyinta masu azabar laushi,,kawai yasa ne Amma ba iya damuwarsa ba kenan, kai dagani kasan akwai sauran abubuwa dasuke cinsa inside.  Nabeelah ta tsuresa da Ido tinda ya fara mgna har zuwa yanzu kallansa kawaii takeyi yayinda tausansa ke shigarta, daman ai ance duk wanda yase rariya yasan zata zubda ruwa, kullum problem din Aeezad na’eema da hajiya mommy.  Ajiyar zuciya nabeelah ta fara saukewa a hankali kana ta fara magana cikin nutsuwa da hankali. “First de kmr yadda na saba fada maka a kullum kayi hakuri please, komi na duniya dan hakuri ne, kuma komi me wucewa ne, shiyasa akeson hakuri da juriya da dauriya a kan komi na duniya, balle lamarin Aure wannan ai dole se kayi hakuri,  kaga ita hajiya  mommy matsayin uwa take gareka, so kaga Uwa kuwa lallabata akeyi a gama da ita lafiya, kaga hakurin zaka ci gaba dayi kawai, dan Allah banasan abinda ze tabamin zuciyarka kwata-kwata Aeezad na nabeelans…”  Aeezad yayi  hanzari amshewa da “Hakuri hakuri kullum mom, saboda Allah fa,inni nayi hakuri a zahiri ai Wani abun besan hakuri ba,,,saboda Allah nan kiri-kiri kika hanani komi, inada beb dina Esther mom kika hanani zama da ita kika sani na Rabu da ita, kuma mom kinga saboda kar in dinga ciye-ciyen gindinayen mata yasa nayi Aurennan da wuri ba tare dana nuna ba, ban tafasa ba, ban isa aure ba, Amma nayi hknan, toh kinga Auren yadda ya kaya wallahi kwarama babu,kawai ni yanzu na yanke hukuncin zan dawo muci gaba da rayuwata da beb dina Esther kawai se in kyale mommy da yart….” Kafin ya karasa tayi saurin rufe masa baki Hadi da hade Rai kmr ba ita ba, Nan da nan ta chanza kamar bata taba dariya ba , ta shiga sirfafo masa jaraba da masifa. “Zina kakeso ka koma kaci gaba dayi kou?zinar ma da kafura mara tsarki najasa,  Wadda kayi ada bata isheka bane? Me kakeso ka maida rayuwarka ne Aeezad? Kasan illolin zina kuwa Aeezad? Kai kawai dadin kake hange kou?”  ta fadi cikin kunar Rai murya cike da ruwan matsifa da bala’i, in yayi maganar zina setaji kmr ta dauko bulala ta rusa da Dan banzan duka.

 

Writer of
Boyeyyen al’amari
Kyautar Allah
Inso cuta ne
Yar dandi ceh
Wata kishiya
And now namijin zuma 💯

 

Paid book ne 1k only 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank.

*🤝 SDEENDTM DATA      SERVICES🤝*
*MTN* .                     *Airtel*
1GB = ₦300.         1GB = ₦300
2GB = ₦600.         2GB = ₦600
3GB = ₦900.         3GB = ₦900
4GB = ₦1200.       4GB  = ₦1200
5GB = ₦1500.       5GB = ₦1500

*GLO* .                      *9MOBILE*
1GB = ₦350.         500Mb ₦250
2GB = ₦700.         1GB ₦500
3GB = ₦1050.       2GB ₦1000
4GB = ₦1400.       3GB ₦1500
5GB = ₦1750.       4GB ₦2000

*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
Call this number or whatsapp
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*🪀08066268951*

🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
💖💖💖💖💖💖💖💖💖
*NAMIJIN ZUMA*
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥
(Love Romantic and sex Story)

https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS

SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah)

Free page 3
Ido ya kureta dashi kurr ganin yadda ta fatattake se zuba matsifa takeyi uwa uba gashi tayi bakikirin da rannan kamar an Aiko mata da mutuwa, Sam bayasan bacin ranta , bacin ranta na gigita masa lissafi shiyasa datace batason tarayyarsa da Esther tini ya rabu da ita, kawai yake manage din kansa Haka, yayi aure saboda yasamu gindin ci, a tunaninsa ze samu abinda yakeso a tattare da na’eema saboda tanada kiba sosai a zatonsa kibarta zesa ta jurewa jarabarsa, seda ya aureta ya fahimci ashe ma kwara Esther siririya, domin tana jure masa a kan na’eema dukda itama Esther din ba wani juresa takeyi ba sosai, shifa  a rayuwarsa inso samunsa ne inya hau mace ya mata ci kmr hudu, to shine ze samu sassauci, shifa daci daya kwara kawai ya hakura Dan ci daya baya masa komi, a lokacinma sha’awarsa ke tashi. ‘’Kiyi hakuri mommy na fasa na miki promise bazanci gindin kowacce mace ba na hakura…’’ dafe kai nabeelah tayi cikin kunya me tsanani ta zuba masa ido, idanuwannan nasa tarr babu kunya a cikinsu daman shi haka yake bashi da kunya ko kadan tin tasowarsa, Sam bayajin kunyar maganar batsa , shi kullum a batsa yake, sannan kullum gabansa a mike yake, tin tini tasan wayeshi ita fa ta rainesa tafi kowa na duniyar nan saninsa Haihuwarsa ce kawai batayi ba. ‘’Wai Kai bakajin kunyar maganar batsa ne?” Nabeelah ta fadi kunya cike muryarta, Sam ta kasa sabawa da wannan halin nasa na maganar batsa. Hannu ya kai ya shafo gabansa kana yace “Nifa ba batsa  nayi ba…. Bari in gaya miki gaskiya mommy duk duniya ba abinda nakeso kamar gindi, shine matsalata, har yanzu fa ban taba masa cin tsiya ba, sede dangwale kawai…” cikin hanzari nabeelah ta toshe kunnenta hadi da hade rai. Murmushi Aeezad yayi kana yace “Sorry mommy bazan kuma ba bude kunnenki kiji…” cire hannayenta tayi daga kunnuwanta hadi da tsare gida dan ita gani takeyi kmr in yana maganganunnan tana sakin masa fuska ze iya renata, ita kuma a duniyar nan ta tsani raini. “Inajinka…” ta fadi murya ciki ciki  hadi da ture kansa a kan cinyoyinta yaki yarda ta turesa yadawo yana wani lumshe ido. “Cinyoyinki laushi mommy…” ya fadi yana wani lumsar idanuwa yana budesu a knta, nan da nan ta kuma game rannan kmr bata taba dariya ba a  rayuwarta.  Ta kara turesa still yaki daga mata cinyoyi “How many tyms zan gaya maka bansan irin mgnr nan ta batsa …” ta fadi cikin matsifa, hakan ya bani tabbacin ita mafa matsifaffiyar boye ce. Dauke kansa yayi daga cinyoyinta ya marairaice da sigar ban hakuri yace “tuba nakeyi kaina bisa wuya na first Darling,,,dukda de nasan ba wani lefi na miki ba, kawai mutum da bakinsa ba halin yayi  magana, ke komi lefine a gunki mommy, innace kina da kyau kice nayi lefi, rannan dannace kinada Nono da duwaiwuka kawai kika hau gaba Dani shiyasa ma naki zuwa gidannan kar inzo kina fushi dani…” tinda ya fara mgnr ranta ke hade dayazo karshe nanma ta kara hade ranta gam-gam ji takeyi kamar ta maresa,kota rufesa da duka. “Banasan mgnr  Nan ta banza ta isa haka… gayamin abinda kakeso ka gayamin inada abunyi..”  Aeezad yayi murmushi shifa tini ya ganota renata ne kawai bataso yayi shiyasa taketa kauce-kauce da hade Rai in yafara mata irin maganar Nan. “Yawwah Mommy yanzu kince kar inyi zina pls yazanyi da rayuwata in Burana ta tashi, kinsan bata kwanciya inba nashiga farjiba….” Ya fadi ba kunya ba Tsoron Allah yanzu haka ma dayake maganar gabansa a tashe yake. Girgiza Kai kawai nabeelah tayi, ta kallesa ta watsa masa wata mayyar  hararar takaici da dumbin kunya, shi sam beda kunya, uwa uba abinda ke bata mata rai dashi rashin kamun Kai. Ganin uwar harar datai masa yasashi murmushi shi wallahi nishadima tasashi datai masa hararar. “Kinga matsalarki kenan mommy, kefa nan kallon Dan iska kikemin, yanzu  in inada problem irin wannan ban isa in sharing dinsa dake ba kmr yadda nasaba, seki hau fushi kina hade rai,in ban gaya miki damuwata ba wazan gayamawa pls?  Sanin kanki ne banda friends in ba Zaks ba,shima kuma kikazo kikace in Rabu dashi saboda wai yana koyamin cin matan waje…Mommy kefa kece uwata kuma besty na haba mommyn Aeezad…” Dan sakin ranta tayi Hadi da zuba masa ido, tasan bashi da wadda zeyi mgnr nan da ita bayan ita a kaf duniyar, inta tuna hakan se ta sassauta masa. “Inajinka yanzu ya kakeso ayi babyn Nabeelah? Nide please banaso kaci gaba da zina Dan Allah, wallahi meyin zina baya gamawa da duniya lafiya, ka dinga dauriya a rayuwarka komi me wucewa ne…” carab ya amshe da “Tabdijan dauriya kuma mommy? Ana gabas kina yammah, wallah  In wannan abun ya tashi ai bayajin dauriya da juriya ,infect mashi be san Wani hakuri ba a zira kawai yasani, a tsomasa a rami kawai…” Mikewa tayi batare datace komi ba sbda tagaji dajin maganar, ta kula in suka wuce haka a maganar abinda ze fadi kunnuwanta bazasu dauka ba.   “Ina zaki mommyna bamu gama maganar ba Ai? Wannan abun yana damuna sosai mommy, zugi da rad’ad’i yakemin a marata, har motsi mafa yakeyi, wlhi mommy numfarfashi abun keyi inya tashi,,,, lamarinnan inde bansamu gindin zungura ba Akwai matsala Gaskiya…” Yayi maganar ko a jikinsa Kai kace maganar arziki yakeyi, Aeezad yadinga bin cikakkun bayanta da Ido ,shida kansa yasan mommynsa last ce a tsananin kyau, ga diri Alaji, duwaiwuka taf-taf, nonuwa lantsan-lantsan irin zunduma zundumannan ne, dukda be taba ganinsu ba yasan irin masu tuwannan ne, tinda yake a duniya be taba ganin al’aurarta ba , ko sumar kanta Sau daya ya taba gani, ranar yasha mamakin dayaga  uban sumar  dake kanta tanada gashi sosai, baki da Alkalami be isa ya misalta yawan gashinta ba uwa uba kuma tsantsinsa da laushinsa ga sheki yanayi.  Jin uwar batsar da yayi ya hanata ko juyowa ta kallesa kawai ta shige kitching ita problem dinta dashi kenan bashi da kunya,. bata  jima  dashiga kiching dinba ta dawo hannunta dauke da trea ta karaso tasamesa ya koma kan kujera ya zauna hannunsa rike da remote din  tamfatsetsen TV dake ta magana a falon, tana dawowa falon ya ajiye remote din ya juyo ya tsureta da Ido, ko alamar wasa begani ba a kan fuskarta Dan haka ya shiga taitayinsa.  Side table ta jawo zuwa gabansa ta ajiye masa trea din hannunta dake dauke da fruits , A rayuwaar Aeezad yanasan fruits shi inde akwai fruits toko abinci ba kasafai yake cinsa ba. “thank you mommy uwar Aeezad ,,,” ya fadi Yana kallon trea din gabansa Wanda ke dauke da bolt taf da kayan fruits din dayakeso, yasha madara, kankana da ayaba da Apple aka yanka kananu akasa madara da Flower din Watermelon, se kamshin Dadih ke tashi daga cikin bolt din,, dawo da dubansa yayi kanta, yayin data juya zata nufa kofar dazata sadata da kiching. “Tafiya zakiyi ki barni kuma mommy gashi gidan ba kowa, Dan Allah ki dawo ki zauna Dani  kar Wani Abu ya kamani…” Ya karashe maganar a shagwabe,shi inde yana gabanta se yayitayin abubuwa yara yasa ba tare ma dayasan yanayi ba. Juyowa tayi ta gallara masa wata uwar harara batare datace dashi komi ba ta nufa kiching cikin sassarfa Dan bataso ma ya kuma mata wata magana, haka take fama dashi in har benan kullum suna manne da juna ta waya, kome zeyi a rayuwarsa ta duniya seya gaya ta basa shawara shide itace uwarsa baya shakkar gaya mata komi.   Aeezad ya girgiza Kai kawai  Bayan ta bar falon. “shikenan yanzu ta fara jin haushina kenan ni kuma bansan menayi ba ..” ya fadi hakan a bayyane shifa a ganinsa beyi komi ba, kawai ba halin ya fadi damuwarsa seta hau gaba dashi ko ta hau fushi ko tace masa mara kunya,, shi Sam hakan be damunsa, shifa tin Yana 15yrs yasan ya taba mace yaji dadih, lokacin yana school ,Gashi mata na rubibinsa kmr hauka shikam baya tasu,mace daya yasan ya tsaya ya kula sajeeda,a kan sajeeda ya farajin dadin taba diya mace,tin daga taba hannu har akazo shan baki, har ya kaiga romances kuma duk ita ke kawo masa kanta shikam ya lallagudeta tasss-tasss tinda bashi yace ta kawo masa ba, Aiko ya luntsuma yarinyar Nan cinta ne kawai beyi ba,  tin tini damanshi jarababbe ne sosai, hakan ne abinda ke batawa Nabeelah Rai a kansa, ada lafiya Lau take dashi, to tinda ya zama SOJA shikenan komi ya kara chanzawa, har mace seda ya ajiye a gidansa almost 1yr, da kyar nabeelah tasamu Aeezad ya rabu da Esther, seda ta nuna bacin ranta sosai a Kai 2tyms tana marinsa a kan Esther, dole ya rabu da ita saboda ya zauna lafiya da mom dinsa, yayi Aure, Auren ba biyan bukata, daman duk Dan yasamu yaci gindi ne to ba biyan bukata, a fari auren soyayya sukayi shida Na’eema Kai kace na kiyayya ne, abinda taga dama shi take masa, shi daman tana basa gindin ne ma yaji sauki-sauki Da dadih dadih a ransa, shifa da tana zama gida ma duk weekend inya dawo ya ganta su gana da dasauki ko lefinta baze gani ba, danshi gindin ne damuwarsa a halin yanzu, shi Wani irin mutum ne jarababbe na last, shifa inde za a basa gindi yaci to magana ta kare. Ajiyar zuciya yasauke me sanyi da sanyayawa yayinda kamshin gidan Hadi da sanyin AC suka dakeshi, ya lunshe Ido ya bude, a rayuwarsa yana kaunar kamshinnan, irin kamshin gidan Hajiya mommy kenan ko za ayi shekara ba asa perfume ba se gidan yadinga kamshin, yasan duk sirrin daga mommynsa ne , duk weekend take zuwa gidan sbda duk weekend se hajiya mommy tayi taro da kawayenta, a ranar ne nabeelah  ke gyara gidan tasa masa turaren wutan data iya hadawa a gun mahaifiyarta ta koya hada turaren wuta,  turarenta nada tsananin kamshi, tin tasowar Aeezad yakejin kamshinsa, ko cikin tashin hankali yake dayaji se yaji sanyi a ransa, nabeelah nasan kamshi ko giftawa tayi sekaji kamshi, kamshinta nada banne har yau Aeezad be tabajin irinsa a jikin wata diya mace ba.    Lallausar hannunsa yakai ya dauki bolt din dake kan trea din wanda ke rufe da murfi fari irin wanda ake hango abinda ke ciki ya ajiye murfin a gefen trea din,  nan da Nan kamshin fruits din ya kara bugun hancinsa ashe da ba kamshi yakeji ba, yaji madara sosai ko a ido kasan dole ma yayi dadih, Allah Allah yadingayi ya dauko spoon ya fara diba ya kai bakinsa, sbda dadih seda ya lumshe Ido, Duk duniya ba wanda ya iya hada fruits din dayakeso kamar ita ko Wani ya hada masa baya masa dadih kmr yadda in ita ta hada masa. A cikin lokaci kankani yagama  shanye fruits din tass be bar komi a cikin bolt dinba daman ya mance when wani abu yashiga cikinsa tinda yadawo garin katsinar se tea kawai yakesha Daya gaji dashan tea din yadena Sha ma gabaki daya, tin jiya Wani Abu be shiga cikinsa ba se yanzu. Daukar trea din yayi ya nufa kitching din, byn yagama,, tana tsaye tana Karasa hada abincin dare, ya danno Kai, tanajin shigowarsa tayi kmr bata jiba,  ya  tsaya ya kureta da ido, in Yana kallonta Wani irin shaukin soyayyar uwa ke kwasarsa a kanta. Juyowa tayi taga Yana kallonta ta dauke idanuwanta a kansa Hadi daci gaba da zuba farar shinkafa A warmer. Ya ajiye trea din a gun wanke wanke, Yana cewa. “Mommy wai yanzu kin dawo Nan kenan bazaki koma gidan hajiya mommy ba, tin haihuwar nasmah dakikazo baki koma ba kusan 2yrs kenan fa…” Tanajinsa tayi masa banza, ta kula kawai so yakeyi ta masa mgna shiyasa yakawo wannan tsohon zancan. Jin bata bashi amsa ba yabawa kansa amsa da kansa. “Ni kwarama karki koma gidan mommy nafisanki a wannan gidan Nafijin dadih…” Duk tana jinsa ta masa banza, ya karaso yana kokarin rungumeta ta baya, ta matsa dasauri hadi dacewa. “kanaso ranka ya baci kou?” Cikin fushi tayi mgnr.  Murmushi  Aeezad yayi daman kawai So yakeyi Tayi masa magana kuma tayi, shifa ko fushi takeyi kyau take masa kuma dadih yakeji. “Aah banaso raina ya baci ba…”cikin kwaikwayon maganarta yayi mgnr. Dariya taso subuce mata Amma ta dake tace “bade kace Kai baka da kunya ba, duk abinda banso shi kakeyi kou toh muzuba Mugani…” Ta karashe dajan kwafa taci gaba da aikin gabanta,.  Kama kunne Aeezad yayi yace “Kiyi hakuri bazan karaba mommy,,,tinda ba halin in fadi inaso inci gindi kawai banso inci gindi  nadena Allah baki hakuri,…” “Fita kabar kichin dinnan!” Ta fadi Hadi da juyowa, ya kalli fuskarta yaga ta hadeta gam, Dan haka yace ”toh bari in fita se injiraki a falo in kikazo ma karasa mgna a kan yaza ayi insamu gindin dazan dinga ci…”  Yana gama fadar hakan ya fice a guje daga kitching din,girgiza kai kawai nabeelah tayi. “Allah shirya…” Tafadi hadi daci gaba da Aikin gabanta tana me kallon time.

Yana fitowa falon yaci karo da Aunty hafsat, sanye da rigar abaya doguwa ce ita tanada kyau sosai, kallo daya namata naga kamanninta sak da Aeezad sedeshi yafita kyau nesa ba kusa ba. “Ahhh lallai yau uban babane a gidan nawa, …” Aunty hafsa tafadi tana washe baki,  tana karasowa cikin falon tazauna me aikinta na bayanta yayinda take rike da Asmah Noor kuma ta kama masa hannu, yarsn kyawawa ne sosai  , kmrsu daya da mahaifiyarsa kmr a sace, sanye suke da uniform. Karowa Aeezad yayi yazauna shima yana murmushi idansa nakan yaran, a guje Noor yakaraso yarungumesa yana fading “uncul uncul ..” Aeezad ya rungum yaron cikin jin dadih idonsa nakan Asmah wadda ta zamo daga jikin Salma me Aiki ta rugo aguje ta fado jikin Aeezad ya hadasu da Noor ya rungumesu kwarai a kirjinsa se dariya yakeyi kamar Wani Wawa, a rayuwarsa yana matsifar azabar San yara, lokuta da dama har mafarki yakeyi ya haifa yara masu yawa kamar 30 haka sunzo sun zagayesa, duk ranar dayayi mafarkinnan seyayi sadaka, a kullum se yayi adduarh Allah yabasa yara masu yawa shifa ko guda hamsin ze haifa yanaso, su biyu ne a gurin mahaifinsa, dagashi se yayarshi Aeezad, shi yanada. Shaawar tara zuri’ah sosai. “Ina sanku yarana…” Yafadi Yana me kissing kan kowannensu, zuciyarsa fall da zallar san yaran a ransa se Adduarh yakeyi shima Allah yanuna masa randa zega gudan jininsa ya rungumesu a jikinsa.  “Ina wuni uncul …” Cewar salmah me Aiki data tsugunna har kasa ta gaidasa amsawa yayi fuska sake. Salmah ta fice a falon hannunta rike da lunch boxes din yaran  Ta nufa kitching.  “Nide bama atani…” Cewar Aunty hafsat datake kallon Aeezad da yaran sunata masa gwaranci kwarama Noor shi mgnrsa tarr, asmah Kam bata iya mgna sosai ba kuma tafi Noor surutu. “Ba haka bane Aunty ..” cewar Aeezad Daya dago yana me kallon hafsa,murmushi Aunty hafsat tayi tace “bawani kaga yaranka ka manta da gudan jininka, ur one and only blood sister…” Aeezad na dariya yace ” na kula kishi kikeyi..” hafsa ta daga masa Kai alamar ehh tana kallon yaran sunyi d’aro d’aro a kan cinyarsa.  Dariya Aeezad yayi cikin nishadi yace ”Aunty hafsa inason yarannan…”  “Kaima ka kusa ganin naka Ai insha Allahu…” Cewar Aunty hafsat. Nan da Nan face din Aeezad ta chanza sbda mgnr Aunty hafsa ta tunasar dashi na’eema,kokarin danne damuwarsa yayi saboda bayason aunty hafsa ta fahimci yana cikin damuwa. Aiko tini hafsat ta gano Aeezad nacikin damuwa, tin shogowarta kallo daya ta masa ta fahimta, Amma tasan dnwarsa bata wuce na’eema ko hajiya mommy, sune problems din family dinsu, gashi kiri-kiri sunaji suna gani hajiya mommy ta rabasu da ubansu se abinda tace daddy keyi, danma Allah yasa hafsat ta dace miji me kaunarta da tattalinta da batasan yazatayi da rayuwarta ba, mijinta daya ne tamkar da dubunnai, yafi dubu a cikin tarkace. “barkanku da dawowa …” Cewar nabeelah data iso falon idonta na kan su Asmah da Noor tana kaunar yaran, Aiko sunajin muryarta suka gudo daga gurin Aeezad cikin murna suka fada jikinta suna fadin. “Aunty Aunty Aunty…” nabeelah ta tsugunna ta dauki Asmah ta mannawa Noor kiss a Kumatu.  “Yawwanmu mommyn Aeezad…” Cewar Aunty hafsat cike da kulawa da girmamamawa ta amsa, daman haka suke cewar nabeelah Mommyn Aeezad, hatta Alhaji sunusi ma haka yake kiranta, har hajiya Mommy ma.  Aeezad daketa kallon yaran da Aunty nabeelah, yadawo da dubansa ga Aunty hafsa yace ”Kinga abinda yarannan sukamin ko suna ganin mommyna sukayi kmr basu taba ganina ba…” hafsat ta kwashr da dariya tace “Kaga tin yanzu sun watsa maka kasa a ido, bade ka yadani ba ka daukesu ai shikenan na barka dasu….” Dariya kawai  Aeezad yayi, idanuwansa na kan nabeelah, ko kallansa batai ba ita, ya bata mata rai sosai,  murmushi Aeezad yayi yayinda yake kallonta ko kyaftawa bayayi  tana kokarin cirewa yaran uniform din jikinsu, bakaramin so yaran ke mata ba, in har zasu ganta Sam basa damuwa da mahaifiyarsu.  Aunty hafsat tabi Aeezad da  ido se kallon Aunty nabeelah yakeyi bako kyaftawa, wasu  lokutan kallon da Aeezad kema Aunty nabeelah yana bawa hafsat tsoro tana Yawan tsintar kanta a faduwar gaba, jikinta da zuciyarta nabata abubuwa da dama, amma takan kauda hakan  dawuri tasan sharrin zuciya ne kawai. Nufar dakin yaran Aunty nabeelah tayi da Asmah a hannunta Noor na biye da ita. Duk Aeezad na kallonta harta bar falon ya sauke Ajiyar zuciya shi kadai yasan me yakeji a zuciyarsa Yana kaunar mommynsa Ainun yanada tabbacin ko mahaifiyarsa iya san daze mata kenan.    mikewa yayi  Yana mejin kiran Sallah. ”bari inje inyi sallah inaga daga can zan wuce gida ma kawai ina bukatar hutu…” Yayi mgnr da hafsat data zubo masa Ido. “Kaci abinci ne?” Daga mata kai kawai yayi alamar ehh, dukda ba hkn bane,  besan mgna kuma yagaji da surutu,  miskiline shi na  karshe A gun kowa Amma banda gun nabeelah ita kadai yakema magana sosai. Ganin yadda ya amsa mata ta fahimci besan aja mgna tasan halin Dan uwanta da miskilanci,sannan ta kula kmr fada sukayi da mutuniyarsa, sede fadan ba a shiga dan inka shiga kai zakaji kunya.  “Shikenan ,,,yaushe zaka koma bakin Aiki ?” A takaic yace “maybe gobe…” Aunty hafsa tace “To ka kula da kanka da Imaninka da Addininka dukda nasan daman Kai me Addini ne, nasan mommynka na maka fada sosai ni nawa kari ne .. Dan Allah Aeezad meyasa bakasan yawo da matakan tsaro ne bayan kasan bazaka rasa magautaba…” Cikin kosawa Aeezad yace “Kawai ni banason duk inda nabi Ayita bina zuuu kmr Wani wa-wa, ina garina ma baza a barni na hutaba, a Nan ne kawai ban bari securities suyita bina Aunty …” “Ina tsoro,  ni nafiso inganka da matakan tsaro Dan Allah Aeezad, kasan Kai waye a Nigeria be kamata kadinga yawo haka nan kara zube ba, yakamata ko ba yawa kadinga yawo da masu tsaronka,..” hafsat ta fadi cikin marairaita. “karki damu Aunty ubangiji na tare dani shine babban me tsaro kuma me tsarewa…” Cewar Aeezad,  Shi Sam bayason wasu masu tsaro, haka mommynsa ma tadinga fama a kan yadena yawo haka shikadai yaki denawa yanzu harta gajima tadena masa mgna, kawai Adduarh takebinsa dashi ba dare ba rana, a kanshi da mahaifiyarta ne kullum take tsayuwar dare.  Numfasawa hafsa tayi kana tace “To shikenan Allah ya tsare gaba da bayanka saboda Annabi SAW…” “SAW Amin ya Rabbih…” Ya amsa Yana kallon hadadden watch din hannunsa. Sallahma ya mata Hadi da lalubar Aljihunsa ya Ciro  kudi kimanin 100k ya bata yace tabawa Aunty nabeelah 50k, 50k kuma akai yara gun shan ice cream. “Baka gajiya da wahala, to Allah yayi  albarka ya tsare gabanka da bayanka yajikan mahaifiyanmu, Allah ya kara hada kanmu ya kauda shedann…” Aunty hafsat tadinga masa godiya da Addu’ur’i ya amsa da Amin kana ya nufa bakin kofar ficewa a falon harya murd’a handle din falon se  ya juyo yace “A gayawa mommyna natafi tamin Adduarh . …” Aunty hafsat ta amsa da toh. Ya fice a ransa yanaso ya kara ganinta sede yasan koyaje bazatabi ta kansa ba gani zatai kmr batsar zesake mata. Masallacin kofar gidan ya nufa yayi sallar azabar, kana yadawo cikin gidan yayiwa ma’aikatan gidan Alkhairi sunata godiya daman sunsan inde yazo gidan baya barinsu hakanan seyayi musu ihsani, shi mutum ne mara rowa, ala kullu halin ya yadda dacewa hannun dake badawa Allah baya hanasa, tabbas Alkhairi gadon bacci ne. Jan motarsa yayi ya fice a gidan ya nufa gidansa zuciyarsa cike da tunani tunanin dabesanma kona menene ba, kawai de ya tsinci kansa cikin juyayin yanayi nada ban,ba kmr yadda yasaba jin kansa ba.

Gamesan namijin zuma na SAADATUBINTUABDULLAHI da kuma Namijin duniya na Matar soja ze biya 1500 ta wannan account din 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank, 08101626484.

🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
💖💖💖💖💖💖💖💖💖
*NAMIJIN ZUMA*
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥
(Love Romantic and sex Story)

SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah)

https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS

Dedicated to katsinawa.. ko a books Dina kunsan ina sanku.🫀🫶🏽
Alhamdulillahi am back again.

Free page4
*WAYE AEEZAD?*
Asalin sunansa Ahamad sunusi Ahamad  (Aeezad) Ahamad sunan mahaifin babansa yaci. Asalinsu cikakkun yan jahar katsina ne a karamar hukumar malunfashi. su biyu kawai mahaifinsu Ahamad ya haifa da matarsa Daya tal  bilkisu itama cikakkiyar bakatsiniya ce., Abubakar ne babban dansu se sunusi na biyu kuma na karshe. Alhaji Abubakar cikakken Dan kasuwa ne wanda akeji dashi a jahar katsina dama wasu  Garuruwan, yanada mata daya tal wadda itama cikakkiyar yar garin katsina ce. iyayensu Ahamad  da bilkisu bakowa bane Arziki yara ne yasa suka zama wasu a halin yanzu, sosai Allah   yayima Abubakar da Sunusi   nasibi bakaman sunusi wanda yake Dan boko ne sosai ma’aikacin gwamnati kuma Dan kasuwa, sannan ya rike mukamin minister a abuja, kana yadawo katsina ya rike mukamin governor a shekarun dasuka shude. Alhaji sunusi Ahamad ya Auri matarsa Aisha yar asalin jahar niger , dayaje kasuwanci niger din suka hadu da Aisha, Sam iyayenta basu so Aurenta da Sunusi ba Kasancewar sa ba Dan kasa ba,  Amma ba yadda sukaso a haka akayi auren kasancewar suna tsananin kaunar junansunsu.  haihuwar farko Aisha ta haifi diya mace akasa mata sunan  mahaifiyar bilkisu wato hafsa, bayan shekaru Aisha tasamu cikin Aeezad gun haihuwarsa ta rasu ko d’anma bata gani ba, hauka ne kawai Alhaji sunusi beyi ba kasancewar Yana tsananin San matarsa, mace ce me hkri da tarbiya, yasan baze taba samun kamarta ba. Bayan rasuwar hajiya Aisha danginta sukace a basu yara Alhaji sunusi yaki yace ai yaran yake gani yaji dadih, aka tirza aka tirza yaki bada yara, Dan haka suka hakura suka bar masa yaransa,kanwar Aisha fatima ta nemi alfarmar Alhaji sunusi kan tasamo musu nanny amintacciya wadda zata dinga kulawa da yaran    musammanma jaririn wanda yaci sunan mahaifin Alhaji sunusi, ranar da aka haifesa ranar mahaifin Alhaji sunusin ya rasu,.  Alhaji sunusi yace ya amince asamo masa nanny din amintacciya wadda zata tarairayar masa yaransa.  Cikin jin dadih fatima ta koma kasarsu ta nufa Wani kauye a cikin agadex, gidansu  nabeelah, mahaifiyar nabeelah wato rukayyah  ita ta rainesu hatta Aisha mahaifiyar Aeezad ita ta raineta itadin tsohuwar maid dinsu ce Tin tana karama  aure ne datayi ya rabasu. Ta isa gidan ta tadda rashin sa’ah  wato ciwo me tsananin ya kama rukayyah kusan 4yrs tana kwance sede a kwantar a tasar, zuwan fatima yasa aka kaita asibiti domin ko kudin asibitinma Basu dashi, mahaifin nabeelah ya rasu tun nabeelah na jaririya be bar musu komi ba se daki daya dasuke ciki, shima seda suka sayar dashi duk a kan ciwon mahaifiyarta suka dinga bin  masu maganin gargajiya suka cinye kudin tass sukace ai iska ne, Amma sam sun kasa sama mata lafiya.  Rayuwa ta musu tsada Ainun cin yau dana gobe ma da kyar suke samu a haka har nabeelah ta tasa zuwa 10yrs ita kadai suka haifa, mahaifiyarta marainiyace ba uwa ba uba basu da Wani gata sena ubangiji, bame kallonsu dasigar tausayi, zuwan fatima gidan ne yasa har aka Kai rukayyah asibiti, a Nan likita ya fahimci tanada cancer din mahaifa wanda hakan ke barazana ga lafiyarta. Nan fatima ta biya aka dubata aka daurata a kan maganguna masu tsananin tsada,da kyar aka samu rukayya tasamu, aka dawo da ita gida a Nan fatima ta zayyana mata abinda ya kawota tace daman tazone ta tafi da ita Nigeria ta kula da yaran Aysha domin ta rasu,…” Rukayya ta jinjina rasuwar Aysha sosai ta tausaya Ainun,taji daman tanada lafiya ta biya Alkhairin da fatima ta mata ta hanyar kulawa da yaran yayarya, Sam bataji dadih ba. Fatima ta tashi zata tafi nabeelah wadda bata wuce 10yrs ba tace ita zatayi, fatima ta kalleta taga tayi kankanta tace “Bazaki iya ba…” Nabeelah  tace zata  iya Dan Allah A taima a dauketa…” Nabeelah  ta tashi da burin ta kula da mahaifiyarta tin tana 6yrs ciwo ya kama mahaifiyarta ita ke kulawa da ita har zuwa yanzu bata da Wani matainaki  tanaji a ranta ba abinda baxata iyaba A kn uwarta. Ganin yadda yarinyar keta magiya yasa fatima yarda zata tafi da ita, sbda ta kula da yadda yarinyar keda kokari da juriya a jinyar mahaifiyarta,, se kuma fatima tayi tunanin inta tafi da nabeelah waze kula da rukayya, dan haka tace aah gaskiya bazata tafi da nabeelah ba, nabeelah tace “Akwai wata makwabtansu hassana tanada kirki ita ke tayata kulawa da mahaifiyar ta,  tasan ko bata Nan zata kula da mahaifiyarta tamkar tana Nan…” Haka badan rukayya taso ba, suka Rabu da nabeelah itama nabeelah badan taso ba kawai halin rayuwa ne  yasa tilas se anyi hakan, basu da mataimaki Dan haka dole nabeelah ta nema kodan ciwon dake jikin mahaifiyarta Daba na kare ba.

A fari Alhaji sunusi yayi gaddamar daukar nabeelah sbda a tunaninsa tayi kankanta da kyar ya yadda ya dauketa Amma aka hadata da wata babbar mace babah lantai.  Tinda nabeelah taga Ahamad zuciyarta ta kamu ta kwadaitu da sanshi, ta daukeshi ta dinga tattalinsa tamkar ita ta haifesa da cikinta, taci kashinshi taci fitsarinsa, in beyi bacci ba itama bata bacci, ita tasa masa sunan Aeezad kuma tasa masa suna jarumi, Sam bata barinsa yayi kuka , in ko yayi kuka ko yaya Ne itana setayi kuka, bata kaunar abinda ze tabasa,tsananin kula take basa ba wanda ze gansa yace maraya ne, harma tafi babah lantai kulawa dashi ita Hafsat kawai take kulawa da ita, Aeezad Kam kullum Yana jikin nabeelah bata kaunar taga ta raba jikinta da nasa haka shima baya kaunar yaga ya bar jikinta, duk wanda ya daukesa se kuka, koda daddy ne ya daukesa se yayi kuka, babban burinsa kawai ya bude idonsa yaga Nabeelah tin Yana Dan 2month yake qiwa, nabeelah kawai yasani, a gabanta aka masa kaciya ita tayi jinyarsa har ya warke,, tinda Aeezad ya bude Ido nabeelah yake gani da santa ya tashi dashi ya girma, a fari yasha ita ta haifesa seda ya kara girma ya fahimci nanny dinsa ce, Amma sam ko diss bata taba barinsa yayi kukan maraiciya ba, ta koyi sanshi tin randa tafara ganinsa , shima ya taso da santa tamkar san uwa da d’a .  Time to time hajiya bilkisu na zuwa tagansu domin ta roki a bata su mahaifinsu yaki, shi yafiso a kullum yayita ganinsu beson yayi mssing ganinsu kona second ne. Haka dangin Aisha ma na zuwa suga yaran sosai  duk bayan month, sosai sukaji dadin ganin yadda Nabeelah ke kula da Aeezad sunsha mamakin ganin yadda take kula dashi tamkar macen datasan zafin haihuwa. Alhaji sunusi ma yaji dadin yadda take kuka masa da yaransa, daman yanada  Labarin ciwon mahaifiyarta yasa aka fita da isa kasar waje aka duba lafiyarta sosai aka daurata a kan magani doctor yace zata warke Amma da kamar wuya, haka de zata kare rayuwarta ashan magani tin bata saba ba har tasaba yanzu. Tin Nabeelah na karama ta kulla a ranta bazatai Aure ba sbda larurar dake jikin mahaifiyarta, duk wata kudin da ake biyanta mahaifiyarta take turawa ake siyan mata magani in babu ita waze se mata? Ta tabbatar ko mijinta na Aure wata rana seya gaji , ita abun ya kama itace zata jure har abadan,Sam bata damuwa dukda tanada burin Aure Amma yanzu ta cire burinma a ranta,burinta ta kari rayuwarta a kulawa da lafiyar mahaifiyarta. Mahaifiyar Nabeelah cikakkiyar buzuwa ce sadakar yallah, mahaifin  Nabeelah  cikakken buzu ne shima Dan asalin niger aurensa da rukayya Auren zumunci ne, nabeelah ta gaji kyau gaba da baya,da wuya d’ana miji ya kalleta be sake kallanta ba,tin tana 20yrs maza ke kawo mata hari abokan Alhaji dake zuwa Amma sam taki,tunaninta in tai Aure waze kula da Ammahnta da kuma  Aeezad dinta, a halin ynzu sbda Aeezad ma bazata ita aure ba. Tin Aeezad na 2yrs ya fara zuwa makarantar islama data boko, shidin ya taso da hazaka Sam baya ko shekara a aji aje chanza masa class, yanada kokarin sosai yafi hafsat nesa ba kusa ba,. Tin tasowa Aeezad yakeda burin zama soja a rayuwarsa , Aiko da wannan burin ya ginu, yana gama makarantar primary yashiga makarantar secondary a makarantar sojoji, a Nan yayi karatu me zurfi, mahaifinsa yaso ya fita waje Aeezad yaki sbda baze iya tafiya ya bar Aunty nabeelah  ba, in yaje school har Allah Allah yakeyi yadawo gida yaganta,. A School suka hadu da Zaks, Nan suka dinke suka zama frnds na kut da kut, sede Zaks tin Yana karamin ya koyi nenan mata, domin school dinsu mata da maza ne, tini  Zaks yake kwakule yaran mutane, lokacin Aeezad besan komi ba shide romances kawai yakeyi ba ruwansa da shigewa gindin mata. A bangaren Alhaji sunusi har lokacin be Kara Wani Aure ba, seda babban Amininsa da Alhaji Abubakar suka matsa masa kan dole se yayi aure domin zaman haka ba aure ba daraja. badan Alhaji sunusi naso ba, yacema abokin nasa yasamo masa mace me nagarta wadda ta dace…” Alhaji hamza abokin Alhaji sunusi ya nufa gidan me dalilin Aure Nan aka basa photos dayawa idanuwansa suka hau kan Hajiya rafi’ah yaji ta kwanta masa a ido seyasha mutuniyar kirki ce sbda tanada fuskar mumunai, Aiko ya hadata da Alhaji sunusi, sukaje neman Aure a jahar daura , ita haifaffiyar yar daura ce,mahaifinta cikakken bakatsine Bashi da sana’arh data wuce wankin hulah da ita yake ci Yake ciyar da iyalansa matansa hudu yara talatin da uku, rabin yaran nasa mata ne kuma duk karuwai ne dasun samu namiji yadanse musu abun dadih to shikenan se su mallaka masa martabarsu, babbar yayarsuma batai aure ba tana can cameron tazama uwar karuwai,.   Rafi’ah na ciki daga manyan yan iskan yaran Audu, tin tasowarta takeda kwad’ayin Tsiya, Aiko tadinga bin Maza suna bata kudi, da kyar malam Audu me wankin hula ubanta yasamu tayi aure bayan yasama mata mijin Aure Wani babban amininsa, ta auresa tadinga gana masa azaba sbda bashi da kudi, bakin cikinta ya kashe mas’udu ,ya mutu ya barta da yarinya yar shekara goma sha biyu wato na’eema, a daddafe rafi’ah tagama takaba ta bazama yawon siyasa hadi da yawon bariki 2 in one. akwai wata babbar kawarta asiya itama bazawara ce.  ita tabasu shawarar su Kai photos dinsu gidan me dalilin aure shine suka Kai, cikin sa’ah  rafi’ah tasamu mijin Aure wato Alhaji sunusi.  Dukda Alhaji sunusi yaga talakawa ne  su rafi’ah na gidi, Sam be damu ba a tunaninsa ze samu kwanciyar hankali da ita. Aiko sati daya da Auren sunusi da rafi’ah komi na rayuwar Alhaji ya chanza,  rafi’ah ta kwaso Rabin danginta takawosu gidan daman tin randa aka kawota a matsayin Amarya taxo da yarta Na’eema wadda bata da kunya ko kadan idanta tsakiyar Kai, bata bin maza ammafa sam bata da tarbiya.  Tin Alhaji sunusi na magana a kan wasu abubuwan da rafi’ah  keyi  marasa kyau har yazo yadena mgnr ma baki Daya, rafi’ah ta shanyeshi tass be iya komi,gashi bata kaunar yaransa, sbda ta kula yana san yaransa.  Aeezad ne kawai ya zame mata kadangaran bakin tulu. Tinda zuwan  na’eema ta kyallara Ido a kan Aeezad tace ta kamu da Azababbiyar soyayyarsa, tin baya kulata harya dawo ya fara kulata,shima ya kamu da  Azababbiyar kaunarta,  zuwa lokacin tini   yazama soja shida Zaks sede shi Aeezad  ya fito da  babban mukami yafi Zaks, Asalin sunan Zaks (zakariyya),. Tin lokacin Aeezad na  tare  da Esther, da akasa ranar bikinsu da na’eema ne Aunty nabeelah ta matsa dole Aeezad ya rabu da Esther , itama se lokacin tasan suna tare da Esther din, Tasha fama sosai kafin Aeezad ya rabu da Esther. Esther yar asalin osun state ce, tanada tsananin kyaun fuska Amma sede a jiki bata da shape,  Aiki ne ya kai Aeezad can osun din suka hadu da Esther iyayenta nada kudi Allah ne kawai ya jarabceta da soyayyar Aeezad har tabiyosa garin Kano suka dinga sha’anin rayuwarsu kusan 1yr suna tare, Aeezad ne ya fara bare Esther a cikin leda. Yanajin dadinta  Sbda nabeelah kawai ya rabu Da Esther ta koma gidansu bayan sunyi kaca-kaca, a zuciyarta har yanzu bata bar sanshi ba, kawai ja da baya tayi tasan dole akwai ranar daze nemeta  ko ita ta nemeshi. Zuwa lokacin tini Hafsat yayar Aeezad ta gama karatunta na low ta hadu da Wani babban Dan kasuwa sukayi aure daman ta kosa ta rabu da gidan ubanta sbda ba dadih kwata-kwata Tin zuwan hajiya rafi’ah ta rikita gida, ta raba Sunusi da uwarsa ko gidanta baya zuwa, ta rabashi da Dan uwansa Daya tilo Alhaji Abubakar Wanda keda iyalansa yaransa hudu biyu mata biyu maza,, Sam Alhaji Abubakar be rabu da Dan uwansa ba duk yadda Rafi’ah taso su rabu abun beyu ba, time to time Yana zuwa da iyalansa gidan su gaisa ya tafi dasu, Sam baya damuwa da Amsar karnukan da hajiya rafi’ah ke musu, ita Sam bata kaunar taga kowa ya rabi gidan inba ita da danginta ba, kaf Yan uwanta Da kawayenta sun maida gidan Alhaji sunusi kamar gidan ubansu, hatta wanda yayi sanadin aurenta da sunusi wato alhaji hamza seda rafi’ah ta rabasu da sunusi .  A haka Aeezad ya Auri na’eema Daren farko kawai yasamu ya kusanci na’eema 2tyms,daga lokacin be kuma samun abinda yakeso ba kullum na’eema na gidan hajiya  mommy, hajiya mommy kuma liyafa taci gaba tini ta bude manya manyan kantuna wanda akeji dasu a garin katsina, ta shiga tura na’eema kasashe saro kaya domin ita hajiya rafi’ah bazeyu taje ba sbda ba boko, na’eema ce tayi karatu Sosai daman kuma kasuwanci ta karanta, itace a kan komi na kasuwancin hajiya rafi’ah ita bata San komi ba, ba Arabi ba boko, a haka itama na’eema take gina nata kasuwancin. Auren  Na’eema da aeezad  Ba abinda yasawa Aeezad se dumbin bakin ciki, ada bashi da wata damuwa seda ya Auri na’eema yashiga tashin hankali mara misaltuwa, nabeelah ce kawai ke bashi hakuri a kan  na’eema wallahi da tuni ya saketa, nabeelah tace wlhi inya saketa bashi bata, shine fa Aeezad ya shiga taitayinsa kawai yaci gaba da hkrin zama da Na’eema Amma fa Yana cikin bakin ciki, tin Yana 20yrs yayi Aure Amma Auren mara amfani, gashi ba halin yayi mgna se kallo kawai. Hajiya rafi’ah kuwa duk yadda ta kaiga San ta haihu da Alhaji sunusi, Allah beyi ba, ko bari  bata taba samu dashi ba,tabi bokayen harta gaji.

A bangaren Hafsat ta haifi yaron farko yaci sunan Alhaji sunusi ake kiransa da Noor,  hajiya bilkisu tazo ta zauna da ita hartai arba’in, haihuwar ta biyu ce datayi tace a kawo mata Aunty nabeelah sbda hajiya bilkisu takuma tsufa sosai.  tinda nabeelah tadawo gidan bata koma ba, daman tagaji da zaman gidan hajiya rafi’ah, sbda kiyayyar da rafi’ah ke nuna mata ya shahara, ita ke kaf girkin gidan, sam bata kaunar taga nabeelah ta zauna,ta tsaneta tsana me tsanani,haka itama na’eema ta tsani nabeelah sosai, har marinta ta tabayi Aeezad ya rama mata, Aiko ranar ansha fada a gidan , rafi’ah tace dole se Nabeelah ta bar gidan Aeezad yace baze yuba,, da kyar akayi settling problem din. Nabeelah batayi karatun boko ba Amma tayi na islamiyya har ta sauke alqur’ani a gidan, Amma batasan komi ba a kan karatun boko ba sede ta iya hausa kadan-kadan, tana saving number  sosai Nabeelah takeson karatun boko tin tana karama Amma Allah be rubuta zatayiba. Sun taba zuwa da  Aeezad  kasarsu sau biyu ya rakata yaga mahaifiyarta wadda a ynzu tana iya komi da knta sede kullum cikin shan magani take, Aeezad ya yaba da dattako irin na mahaifiyar Nabeelah, Nan ya nemi madaidaicin gida yase mata a birnin niger ya zuba mata kayan Alatu, Ya Kaita unrah da hajji,.  murna gun nabeelah baze misaltuba, sosai kima da darajar Aeezad ta karu a kwayoyin idanuwanta, saboda darajar mahaifiyarta da Aeezad ke gani  yasa nabeelah Kara kaunar Aeezad tasawa ranta  itama insha Allahu wata rana seta biyasa da ALKHHAIRINSA  gareta, sede tasan har abadan ba wannan ranar saboda bata da abinda zata biya Aeezad dashi a rayuwarta. Sosai Nabeelah kejin dadin zamanta a gidan Hafsat, a fari de tasamu cikass ta yadda mijin hafsa ya fara nunawa  nabeelah so na aure, taki yarda da hakan,  shi kuma mijin hafsa  ya kamu da soyayyarta,yadawo yace ko bazata Auresa ba ta bashi kanta domin ya riga ya kwad’aitu da surar jikinta, a Nan nabeelah tashiga tashin hankali, daman  tin zuwanta gidan ta fahimci Baban Noor din nada neman mata, lokuta da dama in hafsa ta tafi Aiki har mace yake kawowa gidan su gama abinda zasuyi su tafi,  Sam nabeelah bata sanar da Hafsa ba, kuma tayi alqawarin bazata sanar da ita ba har abadan, shima kuma baban Noor din ya kula nabeelah nada sirri shiyasa har yake wannan iskanci, a karshe yadawo kanta wai ze aureta yaga babu nasara yadawo yana nemanta da iskanci, Aiko nabeelah tace wlhi in be rabu da ita ba zata sanar da matarsa komi, Sam baban Noor ko a jikinsa domin yasan da wuya kota gayawa matarsa ta yarda, sbda ya gama mata komi, be raketa da komi ba,shi mutum ne me rike gida sosai ko cokali hafsa bata taba siya ba a gidan shike komi, aiki datakeyi raayinta ne, Amma duk month seya mata salary ita da yaranta, akwaisa da kokari,  Amma sede yanada azabar neman mata,har yanzu kuma matarsa bata  Saniba, domin yana bata so da kauna be taba chanza mata a fuska ba daze nuna yana neman matan waje ba.  kalubalen Aure nada yawa, babu macen dake samun 💯 a dakin aurenta dole seta samu nakaso a wasu abubuwan sede Adduarh kawai yanayin mazan yanzu marasa control se hkri. Da Adduarh nabeelah tasamu ta kaucewa kaidin baban noor, amma fa har yanzu da kwad’ayinta a ransa,ita kuma nabeelah wannan shine kalubalenta nazaman gidan Hafsat gashi intace zata tafi hafsat zata dasa question mark a kan nabeelah, Dan haka dole ta jure daman ita damo ce sarkin hakuri, ba kasafai ka fiye gano damuwar taba, tanada dauriya da juriya.

 

Gameson littafin namijin zuma da Namijin duniya ze biya 1500 a wannan account din 0542703718 Saadatu Abdullahi gT bank cantact 08101626484.

🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
💖💖💖💖💖💖💖💖💖
*NAMIJIN ZUMA*
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥
(Love Romantic and sex Story)

https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS

SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah)

Free page5
*(Back To Story)*
Karfe hudu da rabi na asubahi, ya sakko daga katafaren gadonsa bakinsa dauke da Adduarh, Sanye yake da kayan bacci riga da wando lallausar, a hankali ya dire kafafuwansa a kasan dakin wanda yake mamaye da lallausar carpet kamar fadamar audiga, hannu ya kai ya kunna hasken dakin wow! Komi acan-acan dakin yan gayu, tako ina an tsarasa irin tsarin Yan boko, komi na dakin dark and light royal blue ne, babban gadon royal ne   dakin  wanda a kallah ze dauki mutum biyar ba tare da an rasa space ba,. Hamma yayi cikin rashin jin dadih a jikinsa sam ba kwari, daman ba Wani baccin kirki yayi ba, shifa inde ba a jikin mace ze kwanta ba baya iya bacci, mommynsa tasaba masa da kwanciya a jikinta tin yana karami daya girma ne suka dena kwana daki daya,Amma har yakai 15yrs da daddare a kirjinta yake iya bacci, koda suka dena bacci daki daya Sam be iya bacci seyazo dakinta ya kwanta a kirjinta kana bacci ke dibarsa, in yayi bacci ne take fita ta bar masa dakinta ta nufa wani dakin. a duk kullum na rayuwarsa in zeyi bacci seya tuna da lallausar tula-tula din kirjinta dayake matashi dashi, da ace nonuwanta masu zubewa ne da tuni ya zubar dasu tass, sbda sune matashinsa, yasaba jin duminsu ganinsu ne kawai be taba yiba a zahiri. “Inde manyan nonuwa ne mommy karshe ce,,, akwai Arziki kaya Alaji…..” ya fadi a bayyane se murmushi kawai yakeyi, be taba kwana ya tashi ba tare dayayi  tunaninta ba, amma na yau tunanin ya yawaita a garesa.  Tako ina se kamshi kawai ke tashi a dakin,,  direct bathroom ya nufa, zuciyarsa fal tunani tunanin surar jikin mommynsa,. Ya danna Kai bathroom din, shi kansa bathroom din abin kallo ne an kayasa tako ina, komi na kaf toilet dinsa zuwa bathroom dinsa nanma  royal blue ne light and dark, gashi tsaf-tsaf, Aeezad nasan tsafta komi nasa a tsare yake irin na masu ilmi Sam bayasan hargitsi, yanasan tsafta, uwa uba kuma kamshi Yana kaunar kamshi, ya ginu da tsafta da kamshi ne tin a gurin mommynsa. Direct bathroom ya fada yayi wanka Nan da Nan ya fito  ba bata lokaci daure da alwala, shi Sam baya dadewa a wanka yafi dadewa a shiri. Kugunsa daure da towel royal blue se Dan karamin light royal blue a hannunsa ya fito Yana me  goge sumar kansa zuwa jikinsa, karasawa Waldrop’s din kayansa wadda ta manaye bango daya da rabi na dakin nasa,  ya bude  ya dakko jallabiyarsa Ash dark, Yasaka ta matukar yi masa kyau jikinta duk tsantsi, ya isa gaban mirror dinsa wanda ke cike taf da turarruka da mayuka na gyaran jiki Kai kace gaban mirror din na mace ne, shifa ko mace bata kaisa San kamshi da mayukan gyaran skin ba irin masu karawa sking laushi and glowing   su yake using, cream din face da ban na jiki daban na tafin hannu daban, dan gayu neshi na last, baka isa kaga nakasu a jikinsa ba , yafi wata macen gayu, ko hair creams dinsa sunfi kala goma, yanasan gayu, shiyasa sometimes suke fada da na’eema sbda ita batasan gayu shi Kam Dan kwalliya ne, ita Kam sede ta zauna sandandan ba ado ba kwaskwarima, shiyasa ya kasa mancewa da Esther, dukda ita ba Muslima bace amma tasan darajar jikinta akwaita da tsaftar jiki be taba kusantar jikinta yaji wari ba,ita Kam na’eema sede inshi ya mata shelving din gabanta da hammatanta ko shelving din batayi, in zeci seyayi mata danshi a rayuwarsa beso yaga gaban mace da gashi kwata-kwata yafiso yashafa yajishi sumul bakomi. Kusan turaruka kala biyar ya feshi jikinsa dashi, kana ya isa inda aka kebance danyin ibada, Sallar ya tayar raka’ah biyu ya idar, ya jawo charbinsa ya fara lazimi, Aeezad nada ibada sosai a gurin Nabeelah yagani ya koya, inde ibada ce ita last ce ala kullu halin bata taba yarda tayi sakaci da ibada.   Har aka kira asubahi Yana lazimi kana ya Mike ya kara feshe jiikinsa da perfumes ya fice zuwa masallacin dake cikin gidansa, gidansa nada girma sosai kai bakace zaman mutum daya bane. Be dawo ba seda gari ya fara haske kana yadawo gidan, yasake Wani wankan, ya shafa mayukansa seda ya kwashi 30mnt Yana shafa, ya gyara kwantacciyar sumar kansa,  kana ya shirya cikin danyar shadda light golden dinkin yar shara,  ya daura dankareren watch dinsa ya kara rikita jikinsa da kamshin latest turarukansa,  ya zira hadadden takalminsa black ba karamin kyau takalmin ya masa ba ya amshi launin fatar kafarsa ta yan hutu.  fitowa yayi compound din gidan  rige da  yar  jakarsa da wayoyinsa, sojojin dake farfajiyar gidan suna jiran fitowarsa sunfi su ashirin suna ganinsa suka rugu a guje har suna rige-rige suka kame masa Hadi da amsar kaf abubuwan dake hannunsa cikin girmamawa. Daman already sunsan yau ze koma garin kano Dan haka already an shirya motocin tafiyar,motoci uku Daya tashi biyu na sojojin dake tsaronsa. Addu’ur’i yayi Kana ya isa ga motarsa launin Army green, aka bude masa yashiga still bakinsa dauke da Addu’ur’i aka maida murfin motar aka rufe,sojoji suka shiga nasu motocin Nan da Nan dreva yashiga yaja motar suka fice a gidan, ma’aikatan gidan  nata masa Addu’ur’in dawowa lafiya. Tafiyar 3H  ta kaisu garin Kano sbda yawan cinkoso da gyare-gyaren hanya da Ake tayi, da normal ne 2h ke kawosu Kano. Kasancewar  yanada Ayyukan dazeyi a office dinsa, Dan haka direct office aka nufa dashi, yayi wanka yadansha coffee kana ya fara ayyukansa,  ba jimawa aka kira  sallar  Azahar, ya fito zuwa masallaci. Bayan sun idar da sallar ya fito sukayi kicibus da Zaks, murmushi Zaks yayi fuska dauke da mamaki ya kame masa cikin girmamawa  kana  yace “yaushe kadawo gari bani da Labari Commander din Yan iska!…” Aeezad Ya watsa masa banzan kallo kana  yace “banjima da dawowa ba ,direct office ma akayo dani…” suna tafiya zuwa office din Aeezad suke maganar. “Okay,, yaka baro  me kayan Alatu…” Cewar Zaks, dai-dai suka iso office din Aeezad din , Zaks ya zauna a kan kujera, Aeezad ma kan kujerar ya zauna yana me duba system dinsa yayi kmr bejima me Zaks yace ba, tsaf kuma yajisa yasan me yake nufi, waishi nufinsa ya yabaro mommynsa haka Zaks kece mata wai me kayan Alatu, Zaks yasha ganin nabeelah fin a kirga tin suna school da Aeezad, domin shima Zaks din haifaffen katsina ne, aiki ne yakawosa Kano.  “Yaka baro me kayan Alatu? Nonuwa raba-raba, duwaiwuka baja-baja..” Zaks ya sake maimaitawa ta sigar neman fitina. “Zanci ubanka dan kutmar ubanka da  mgnr  me  kayan Alatunnan! Dan iskan area kawai!…” Aeezad ya dago ya fadi a fusace ,domin ya tsani sunan da Zaks ke kira masa uwa dashi.   Zaks ya fashe da dariya yace “Banza jarababbe, kaide bazaka taba dena matsifa ba, daga tambayar yaka baro me kayan Alatu seka rufeni da jaraba,,”  “look malam inka saba ganin matan banza da sigar iskanci karka sake a kan uwata nagaya mata uwata ba sa’ar ka bace, Kai zakaji dadih acewa uwarka me kayan Alatu,kaga malam karka kara wlhi, ko insa bindiga in tashi kanka Dan uwarka!…”  Aeezad ya fadi cikin fada.  Baki bude Zaks yace “abun harya kaiga kisan Kai,,Allah baka hakuri NAMIJIN ZUMA,…”  (Esther ce ke kiransa da Namijin zuma saboda dadin gabansa datakeji yasa tasa masa wannan sunan, Esther ba bahaushiya bace amma taji hausa kmr jakar Kano. A Nan Zaks yaji ya rike, shima yake kiransa da Namijin ZUMA ga zaki ga harbi)  Nan ya kara harzuka Aeezad  Sbda baya kaunar ace masa Namijin ZUMA hakan na tunasar dashi rayuwarsa da Esther ta baya ana tado masa kwantaccen tsumi. “Tashi ka fitarmin a office! Dan iska mayen mata kawai!” ya fadi murya cike da zallar bala’i kamar  ze hadiye Zaks. Mikewa Zaks yayi Yana narka uwar dariya Daman  sam basa zama inuwa Daya dasun zauna dasunyi fada. Ya mike ya nufa kofar ficewa daga office din Aeezad yayi kwafa yace”Dan iska wanda kullum gindinsa na gaban mace…” Zaks ya juyo yace “Naji din in ban shiga gindin mace ba gindin namiji zan Shiga… Nasan de duk haushina rashin gindin dazaka cine ke dawainiya dakai…” Yana gama fadar hakan ya fice a office din a guje danya kula harda ma rashin cin gindi ke dawainiya da Aeezad shifa daman haka yake in beci gindi yadawo Zaks na ganewa sbda Abu kadan se yayita matsifa kaga fuskarnan bakikirin ba Annashuwa. Kwafa Aeezad yayi yaci gaba da Aikin gabansa,. Bashi ya bar office din ba se after magrib , aka dawo dashi dankareren gidansa dake cikin nasarawaGra, shi Sam baya zama a barracks yanada gidajensa a garuruwa da dama. Wanka yayi Yasaka kananun kaya na hutu kana yasa akayo masa take away din tuwon shinkafa Miyar kuka, a rayuwarsa yanason miyar kuka over, shi mutum ne ma’abocin San tuwo miyar kuka musammanma in mommynsa ta dafa kuma take feeding dinsa,har yanzu wasu lokutan ita ke feeding dinsa da kanta in beyi lefi ba kenan. Be tabajin damuwa da tunannikanta ba irin na wannan karon, ko Sallah zeyi yanayi Yana tunaninta komi na rayuwarsa dole se tunaninta ya fado masa Rai a fari ba haka yakeji ba a kanta gaskiya yasan de Yana tunaninta over Amma ba kmr na yau ba.”maybe ko Dan baka kirata kajita bane….” Wata zuciyarsa tace dashi hakan,Nan da Nan ya yarda da hakan ne ma. Bayan yayi sallarh isha’i Ya sake wanka ya shirya cikin kayan bacci na alfarma farare sol, ya hakimce a dankareren falonsa Wanda yaji kayan Alatu Kai kace akwai mace a gidan, duka gidajensa yanada ma’aikata Maza masu kula masa da gidansa danshi a rayuwarsa baya kaunar kazanta, ma’aikaciya mace cede bashi da ita saboda yanada tabbacin wata rana in jarabarsa ta tashi Yana iya afkawa yarinyar mutane, so kula da Kai yafi ban cigiya, in abunshi ya tashi wlhi Sam bashi da control dole seya shiga yakejin dadih,ko romances bayaso me tsawo tinda ya gane dadin gindi. Lumshe idanuwansa yayi, Yana me kara luntsuma a kan kayataccitar kujerar dake falon masu tsananin kyau da tsaruwa , kujerun falon Army green ne and golden light, ba karamin kyau falon yayi ba komi perfect,irin na masu kudi.  Idanuwansa ya bude a kan tamfatsetsen Tv Daya mamaye bango daya na falon ,News yake kallo Amma sam baya Wani fahimta, tunaninsa na kan wasu abubuwa da dama a rayuwarsa da mommynsa. Wayarsa ya jawo kirar iphone 15promax, yana kaunar iPhone a rayuwarsa shiyasa inta fito kafin a sakarwa kowa yake saka manyan kudade ya siya yazamana shine first Daya fara using dinta. Lambar  JARUMATA💖 ya lalubo, seda ya jima Yana kallon number din Yana Adduarh Allah yasa ta dauka, yauce rana ta farko Daya taba Adduarh Allah yasa mommynsa ta dauki wayarsa ya rasa dalilin hakan. Yayi dealing number din, Har Kiran ya tsinke bata dauka ba, ya kara dealing zuciya cike da kosawa da zakuwa,  , kawai muryarta yakeso yaji, zuciyarsa dukta zaku. A karo na biyu ma kin dagawa tayi, ya kara mata kira na uku taki dauka , zuciya fal kuncin dabesan kona meye ba ya ajiye wayar gefensa, hatta launin jikinsa seda ya chanza yaji komi duk ba dadih, duk sanyin AC dake falon seya farajin zafin damuwa. Tsabar takaici Nan falon ya kwana, Bacci sede barawo, da asuba yana tashi ya kara kiranta 3tyms taki dauka, zuciyarsa ta kuma cushewa ko tea besha ba yayi wanka ya nufa office gashi yanada ayyuka dayawa , haka ya wuni yana Aiki time to time yana kiranta taki dauka har yamma yanata kiranta taki dauka, haka kawai yakeji kamar kansa ze kwance itadin kawai yakeso yaji,ya rasa dalilin hakan. Da daddare har Sha biyu na dare ya Kai yana kiranta seda taga kiran yayi yawa ta daga domin duk Kiran da yake mata a kan idanuwanta kawai batasone ta daga sbda yasaba mata irin haka data dauka kuma taji ba abun Arziki bane, Amma sede ta kula Kiran da yake mata a wannan karan yayi yawa, Dan haka seta fara tunanin anya kuwa lafiya.  Ajiyar zuciya ya sauke jin ta dauki wayar yaji wani dadih a zuciyarsa wanda be tabajin irinsa ba tinda yazo duniya. “Meye ka damu mutane da kira Har cikin dare…” Cewar nabeelah datayi maganar da zazzakar muryarta.

Wannan book din na kudi ne 1k only 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank 08101626484.
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
💖💖💖💖💖💖💖💖💖
*NAMIJIN ZUMA*
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥

https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS
Free page group.

SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah)
Free page6
Jin muryarta ya haifar masa dajin Wani irin sanyi me sanyaya ruwan jiki, ya sauke ajiyar zuciya 2tyms a jere ya lumshe Ido ya sake budewa kana yace. “mommy bani da lafiya wallahi…” Ya fadi a shhagwabe kmr me Shirin fashewa  mata da kuka. Ya saba mata shagwaba Amma wannan Karan  Se taji abun ya mata gatsal kmr bata saba ji ba. “Subhanallahi Meya sameka?”  Ta fadi cikin sanyin murya sabanin farko data daga wayar. “Wani Abu nakeji mara dadih a jikina da zuciyata…” Ya fadi Yana mejin Sanyi a jikinsa kaso Dari na abinda ke damunsa ya ragu zuwa tamanin  sbda muryarta kawai dayaji, shide be tabajin abinda yakeji ba a kanta kamar na yau,ada inyaji muryarta ba haka yakeji ba.  “Kamar me babyna? Banason abinda ze dameka pls,, Ba munyi magana dakai ba a kan kan ka denasa damuwa a ranka Dan Allah kayi Adduarh itace maganin komi na rayuwar duniya, haba Jarumina!” Ta fadi tana mejin yanayi mara dadih a jikinta sbda ko a muryarsa ta tabbatar da Wani Abu na damunsa Amma setasha ko damuwarsa da na’eema ce. ‘ajiyar zuciya kawai Aeezad ke saukewa yana me sauraronta kawai shi kadai yasan meke damunsa, shide yasan ba dmwar na’eema bace a wannan karon kuma besan meke damunsa ba. “kaji babyna !” ta fadi jin yayi shiru sede ajiyar zuciyarsa kawai take juyowa ta cikin wayar. “Naji mommy insha Allahu zanyi Addu’ah kema kiyi min pls ….”  ya fadi cikin sanyi. Nabeelah ta jinjina tabbas yasa damuwa a ransa sbda muryarsa ta nuna alamar nadama a ciki duk yayi sanyi shida bakinsa be mutuwa  Amma yau murus take jinsa, ko maganar batsa babu a bakinsa. “Zanyi maka kaji na mamansa..Amma se kayimin promise zaka denasa damuwar komi a ranka Dan Allah ka dinga sanyayawa a kan komi hkri fa maganin zaman duniya ne …” ta karashe cikin muryar rarrashi da kwantar da hankali. “Thank you,,, proud of you …”  “Nima ina alfahari dakai na mamanshi…Ka kwanta kayi bacci kaga time ya tafi dare yayi sosai ko baka koma kanon bane?” “No na koma…” “Okay Allah ya bada sa’ah ya tsareminkai gabas da yamma kudu da Arewa…” “Amin ya Allah mommyna…”  “Seda safe ka kwanta zuwa 3 or 2 katashi kayi sallar ka gayawa ubangiji damuwarka nima zan tayaka Kai kukanka , Allah shike mgnin damuwowinmu…” Aeezad ya kara sauke ajiyar zuciya yace “Insha Allahu nagode mommyna sweet dreams..” ya karashe badan ransa naso ba, haka kawai ya tsinci kansa da rashin San ta ajiye wayar. “Nagode babyna bye…” Ba tare data jira cewarsa ba ta katse wayar,. Bayan ta katse wayar ya kasa cire  wayar daga kunnensa  seda wayar tayi 5mnt a kunnensa yana mejin muryarta na masa gizo, ya cire wayar daga  kunnensa ya kure  Screen din wayar da Ido, ya shafa creen din wayar   ta kawo haske, picture dinta ne kan lock screen dinsa, tana zaune a farfajiyar hutawar gidansu, sanye take  da doguwar  rigar atamfa tasha daurin ture kaga tsiya yayin datai murmushi har wushiryarta ta bayyana, ba karamin kyau tayi ba, sumar goshinta ta kwanta luf-luf. Wani irin murmushi ne ya subuce masa yayin dayake kallon picture din nata  kamar Yana gabanta haka yakeji a zuciya da kwanjinsa.     “Kinada kyau na matsifa mommy!” Ya fadi yana me kara kureta da idanuwa, be taba sanin tanada kyaun daya wuce lissafinsa ba se yau. Bude wayarsa yayi yashiga gallery dinsa ya fara duba picture dinta da yaketa mata ba tare data sani ba, kaf wayoyinsa itace take cika masa gallery kuma duk photos din da yake mata ba tare da saninta yakeyi ba,  itace a kaf lock screen and home screen na kaf wayoyinsa,  sunyi fada da na’eema yafi a kirga a kan hakan tayi tayi ya cire yaki cirewa,  har hajiya mommy seda na’eema ta gayama,  hajiya mommy ta kira Aeezad Ta tambayesa meyasa zesa kaskantacciya a screen dinsa…” Aeezad yayi mata banza, Nan ta rufesa da bala’i da matsifa tace dole seya cire kaf pictures din nabeelah a wayoyinsa, cikin Mulki Aeezad yace ” am sorry hajiya mommy Wallahi bazan cire ba, ai kowa abinda yakeso shi yakeyi… Kuma in zaku lura ai a matsayin uwa mommy take a gurina…” Sam hajiya mommy bazata iya jaa da Aeezad ba Dan haka ta kyalesa kawai  ita  kanta Tsoronsa takeji wasu lokutan sometimes data gansa se taji zuciyarta na yawaita faduwa kwarjini yake mata, dole sede ta bawa na’eema hakuri a kan hakan. Dadin karawar abinda ya kara dasa musu kiyayyar Nabeelah a ransu kenan saboda ganin yadda Aeezad ya bata muhimmancin fin komi na rayuwarsa.  Seda ya Kai 2:am Yana duba picture dinta haka kawai kallonta kesa masa nishadi,. Mikewa yayi ya nufa toilet ya dauro alwala ya fito ya fara jero sallolin dare Yana me Adduah Allah ya yaye masa abinda ke damunsa , danyafi tunanin boyeyyen ciwo yakeyi Wanda shi kansa besan Kona menene ba. Har seda yayi sallarh asubahi kana ya kwanta bacci ya barawo ya figesa, bashi ya tashi ba se 9:am, ya shirya ya tafi office 11:am. A office dinma yau kmr jiya se tunani tunani  kawai yakeyi , ya kirata a waya yaci saah ta dauka bugu daya,, wuni sukayi suna waya, har ya bar office din, a voice dinsa nabeelah ta fara fuskantar kamar ya soma chanzawa, nutsuwar dole ta fara shigarsa.

*Katsina state*
Zaune suke a falon hajiya mommy  kusan su biyar, hajiya mommy se kawayenta manyan mata su uku manyan mata ne kamar Hajiya mommy,  Dayar ce karama wato na’eema . Duk kaninsu sunada kiba sosai, ba kamar ma ita karamar cikinsu, dukda a zaune take hakan be hanani gano itadin gajera bace, sede fara ce sol, bata da kyau kwata-kwata ga kananun Ido,  gashi duk tayi kiba tako ina, irinsu ne akewa lakani da badan fari ba se bola.  Zaune suke sun Sa table a tsakiya Wanda ke cike da kayayyakin motsa baki se sanyin AC da AC kawai keta ratsasu tako ina masu Aiki nata hidima dasu, sauran ukun duk Aminan hajiya mommy ne na bugawa a jarida, kallo daya zaka musu kasan sunci sun tada Kai, tinda hajiya mommy ta Auri Alhaji sunusi Ta dena kawance da talakawa sede  Yan gayu masu kudi kawai. Hajiya mommy dake zaune kan kujerar 1ctr tana facing na’eema dake zaune da wayarta kirar iPhone 13promax a hannu tana  kallon  TikTok. “Ke tinda Allah yadawo dake lafiya ya kamata ki koma dakin mijinki Ko zuwa gobe ne…” na’eema dake kallon wayarta ta dawo da dubanta kan Hajiya mommy dake maganar ta tabe baki cikin mamaki tace “Ai benan mommy Na tambayi me gadi ta waya ya gayamin ya koma kano ai.. kuma ma ko Yana Nan gaskiya bazan koma yanzu ba. ” Hajiya mommy ta amshe da “Dole ki koma saboda kinsan de mijinki ba hankali ne dashi ba, na fuskanci ya fara kosawa gaskiya, danma Allah ya rufamin Asiri uban a tafin hannuna yake ..”  Cewar hajiya mommy.  Kaf kawayen hajiya mommy suka kwashe da dariya Hadi da hada baki gun cewar “Da kyau ta gurina ai bakya wasa…” hajiya mommy tayi Wani farr da Ido tace “ina zan tsaya wasa,,, ai kaf gidannan d’anne ya zamar min. Kadangaran bakin tulu….ita kuma wannan wawiyar tasha nono ta zubar Sam ta kasa maidasa kmr masa a tandaa.” Hajiya mommy ta karashe mgnrta tana kallon na’eema.  Hajiya naja’atu babbar Aminiyar hajiya rafi’ah ta amshe da “ta yaya zata maidasa kamar masa kullum kina kan aikata kasashen waje sarin kaya?”  Na’eema ta  amshe da “Gaya mata  dai mama.. ” cikin tsiwa tayi maganar daman bata da alamar kunya ko a Ido.. “A gayawa uwar ubanki me dattin talauci…” Hajiya mommy ta amshe da kundumoma na’eema manyan ashariya. Na’eema ta hade Rai tana kunkunai. “In ban aikaki kasashen wajen saro kayayyakin ba ubanki dake kabari zan aika ya saromin shigiya kawai!  Yar bura uba, Nan dattin talauci ne ya kashe ubanki! shegiya Dan uban ubanki tashi ki barmin falona kuma gobennan ki shirya ki koma gidanki ,in mijinki yadawo ya taddaki gidansa,karki jamin yazo ya gayawa ubansa, tin uban be tafuka Wani Abu yazo ya tafuka a kansa, tinda azabar sonshi yakeyi kamar hauka..” cike dajin haushi da bakin ciki na’eema ta tashi ta bar falon ta cika fam ta batse, a rayuwarta ta tsani yarfi kuma mommy ta matsifar iya disga mutum a cikin friends dinta, ita kuma na’eema ga rashin kunya,ba tattausa harshe ko a kan uwa ne, a rayuwarta tana kaunar tafiye tafiyennan da takeyi , ko Dan pictures datakeyi tana nunawa duniya ta faso gari, uwa uba kuma tana facaka da kudi, ga yawon bude Ido tanayi tana ganin Yan Gayu  da masu kudade.  Hajiya wasila tace “wannan Karan kin matsawa yarinyarnan a kan seta koma gidan mijinta, bayan ke takema Amfani,saboda Allah fa yarinyar nan na Kokari …” hajiya mommy tace “Eh nasani hajiya Amma ni tsorona kada yaronnan ya gaji ya gayawa mahaifinsa kinga de ko be mgna wata rana se yayi magana, ni shine kawai problem dina… ” “Karki taba damuwa tinda kin riga kinsan hannunki…”cewar  Hajiya najmu. Duk suka kyalkyake da dariya, hajiya nana ta nisa cikin nutsuwa domin duk tafisu nutsuwa da ilmi ita Dr ce, tace “Kawata gaskiya be kamata ace yarinyar Nan tayi wannan kibar ba Tari guda, alhalin ko haihuwar farko batayi ba,duba fa yadda tayi kiba duk gashi tafimu kiba, ke kanki uwarta tayi hudunki, mazan yanzu fa bawani So sukeyi mace tayi kiba ba, Nan da Nan seta narke inta cika kibarnan,..” Hajiya naja’atu ta amshe da “Ah Dr nana batta ta narka kibarta, yadda kowa ya kalleta zesan tana auran me kudi kuma babban soja Masu fada aji a Nigeria ..”  hajiya wasila ta amshe da “Wallahi kuwa a batta ta barbaza kibarta …yooo taci tayi hani’an, uba kudi d’a kudi kaf  dangi bana tsifa, a batta ta narka kibarta yadda zata kara bayyana a hajjajunta, Muma da kika ganmu Hana hajiya dande iya jikin kenan, Amma kiba  ai kwarjini ce….”  “Wannan de magana taku ce kune masu diya…”cewar hajiya rafi’ah, duk kaninsu duk suka murmusa ..  hajiya nana ta rausayar da Kai tace “gaskiya de ni a ganina ya kamata ta rage,, kinga ita yarinya ce mu kuma mun manyanta a garemu kiba take kwarjini,ita Kam na’eema ai kunga yanzu take tashe, gashi Mijin nata shima yaro ne,gudun kada yaga wata yayi sha’awah mazann na yanzu se A hnkli daga haka se su jajibo maganar Aur…”  “Aaahhhhhh kullll hajiya kulll da maganar Aurennan,, ke kinga alamar ni Rafi’ah ina raye za  ayima diyata kishiya? Yooo ni Nan na da nake tsofai-tsofai Dani ma a Kanta ba Amin kishiya ba se ita datake yarinya danya a kaina… Allah kyauta, ya kade zancen kishiya,, ni wallahi wallahi a kan ama diyata kishiya kwara ni Amin kishiyari!” rafi’ah ta fadi tana huci Kai kace kishiyar akayo mata ynzu. kaf  kawayen nata seda suka juyo suka kalleta jin furucin datai na karshe. “Kinsan me kikace kuwa Aminiyata?” cewar hajiya naja’atu baki sake. Hajiya rafi’ah dake girgizar kafafuwa cikin isa da takama da duniya tace “ina sane wallahi hajjaju. Sanin kankune a duniyar Nan kaf dinta na’eema kawai na mallaka a matsayin diyata, wlhi San da nake mata ko kaina ban masa wannan San, Sam banason abinda ze tabamin ita, kinga kuwa da ace an mata kishiya kwara ace ni akayima ita, nasan yadda zanyi da ita, itafa ga yarinta ga rashin wayau, uwa uba ba halinmu Daya da ita ba, ni ina iya kisan rayuka da yawa a kan mijina…Sam babu digon imani a zuciyata musammanma a kan kishiya,,kinga ita kuma na’eema akwai digon imani a zuciyarta bazata iya kashe kishiyarta ba,, ni Kam wlhi wlhi hajiya in akamin kishiya ko ban kasheta da makirci ba zan kasheta da hannayena, sede a wayi gari ta mutu, Kuna a rasa ta yaya ta mutu…wlhi duk abinda zan Aikatawa kishiyar da Akamin zan Aikata mafiynsa a kan kishiyar da Akama diyata,,”  kaf sukayi tsit suna nazarin kalaman  Hajiya rafi’ah, Hajiya naja’atu tayi tsit Sam batasan kawarta tayi nisa ta wuce tunaninta har haka ba.  tabbas kmr yadda tace Sam bata da digon imani.  “Allah ma ya kyauta…” Cewar  Hajiya naja’atu,  datai mgnr Hadi da sauke ajiyar zuciyar da ita kadai tasan kona Menene. Kaf suka amshe da Amin  hajiya nana ta zarce dacewa  “Ai duk me tsautsayin data shigo muku a matsayin kishiya tini sunanta R.I.P….” “ai kwara Matacciyar da aka ga gawarta ta fita gata…” cewar Rafi’ah datai maganar zuciya da murya babu alamar imani dai-dai da kwayar zarra. “hmmmmm Allah de ya nisanta me tsautsayi…” cewar hajiya wasila suka amshe da Amin. “Hajiya mu gama muyi sallar la’asar se muje ki kaimu sabon shago muga didimar Arziki Musa albarka…” Cewar naja’atu, daman  shago rafi’ah ta bude shine sukaxo gani dasa Albarka. Nan aka  chanza Hira zuwa hirar sabon shagon hajiya  Rafi’ahWadda liyafa keta kankama.

A bangaren Na’eema tanashiga dakinta tayi dealing number din Aminiyarta daya tal khadija, a Egypt dataje sarin kaya suka hadu da khadija rafi’u , suka kulla kawance gashi yanzu har sunyi 3yrs tare,. bugu daya khadija ta dauka. “Hajjaju da kanta uwar gidan Alhaji Aeezad,, yaushe kika dawo kasar?” cewar khadija daga cikin wayar. Na’eema ta tabe baki tace “Jiya nadawo khadyn buba…” “Meyafaru Naji kamar bakya mood ?” cewar khadija data fahimci na’eema bata mood a yanayin yadda ta amsa ta, da ace tana mood da yadda ta mata kirarinnan kyalkyalewa da dariya zatayi. Kmr na’eema na jira taja Wani dogon tsaki me shaddah da kisrah,kana tace “wallahi mommy ce ta bani mugun haushi…wai yau ni mommy kecewa in tattara in koma gidan Aeezad daga dawowata ko  hutawa banyi ba, salon ya dawo ya maidani kamar dafaffen food me maggi…” Khadija ta kwashe da wata uwar dariya sbda karshen mgnr na’eema. “Yanzu meye abin dariya a Nan ?” na’eema ta fadi a kule. Khadija ta tsagaita daga dariyarta tana fadin “am sorry kawai kece kk bani dariya da kikace wai ya maidaki kamar food…wlhi kawata rashin juriyarki tayi yawa, ke kawai matsalarki sex in namiji nasan sex in baki jure masa a hakan wlhi komi zaki masa bakya burgesa….” Na’eema ta amshe da “shi wannan ko gindin zan wanke in basa ya hada da gabansa su zama daya bazan burgesa ba wallahi,yadda kikasan mommy haka yake Sam ba ayi masa gwaninta., Kmr yadda de kikaga   mommy ga yarfin tsiya,..”  khady tace “Ohhh Wani na Nema Wani na gudu,, ni kinga wallahi Rabon da Alhajibuba yayi sex Dani yafi 2yrs shifa a rayuwarsa inde kudi na shigo masa ba ruwansa da maganar sex dinsa dani, kingade aurena dashi 4yrs tsaf zan iya kirga sau nawa ya kusanceni daga lokacin zuwa yanzu, kullum se yacemin beda lafiya shi yayi ayyuka ya gaji, gashi ko romances be iya ba, in Yana taba nonuwa ke kyace yaki akeyi ,kamar ze tsinkeminsu daga jikina, nifa da akan yayi wasa Dani kwara na hakura na fawwalawa ubangijina, na kallo sex video na hkra..tin abun na damuna har na hakura, ina Nan zan samarwa kaina solution danni ba dutse bace du-du-du shekaruna ashirin da uku, tinda mukayi Aure ko bari ban taba yiba,, to in takaice miki tinda yake kwanciya Dani a fari, be taba kaimin karo ba har in kawo sede inyi wasa da kaina in kawo Byn ya gama sex Dani…ganinan ba alamar ciki ,shi Alhaji inde da kudi to mgna ta kare a garesa, kudinsa sunfi masa iyalinsa daraja…”  na’eema ta ciza yatsa tace “inama ace shine Aeezad…” “inama ace ni Aeezad dinne mijina…” Khady ta fadi a ranta domin mgnr bata faduwa a fili, ta jima tana mafarkai da dama a kan Aeezad mijin kawarta, taso ace daman a talaka ya fito da kudi ko nawa ne seta dinga biyansa domin ya dinga cinta, Amma Kash seya fito ame kudi ta yadda bata isa ta tunkari gabansa  Kai tsare ba balle da wannan maganar. A zahiri Khadija tace “Hmmm ki bari kawai Na’eema Allah baya ba me wuka nama…” da wata manufa khady tayi mgnr Amma sam na’eema bata ankare ba, tace “Tabbas da nice ke yadda kike watayawannan ai danaji dadih dako tunanin Namiji bazan ba balle gabansa…” khady tayi humming kawai, ita ba bakuwar kudi bace, na’eema ce bakuwar kudi, iyayenta asalin masu kudi ne na fitar hankali kuma dattawa ne, mahaifinta shiya hadata da mijin da take aure, Alhaji buba shiya ganta yace yanaso Aminin mahaifinta ne, ya taba aure yanada yarinya Daya mahaifiyarta ta rasu tin yarinyar na 15yrs yarinyar sa’arh Khady ce yanzu haka tana kasar waje karatu, tinda khady ta Auri Alhaji buba bata samu abinda takeso ba a tattare dashi , ita Kuma gata jarababbiya tanada tsananin bukatuwa da d’ana miji.   Haka take zaman hakuri da Alhaji buba saboda bata da yadda zatayi ,ba halin taje gidansu mahaifinta baze barta ba , domin shi babban mutum ne ga dattako bawai irin mutanen  Nan bane da basu da girma sena rigunan jikinsu. “Yanzu yazanyi kawata? Wlhi Sam banasan komawa gidan Aeezad ynzu…” Cewar na’eema da abun ke damunta tinda Mommy tace ta koma gidan mijinta tashiga dimauta. “Toh in baki koma ba meye amfanin Auren? Kinga kawata wlhi mijinki nada hkri inba shiba a zamanin Nan ba wanda ze jure yawon da kikeyi zuwa kasa-kasa ba izinin mijinki…kowa yaji ai yasan ba izininsa kk tafiye tafiye, ina kirge fa tinda  akayi Aurenki 1month kkyi a dakin mijinki kika cigaba da  barin kasa-kasa sarowa mommy kaya, mijinki fa  babban mutum ne kowa yasan ba a San ranshi ba,ynzu kuma ki dawo kina kyashin komawa meye problem dinki ne kawata? Sex kou?..” na’eema ta amshe da ”After that shegen sa Aikin tsiya,  kullum sena gyara masa room 2tyms, ga wankin toilet bayan uban gajiyar dayake taramin, dasafe inta masa aikace Aikace, ko maids dinafa baya fari su tinkaro part dinsa balle insasu gyara masa dakinsa…” Baki khady  ta saki  tace “gaskiya kawata kin cika San jiki, yanzu kawai wadannan sune problems dinki? Ke da maids kkeso su dinga gyara bed din da kuka kwanta?” na’eema ta amshe da “Ehh mana kajiki ke kuma, ni  me Aikinsa ce dazanta masa whla,,shifa Sam beso yaga kin zauna, ga shegiyar tsaftar tsiya a haka komi kkyi baki iya masa ba, ke kanki a kazanta yake kallonki…”   “Tabdijan…yanzu inYa cire  boxes dinsa wake wanke masa’?” “Waze wanke masafa khady? Shike wanke  kayansa da kansa, ko nawa panties din ban wanke ba se nasa…tinda baze iya bawa maids Ko yasa a matching ai sede yasha whlrsa shi kadai,ke namiji fa kome kika masa  baya gani kwara ma karkiyi…”  khady tace “Hmmm Allah kyauta…” A zuciyarta tana hasaso inama ace itace ke Auren yaro karami me danyar kaciya tabbas dayasha lailaya, seta kara danyatasa tass, itafa dama za a dawo mata da baya da babu abinda zesa ta AUREN Alhaji buba NAMIJIN KUNAMA, bashi da dadih se azabar zafin harbi. “Gobe zanzo in kawo miki kayan gyara ki gyara jikinki kafin ki koma ko zaki samu sauki a bangaren sex din ..” cewar khady.  Badan na’eema taso ba tace “Okay se goben nagode best friend…” Daga haka sukayi sallahma.

 

Wannan book din na kudi ne, gamesan Namijn zuma da Namijin duniya se biya 1500, in kuma days kkeso zaki biya 1k 0542703718 Saadatu Abdullahi gT bank.

🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
💖💖💖💖💖💖💖💖💖
*NAMIJIN ZUMA*
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥
(Love and Romantic Story)

This book is 1k 08101626484

SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah)
Free page7
2month ya iyayi a garin Kano da kyar, Kai kace tsungulinsa, ba tare  daya kammala Ayyukan gabansa ba yaji kawai so yakeyi ya tafi katsina, be san dalilin dayasa yakeso ya tafinba kawai de yaji yanaso ne ya dawo katsina. Jirgi yabi ya dawo garin katsina, daman sometimes shine kawai keson tafiya a mota in zeyi tafiye-tafiye yanada kebantaccen jirginsa,danma ynzu da rayuwa tayi tsada sace-sacen mutane yayi yawa musammanma hanyan abuja, shiyasa yake Hawa jirgin sometimes, Amma yafi kaunar tafiya a mota, sede in Nisan tafiyar yayi yawa, Kwata-kwata baya jure zaman mota sede  awa biyu uku hudu biyar yake iya jurewa. Kasancewar be bar garin  Kano da wuri, se after Azahar ya bar garin kanon, danma jirgine bawani jimawa ya sauka a babban Airport din dake garin katsina, already daman dreva dinsa da matakan tsaronsa suna airport din suna jiransa, Dan haka ba bata lokaci ya shiga mota aka nufo  gidansa dashi,. Kallon hanya yakeyi Amma zuciyarsa na can ga tunani-tunani daban-daban, shide  yasan Wani Abu na damunsa Amma ko za a kashesa besan mezece yana damunsa ba,. ”Ya Allah!” ya fadi da sassanyar muryarsa tamkar busar sarewa, yakai hannu ya dafe saitin zuciyarsa Yana mejin bugunta da sauri da sauri. ”Ya Rabbih kayimin maganin boyayyiyar damunata…” Ya fadi a zuciyarsa, yayinda wayarsa ta dauki ringing ya duba yaga Daddynsa ne, girgiza Kai kawai yayi tinda ya bar garin daddy be kirasa ba, shima kuma Aeezad din be kirasa ba, abinda yasa shi  Aeezad be kirasa ba sbda sometimes koya kirasa ba dagawa yakeyi ba, musammanma in Yana tare da hajiya mommy to ko ubanwa ze kirasa ba dagawa zeyi ba,. Yana niyar daukar wayar ta katse ya kirasa back bugu biyu daddyn ya daga. Sallahma Aeezad ya masa Hadi da gaidasa cikin girmamawa. Alhaji sunusi ya amsa cike da so da kaunar d’ansa tilo namiji, kana yace “Lafiya kwana biyu shiru ubana shirun yayi yawa ko ayyukan ne?” a yadda yakewa Aeezad magana ya tabbatar masa da basa tare da rafi’ah domin da suna tare da wuya ya kirasa. “Alhamamdulillahi daddy kawai ayyukane sukamin yawa..” “tohh tohh ,,shikenan Allah yayi Albarka, Allah yasa ku gama da duniya lafiya, Ubangiji ya jikan mahaifiyarku me kaunata…” Alhaji sunusi ya karashe murya cikin rashin dadih. Cikin Wani yanayi shima Aeezad ya amsa da “Amin ya Rabbil izzatih daddy…” “Ya wajen Hafsatu da jikokina ” Girgiza Kai kawai Aeezad yayi Wani takaici ya cika masa zuciya, ace suna the same state wai shida yake wani garin shi daddy ke tambaya Ya hafsat, mutum da yaransa seya buya ze kirasu a waya ” gaskiya rashin  uwa ma jarabawa ce…” Aeezad ya fadi a zuciyarsa Sam kuma se yaji Wani takaici yayima Zuciyarsa dirar mikiya, ya tabbatar da sunada mahaifiya da hakan be faru ba, tabbas inka rasa uwa ka rasa rabin dadihn duniyarka. “duk lafiya Lau suke ..” shine abinda Aeezad ya fadi a zahiri. “Masha Allahu a gaidasu Allah ya hanaku damuwa duniya da lahira ..” “ga damuwar nan kanasa mana.. ” Aeezad ya fadi a zuciya, besan mgnr ta fito fili daddy yaji ba, kawai sede yaji daddyn nacewa. “kuyi hkri wata rana se Labari, ba abinda yake dawwama…” A yadda yayi mgnr seya bawa Aeezad tausayi kawai ya furzar da iskar takaici da bakinci da tausan Mahaifin nasa gabaki daya. “Thanks daddy,Allah Kara lafiya…” shine abinda Aeezad ya fadi. Alhaji sunusi ya amsa da Amin daga haka sukayi sallahm. Aeezad ya ajiye wayar gefensa kawai Yana me tunano abubuwa da dama, shi da kansa yasan matsalolinsa sunada yawa,ga rashin uwa, ga mahaifinma da kadan yaso yafi kwara babu, ga na’eema itama matarsa da tini tazama kwara babu, Tako ina deshi babu dadih, mommynsa ce  kawai inya tunata yakejin sanyi a ransa, a nan yake samun saukin wasu lamuran, da besan ina ze tsaya a damuwa ba. Da tunani tunani a ransa Aka isa gidansa dashi, wanda tin daga bakin get har zuwa cikin gidan abun kallo ne , duk iya gayunka in kazo gidan Aeezad dole ka zama Dan kauye, shi karshe ne a gayu da tsari. Tin kafin dreva ya karasa packing dinsa a packing  space din gidan Aeezad ya kula da motar Na’eema wadda tafi Hawa a farfajiyar gidan, da wata motar ma da besan ta wacece ba,kirar Jeep, hakan yabawa Aeezad tabbacin na’eema tadawo gidan, haka kawai ya tsinci  kansa da rashin farin ciki akasin da, da ace Dane da tini yanata murna a part dinta ze yada zango,ko wanka baze ba ze hauta daci, se ya sauke nauyin mararsa kana ze samu nutsuwar ko abinci yasamu yaci. Akasin yau, yanajin sha’awarh bawai beji ba,Amma sam be tunkari part dinta ha, ya tinkari nasa part din,. Direct a bedroom dinsa ya yada zango ba bata lokaci ya fad’a bathroom yayi wanka ya fito daure da Alwala ya shirya cikin kananun kaya na hutu, ba karamin amsar launin fatarsa kayan sukayi ba, dai-dai ana Kiran la’asar already daman ya dauro alwala lallausar takalminsa ya saka ya fito farfajiyar gidan ya nufa masallacin dake cikin gidan. Bayan sun idar da sallar ya fito daga masallaci hannunsa rike da counter Yana lazimi. Dai-dai Na’eema da khady sun fito ,na’eema zata rakata motar khadyn wadda  zata tafi gidanta, domin ta d’an jima a gidan tin  kafin Azahar tazo. Sukayi kicibus da Aeezad, kallo daya ya musu ya dauke idanuwansa A kansu yayi kamar ma be gansu ba, na’eema ta tabe baki ganin kallon dibar iskar dayayi musu daman shi haka yake Amma a daki ya dage yayita cin gindi, ya iya zunguri Kam kuma ya iya yarfi. khady ta kuresa da Ido a zuciya se wow wow kawai takeyi knr motar Ambulance!  bata taba ganinsa da kananun kaya ba se yau, Ashe kyansa ya wuce tunanin khadyn bata sani ba se yau. “Tsarki ya tabbata ga ubangijin daya halicci kyakyawan namiji me Asali(wato tsawo)…” Khady ta fadi a ranta seda ta sauke ajiyar zuciya, ko a Ido tasan guy dinnan zeyi dadih na matsifa, itafa wlhi da ace ze aureta tini zata kashe aurenta ta auresa koda ace beda ko sisi balle uwa uba ya tara qualities na fitar hankali, ga kudi ga kyau ga cikar haiba, ga asali (wato tsawo). “Ina wuni ranka ya dade…” khady ta gaidasa cikin girmamawa dai-dai sun karaso daf-daf da junansu. “Lafiya Lau,,, ya iyali?” Aeezad ya amsa a takaice Hadi da  Tambayarta ya iyali sbda ya ganeta, yasanta a matsayin Aminiyar matarsa  tin kafin ya Auri na’eemar. “Lafiya Lau Alhamamdulillahi….” Khady ta amsa, yayinda Wani irin sanyi da dadih me ni’ima ya ratsa khadyn tana bala’in San muryarsa tana narkar da ita over,, khady tayi murmushinn boye tabi  bayansa da Ido yayinda tuni ya isa part dinsa, yanada sassarfa yanada sauri sosai kuma a hnkli yake tafiya.  “Daman Yana Nan ne?”” Khady tayi tambayar  taba dawo da akalarta ga na’eema wadda suke tafiya zuwa motar khady ita Kuma na’eema na danna wayarta a duniya na’eema bata rabin second bata danna waya ba, kullum wayarta na hannu tana chart a groups da friends dinta ko kuma tana kan tiktok tana kallo, ko toilet zata shiga da waya a hannunta. “Aah bayananfa inaga yanzu yadawo gaskiya,,,” cewar na’eema datayi mgnr irin ko a jikinta dinnan, itade tasan tana kaunar Aeezad Amma sam wahalace ita bataso, shi kuma Aeezad nada sa Aiki, uwa uba kuma shegen San sex din tsiya, wanda dayayi dayasa mata ciwon jiki.   “Amma shine baki gaidasa ba ko ki nuna murnarki a fili na dawowarsa…” khady ta fadi fuska dauke da mamakin hali irin na na’eema. Tabe baki na’eema tayi dai-dai suka iso bakin motar  khady. “Murnar me zanyi danya dawo ? Daukarsa zan in goyasa a bayana in maidasa jariri…” cewar na’eema dake mgnr tana tabe baki. Khady tace “No  but at least ai yakamata de ko gaidasa ne Kiyi…ke koni da raini yashiga tsakanina da mijina sbda rashin iya tabuka komi inya dawo daga tafiya ina tarairayarsa, sannan ina gaidasa cikin girmamawa,…” Cikin kosawa da mgnr  na’eema ta amshe da “uhmmm kede khady da Allah kyale mutuminnan..ni wallahi zuwanki ma ya temakeni,nasan danya ganki ne ai da direct part dina zezo ya tasani da gafza,,jarababbe kawai!”   khady tace “Allah kyauta…” Tana me duba time, saboda mijinta na gari kuma baya barin fita shegen kullen tsiya ne dashi, in zata fita seya bata awannin da yakeso tayi, inko ta wuce awannin Nan se yayi fada sosai, in bayanan Sam baya barinta fita ,gashi ya cika gidan taf da matakan tsaro, in zasuje kasashen waje sede duk inda tasa kafa yana Nan ko kuma sakataransa na Nan kusa da ita , Sam bata sakewa, da ace ita kazar sake ce da Allah kadai yasan me zatayi. “ni zan wuce , nasan Alhajin Allah nacan yana duba time tin dazu,…” Khady ta fadi tana bude gidan baya tashiga domin daman dreva ne ya kawota.. “Alhajin Allah manya,, duk tsoronsa fa karkije a sosa miki inda shi be sosa miki ..” cewar na’eema, khady ta kyalkyake da dariya  Hadi da nunawa na’eema dreva din khadyn dake gaban motar Alamar tayi shiru karya jisu. “Afff….” Na’eema tace Hadi da rufe baki, khady takai mata dukan wasa sukayi  Yar dariya, kana sukayi sallama dreva yaja khady suka fice a gidan, Na’eema ta juya zata koma part dinta, taga Aeezad ya fito daga part dinsa hannunsa rike da car key, ta kallesa taga shi ko kallonta ma beyi ba tamkar be ganta ba, ya nufa motarsa yashiga yaja da kansa ya fice a gidan. Na’eema ta daskare a tsaye ba karamin mamaki Aeezad ya bata ba yau, ganin yadda bebi ta kanta ba, mamaki ya tsaya mata a wuya wai yau Aeezad ne ze dawo ya iya fita ba tare Daya Addabeta da laguda ba. “Tafi nono fari ” na’eema ta fadi Hadi da daga kafad’arta ta nufa part dinta.

    5:pm tini ta gama girkin dare , daman girkin kadai takeyi a gidan shine aikinta, akwai ma’aikata kusan goma a gidan masu share-share da wanke wanke, kasancewar gidan nada tsananin girma kuma ga yawan part’s,kullum se an gyara kowani part sbda baban Noor na yawan yin baki abokan Aikinsa.  Zaune take a tamfatsetsen falon kasa, ita da yaran sunata bata labarai iri-iri wasu ta gane wasu kuma Sam bata ganewa,mahaifiyar yaran tana sama domin yau weekend ne ranar hutunta kenan, bata cika sakkowa kasa ba in ana weekend tafi zama a sama, Baban Noor kuma yana part dinsa. Kaman daga sama taji an turo kofar falon baki dauke da sallahma Kasa-kasa a natse, tin kafin yayi sallama tasan shine ya shigo sbda taji  kamshin turarensa tin before ya bude kofar shigowa falon.  zubo masa dara-daran idanuwanta masu kyau  na fitar hankali Tayi se wani lumshewa idanuwan nata keyi cikin salon fisgar wanda ake kallo, ita haka idanuwanta suke, kullum cikin yauki suke. Maida kofar yayi ya kulle  ya jingina bayansa da kofar shigowa falon, yana mejin zuciyarsa na Wani irin harbawa cikin hanzari, sbda zuro masa idon da tayi,, shima zuro mata dara-daran idanuwansa yayi narkakku sede basu Kai nata narkewa ba,  sanye take da rigar zaman gida faraa sol me rodi-rodin d’awisu a gaban rigar cikin adon red-red, yayin datasa hula red a Kanta. Tamkar An kara masa matsifar dake damunsa haka yaji Nan da Nan yayi losing controlling, idanuwanta suka masa kisan gillah, kwata-kwata abinda yakeji bazeyu ya iya jurewa ba. “Wayyo Allah nah! Zuciyata namin zugi Me kunah!” Ya fadi Yana me dafe saitin zuciyarsa wadda ke barazanar fashewa daga ciki, Kawai seyaji wasu hawaye masu Azabar zafi tamkar ruwan Daya kusa tafasa suka wanke masa kyawawan kumatunansa, shi irin Mutanen Nan ne marasa juriya a kan abinda yakeji mara dadih a zuciyarsa, Jarumi neshi me firgita maza, Amma a Wani fannin shi rago ne!.

 

Paid book ne naira dubu Daya,  0542793718 Saadatu Abdullahi gt bank 08101626484.

🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
💖💖💖💖💖💖💖💖💖
*NAMIJIN ZUMA*
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥
(Love And Romantic Story)

https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS
Free page group

SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah)
Free page8
Ganin hawayen dake zirya bisa kuncinsa ya matukar dagawa nabeelah hankali, Nan da Nan Jikinta ya hau  rawa ta tashi daga  inda take tana fadin “meya faru? Meyasa kake kuka?”ta iso inda yake tsaye, ta kara zubo masa idanuwanta dasuke cike taf da tashin hankali. Yaran suka zubo musu Ido, tini suka iso inda Aeezad yake tin shigowarsa suka masa oyoyo, Amma sam be kula dasu ba, abinda yakeji a Zuciyarsa yafi gaban ya fahimmci komi dake gudana a duniya yanzu, tini brain dinsa ya tsaya chakk daga dukkannin ayyukansa,. “Meya sameka?” Nabeelah ta kuma tambayar hnkli tashe, be bata amsarta ta farko ba se kallonta kawai yakeyi, yayinda fararen hawaye masu azaba da rad’ad’i keci gaba da zirya a kan fuskarsa.  “So kakeyi ka dagamin hankali a kou ? ” Nabeelah tasake fadi yayinda takejin kanta kamar ze fashe ji take kmr ta fasa kukan itama, ganinsa tsaye gabanta Yana kuka ba karamin daga mata hankali yakeyi ba, hawayensa dake zirya kan kuncinsa tanajin saukarsu a masaukin zuciyarta zafi rau!. “Rasuwa akayi?” ta kuma tambayarsa a rude har ynzu yaki bata amsar komi kawai se kallonta yakeyi tamkar an dasata a gabansa, a zahiri tana ganin kmr Yana jinta, a bad’ini Sam baya jinta kawai de yaga bakinta na motsi. “Kayimin mgna pls…” Ta fadi a matukar tashin hankali yayinda kwallar tashin hankali suka subuce mata Nan da Nan itama kuncinta suka jike  sharkaf da hawaye daman akwaita da Arzikin ruwan hawaye. Ganin  haka ya matukar dagawa yaran hankali musammanma Noor shima Nan ya fara hawaye, Nasmah Kam se binsu takeyi da Ido ta rasa yazatayi.  Ba tare da nabeelah tayi Aune ba , kawai taji Aeezad a jikinta ya mata wata iriyar runguma tamkar zasu fadi kasa ita dashi, batasan sadda itama ta kankamesa sosai a cikin   jikinta ba,, suka sauke wata iriyar gwauruwar ajiyar zuciya a lokaci guda, still Aeezad be bar kwallah ba, yayinda  wata Azababbiyar ni’ima dayakeji tana ratsashi tin daga tacin kafarsa har zuwa tsakiyar kansa, Nan take duk wata kafa me Aiki taci gaba da Ayyukanta a jikinsa, akasin da da komi ya tsaya masa cakkkk. “Meya samu babyn Nabeelah  yaketa kuka?” nabeelah ta fadi cike da dmwa ita tini nata kwallan ya dauke, Amma tanajin saukar nasa kwallan a gadon bayanta. ” “Bansan meke damuna mommy,,,,kawai inaji kamar zan haukacee, Wani Abu na damuna Amma bansan menene shiba…”, Ya fadi da dasashiyar muryarsa da nabeelah bata tabajin irinta ba se yau. Zare jikinta tayi daga jikinsa, da kyar ya saketa sbda yanajin niimah a jikinta ga kamshinta daketa ratsashi tako ina,yanajin sasssucin damuwarsa Daya rungumeta beso ta kwace daga jikinsa ba. “Babyna!” Nabeelah ta fadi byn ta zare jikinta daga nasa ta zubo masa idanuwanta, idon Aeezad ya kara kureta dashi duk yabi ya kuma narkewa, data kirasa da babyna  seda sounds dinta yayi amsa kuwwa doubles a lokaci guda a zuciyarsa.    “Kwayoyin idanuwanka Suna gayamin kanada damuwa sosai, meyasa bazaka gayamin damuwarka ba ?” nabeelah ta fadi tana Kai hannayenta ta share masa hawayen kan fuskarsa, wanda zuwa ynzu sun fara tsagaitawa. “Bansani ba mommmy!” ya fadi yayinda yakejin kmr zeyi ihu, shi kadai yasan me yake fuskanta a zuciyarsa. Noor ya kuresu da Ido, Nasmah ma ta kuresu da Ido, zuwa ynzu Noor  ya dena  kukan ganin su Nabeelah da Aeezad sun dena Suma. Girgiza Kai kawai nabeelah tayi, ta kamo hannayensa da soft hands dinta Nan da Nan Wani laushi ya hadu ya haifarwa da jikin Aeezad  jin Wani yanayi me wuyar fassaruwa, seda ya lumshe idanuwa ya sake budesu a kan kyakyawar fuskarta. Ta kamo masa hannayen nasa zuwa tsakiyar falon, zaunar dashi tayi a kan kujerar 2ctr tabi ta zauna kusa dashi, ya kara matsota sosai ya daura kansa a kan kafadarta ya daura hannunsa Daya kan cinyarta, seda ta dago ta kallesa sbda ajiye hannunsa dayayi a cinyarta  kawai se rungumar dayayi mata dazu ta dawo mata rai dabadan ta kula yana cikin damuwa ba da be isa ya  rungumeta ba, musammanma irin rungumar dayayi mata dazu, tabbas ta amsa a jikinta over, tanaji ta kasanta ta jike sharkaf,  ita irin matannan ne masu saurin jikewa in har namiji baligi ze tabata to tabbas se gabanta ya jike, shiyasa take guje masa bataso Yana taba mata jiki tinda ya balaga inya tabata seta jike ta rasa dalilin hakan, kuma bawai a kansa takeji ba a kan kowanni namiji na duniya takeji, data taba soyayya da Wani Habib haka tadingaji daya  tabata data jike gashi shidin shegen San jikine dashi wai danma bata sakar masa fuska da har nonuwanta seya mammatsa, Amma sam bata yadda rirrike mata hannun dayayima Dan lokacin ta afka giyar soyayyar sane bata tabajin soyayyar namiji a ranta ba kmr Habib at the ending sukazo sukayi break-up sabodashi aurenta kawai yakeso yayi ita Kuma har yanzu bata shirya Aure ba, again kuma shi Dan masu kudine  ya fito daga babban family tasan inta auresa zatasha wukakanci a family dinta, itafa a ka idarta tafiso ta Auri dai-dai da karfin gidansu ta yadda ba Gori a tsakani.  “Me yake damunka ka gayamin pls babyna in kuma ban Kai ka gayamin ba shikenan,…” “Bansan meke damuna ba …” Ya bata amsa Hadi da tabbacin mgnrsa a kn fuskarsa, ta dago ta cire kansa a kafadarta ta kallesa taga tabbacin mgnrsa a kn fuskarsa. “Shine kake kuka?’ Ko damuwar rashin sex dinne?” Aeezad yagirgiza mata kai Hadi dacewa “No…” “Ka gayamin gaskiya na’eema ce ta hanka abun?” yadda tace abun yasashi yin Yar dariya ya kara cemata “no…”, ”karkamin karya nagani…” Ta fadi Hadi da sunkuyar da kanta kasa seda tayi maganar kuma setayi tunanin dama batayiba. ya fahimci me take nufi tana nufin taga burarsa a tashe, haka kawai yaji tsigar jikinsa ta tashi gabansa ya kara tashi damanshi sometimes gabanshi a tashe yake haka halittarsa take Wani lokaci kuma ta kwanta. “koda kikaga Burana a tashe wlhi ni ba sex ne, damuwata Ynzu ba, ni banma tunanin sex din kawai jarabace kesa gaban nawa tashi Nature ne,,,kinde san halitta ta, wlhi ba sex ne dmwata ba, ni kaina bansan damuwata ba mommy…”    Kur ta kuresa da Ido sosai cikin nazartarsa    Sam baya karya inde ya fadi Abu to haka ne, a kan fuskarsa take gane gaskiyarsa. “Meyasa wannan Karan ba na’eema bace problem din ko kaci gaba da zina ne?” Aeezad yace “Wallahi aah mommy nariga na miki promise bazan Kara cin mace ba insha Allahu in har bata Aurena ba…”  “Toh Allah yasa…Damuwarka Allah ya yaye maka , koma menene Ubangiji yafimu sani Muna rokonsa daya warware mana kuma ya yaye mana…” Cewar nabeelah. Aeezad ya amsa da ” Amin  Rabbih ..” Yana mejin zuciyarsa kmr bashine ke cikin damuwa ba, haka kawai yake jin raguwar damuwansa..”yunwa nakeji mommy…” Ya fadi Yana me shafa cikinsa shi se yanzu ma yasan akwai ciki a jikinsa har ya fahimci yanajin yunwa, rabonsa da abinci ma ya mance sede Yan ciye-ciye Suma se yaga yunwa na masa barazanar illah kana yake  iya sa Wani Abu a cikinsa. Cikin hanzari ta mike jin yace yanajin yunwa ta nufa dinning room ta zubo masa tuwo      miyar kuka favorite food dinsa kenan se farfesun naman kaza ta hado a Trey ta kawo masa gabansa ya kalli Trey din data ajiye a table din gabansa ya kalli yaran da zuwa lokacin hankalinsu ya koma kan TV suna kallon cartoon. “Ki bani a baki mommy ..” ya fadi Yana shagwabe fuska Hadi da kallon tula-tula din nonuwanta sun ciccika taf ta cikin rigar jikinta.  “Naki..Kaci Da kanka.”cewar nabeelah Data fadi a takaice. Sam bemaji me tace ba idanuwansa na Kan kallon nonuwanta luntsun-kuntsun. “Gaskiya mommy nonuwanki sun Kara girma Tantsan-tantsan!…” Ya fadi ba tare ma dayasan ya fadi ba kawai mgnr subuce masa tayi, dayaji a bayyane yayi mgnr ya kulle bakinsa Hadi da kallon yaran dake falon ya dawo da dubansa ya kalleta ta watsa masa wani kallo, shi kadai yasan ma’anar kallon, seya mata lefi take masa irin wannan kallon.  “Ammmm… sorry pls…” Ya fadi Yana kallonta Sam batabi ta kan meyace ba ta juya ta zubawa TV Ido, shiyasa sometimes batasan sakin masa fuska sosai , gashi ynzu ya fadi mgnr da bataso ya fadi. Aunty hafsat ce tashigo falon idanuwanta suka sauka a kansa shima kallonta yakeyi, Sam ya mance ma da ita a duniyar an, wai ashe ma gidanta yazo. Zaunawa tayisuka gaisa da Dan uwanta kana suka fada hirar rayuwa, suna hirar yanacin tuwon Hankalinsa kaf yanakan Nabeelah wadda bata Sako musu baki Sam a hirarsu, daman in suna hira bata Sako baki,.Noor ne ya tinkaro inda mamansa take ya kalli Aeezad kana ya maida dubansa kan mommynsa yace “mommy dazu Uncle dayazo yadinga kuka, toohhh..tohhh tohhh ..se kuma ya rungume Aunty, ta dinga bashi hakuri, shine suketa hira tanata bashi hkri munajima nida Nasmah yace wai nonon Aunty ya kara girma…..” Kmr an tambayesa ya hau raftago zance, daman yaron yanada azabar surutu sede be iya magana sosai ba, shi hadda ce dashi da Anyi Abu Daya haddace, BBC neshi me zaman kansa. Nabeelah tayi tsumu-tsumu yayinda zuciyarta tadinga bugu da karfi na tashin hankali, shiyasa akace in yaro na guri kar kayi Abu sbda se kaga kmr beji Nan ko yanaji tass,,,Adduarh nabeelah tadingayi Allah yasa kada aunty hafsa ta gano me Noor ke cewa, Aeezad Kam ko a jikinsa, illa kawai ya kure yaron da kallon mamaki, ya kasa mgna. Aunty hafsat ta fahimcesa Amma se tayi kmr bata fahimta ba. ” Bakaje sallah ba gashi har an Tada sallar ma ?” Cewar aunty hafsa daketa Ayyane Ayyane a ranta , yaro kuwa yana fada yaga bata tankasa ba ya fice zuwa part din babansa yaje ya Kai masa rahoto domin yaron Dan rahoto ne a kallah befi 5yrs ba a Ido zakaga kmr beda waysu nanko karr yake. “Inaji kawai senaje gida zanyi sallah..”  cewar Aeezad, yanaso yayi sallah Amma ba hali sbda yaji wandonsa ya jike, sbda kallon nononta kawai dayayi, a fari bayajin hakan a kanta yauce rana ta farko daya farajin hakan a tattare da ita,  yasan kawai Dan sperm ya masa yawa ne yasa yaji hakan daya kalli nonuwanta.   Tsaf ya cinye tuwon suna hira da Hafsat ita Kuma tanata nazarin abinda Noor ya gaya mata, daman ba yauce rana ta farko data saba ganin Aeezad na rungumar Aunty nabeelah ba Amma kuma abun yayi yawa sbda Aeezad yayi girman daya dace ace ya bar rungumarta sbda ba muharraminta bane. Aeezad be bar gidanba se wuraren 8:pm badan ransa naso ba ya bar gidan ya nufa gidansa yayi wanka yayi sallolin dake kansa, Sam bebi ta kan na’eema ba ya kwanta a part dinsa dukda ba bacci yayi ba se zirya
kawai yakeyi a daki yana tunani iri iri har yanzu ko za a kashesa besan meye dmwarsa ba shide yasan Yana cikin dmwar dabe taba shiga irinta ba sannan akwai abinda ke damun zuciyatsa wanda be sani ba ya kasa fahimta!.  Seda yayi sallarh asubahi kana ya kwanta bacci ya figesa da kyar se mafarke mafarke yakeyi iri-iri.

🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
💖💖💖💖💖💖💖💖💖
*NAMIJIN ZUMA*
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥
(Love And Romantic Story)

Wannan littafin nawa naira dubu daya yake  game bukata 0540703718 Saadatu Abdullahi gt bank. 08101626484.

https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS
Free page group

SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah)
Free page9
Garin Kano.
Kimanin karfe goma na daren yau asabar. Alhaji Rabi’u tsaye yake a kayataccen falonsa, Wanda yaji kayan Alatu yagaji Kai dagani kasan mamallakin falon yaci ya tada da kudi. Dogo neshi  yanada kiba sosai,  kallo Daya na masa na fahimci yanada shekarun da Akalla baze wuce 50yrs ba, Amma a ido se kace yakai 70yrs.  Zagaye kawai yakeyi a falon ba kakkautawa yayinda yake sanye da jallabiya nude color, idanuwansa sanye da farin glass, sun kad’a sunyi jajawur, ya rasa ina zesa rayuwarsa se zirya yakeyi a tangamemen falon,  ko ganin girman falon  da fadinsa bayayi. “ina baze yuba wlhi!” ya fadi da karfi tamkar zararre, yayinda yakaiwa bango naushi cikin kunar zuciya,,. “Wallahi sena kasheshi! Ni rabi’u nine ajalin wannan tsinannan yaron!” ya fadi yana meci gaba da zagaye a falon,. Wata farar mata ce ta turo kofar falon tashigo me matsakaicin kyau,  ta tsura masa Ido, tana kula dashi a kwanakinnan dukya rikice yazama kamar mahaukaci,gashi ba fuskar daxata tambayesa meke damunsa, daman tini zaman hakuri takeyi dashi ba karamin Azzalumi bane Kawai darajar yara kesata zama dashi. Ajiyar zuciya hajiya Madina tasauke tana me kara kallon face dinsa a sace, kallo Daya ta masa tayi hanzari dauke kwayoyin idanuwanta a kansa sbda tsoronsa datakeji. Rissinawa tayi Hadi dacewa “Alhaji Aminu da Alhaji nuhu sun iso shine nace bari a maka magana, su karaso Nan n….” Ai be bari ta karasa ba ya hau matsifa daman a sama yake. “gidan bakonsu ne? Koke kikace su tsaya waje? Se kiyitamin Iko da gida kamar da kudin ubanki nasiya gidan, tinda bada kudin uwarki da ubanki aka ginamin gidana ba, kije kice su shigo…gida kmr gidan ubanki, ke kanki ba a bakin komi kike a gareni ba, duniyata tafimin ke sau dubu, ni sex dake ne kawai amfaninki a gidannan , kuma inada kudin dazan yi sex da mata goma a rana daya,dake da gindinki din Banza, jaka kawai dangin tsiya, Yar iska!..”  Hajiya Madina tayi shiru tana mejin zafin kalamansa a cikin zuciyarta Amma ba yadda zatayi inda sabo ta saba dacin mutumcin Alhaji rabi’u. ” fitarmin a falo bansan ganinki!” ya fadi cikin tsawa,cikin hanzari ta juya ta bar falon, yabi Bayanta da tsuki shifa dabadan yaran data haifa masa guda biyu ba duk mata wlhi shima da baze zauna da ita ba, Allah yasa masa San yaran data haifa masa, ita dince beso, saboda daman tin asali ba  auren soyayya sukayi ba ita dashi, irin Auren hadinnan ne, mahaifinsa  ya hadasa da yar me masa noma, mahaifin Alhaji rafi’u nada rufin Asiri sosai mutum ne nagari, mahaifin Madina shike masa noma a wata gonarsa, rafi’u beso Auren madinaba kwata-kwata Amma ba awa mahaifinsa gaddama dole yasa ya auri madina, rafi’u irin Mutanennan ne, marasa wadatar zuciya yanada hangen na gaba dashi, Sam bashi da godiyar ubangiji, yanada San kudi, shide kudi kawai, kudi sunfi masa komi na rayuwarsa ta duniya dadih, rabi’u ma’aikacin soja ne, yayindaya jima a aikin soja, shine kasa da Aeezad Amma sam hakan be masa ba, kasancewar shi  rabi’u mutum ne me sata da son zuciya, to zuwan Aeezad ya tsayar da komi, ko zasuyi magudi ba dama Dan haka duk yabi ya tsani Aeezad a duniyarnan  ba wanda rabi’u da Aminansa guda biyu  Aminu da nuhu suka tsana kamar Aeezad sunyi sunyi su kaudasa yana kaucewa kaidinsu, a kullum tunaninsu da kulle kullensa a kan Aeezad yake, su bakin cikinsu ya akayi yazo ya fisu komi ya fisu kudi ya fisu mukami, bayan kwanan Nan ya fara aikin soja ko rabi be Kai jimawarsu ba. Aminu da nuhu Suma duk ARMY ne Amma duk suna kasan Aeezad ne,. Karasowa sukayi cikin falon ko wannensu sanye da babbar riga a Ido dattawa ne Amma a ciki ba haka bane babban ciwo na dawainiya dasu wato (Hassada) ciwo me wuyar warkewa kenan. A Ido dukkaninsu bazasu girmewa Alhaji rabi’u ba. “lafiya Alhaji da Kiran meeting a darennan?” cewar Alhaji musa bayan sun iso falon sun zauna A kan kujerar 2ctr. “Ai da daddare mugu ke yawo…* cewar Alhaji rabi’u. “Wannan haka yake,, duk Wani mugu se dare ya tsala yake bayyana…” Cewar Alhaji nuhu. “Tinda mukaganka a haka munsan tatsuniyar gizo bata wuce ta k’ok’i. “Cewar Alhaji nuhu fuskarnan bakikirin shima se uban zane irin na gobirawa.  “Tabbas…ai bazamu dena meeting dinnan ba harse mun bude Ido munga tsinannan nan baya duniya ..” cewar Alhaji musa. Alhaji rabi’u ya kwalkwale da dariyar mugunta a rayuwarsa babu Labarin dayafi masa dadih kamar ace wai ya bude Ido yaga yaronnan baya numfashi a doron duniya, Yana mutuwa shi zeyi cuku-cuku ya rike commander, shida abokansa susha shagali. Se yanzu ne Alhaji rabi’u yasamu ya zauna da murmushi a kan fuskarsa yace “tabbas wannan karon se munyi galaba a kan tsinanneN da bayajin mgnr kowa hatta na gaba dashi tsoronsa sukeji tomu bama tsoronsa ..”ya karashe Hadi da fashewa da dariya.””ah bade girin girinba a bari a gani in zatayi Mai…” cewar Alhaji nuhu. Alhaji musa ya amshe da “Gaskiya Kam, domin wannan yaron tsoro yake bani me tsanani, wannan yaron yaFi ifritu minaljinnu kaidi, komi muka shirya masa seya kauce..”   ”wannan Karan be isa ya kauce ba ko ubansa wanene!” Cewar alhaji Rabi’u. “Yesss haka mukeso… Tabbas dase mun zuba ruwa a kasa munsha…Amma ya tsarin yake? Cewar musa. Alhaji rabi’u yace “Yan fashi nayi haya daga garuruwan arna, irin manyan Yan fashinnan domin su gama mana dashi,,dabadanma jirgi yabi zuwa katsina ba ai da tuni angama dashi, da sede kuji labari, na gama tsara komi kawai yabi jirgi zuwa katsina tsinannan yaronnan, yadda kukasan kamar an shaida ma shegen yaron gadar zaren dana shirya masa.  ” Alhaji nuhu yayi Wani shu’umin murmushi kana yace “wannan yaronnan tsinanne ne na karshe shu’umin ne,  ,..” Alhaji musa ya amshe da “Yaro ne Amma yanada brain tamkar yana Aiki da aljanu, dubafa kaga yadda mukasha d’ana masa tarko Amma sam baya kamasa…wannan in kakaga an turesa da kmr wuya, bango neshi na karfe turesa se Wanda ya shirya…”  “Ni na shirya…” Cewar Alhaji rabi’u. A tare nuhu da Musa suka amsa da “Muna bayanka ranka shi Dade ..” Alhaji rabi’u ya ajiye hannu, Musa ya daura hannunsa kan na Alhaji rabi’u, nuhu ya daura nasa, suka kalli juna kana Alhaji rabi’u yace  “tabbas a wannan karon se munga bayansa mune ajalinsa…”  Alhaji musa ya amshe da “Tabbas, domin sarkin yawa yafi sarkin karfi, tako Wani  hali semun kasheshi!” “Tabbas!!!” suka hada baki gun cewa tabbas. Haka suka dinga kulle-kulle iri-iri na yarda zasu kashe Aeezad ba tare da ansan su suka aikata ha, sune har karfe Biyun dare sunata shirya hatsabibanci kana kowanne ya nufo hanyar gidansa zuciya fal cike da rashin imani.

*katsina State*
Yau satinsa biyu, a garin katsina, kullum cikin ziryar zuwa gidan Aunty hafsat yakeyi,  in beje ba hankalinsa baya kwanciya,kwata-kwata baya cikin nutsuwarsa duk yabi yayi zuru-zuru kullum a gigice yake, for now de ya fara tunanin Anya ba Aljanu ne dashi ba, Anty hafsa Kam kullum cikin tunanin meke kawosa gidan kullum take, haka kawai se zuciyarta ta bata saboda yaranta ne, a fari kenan, daga baya ta fahimci gaskiya saboda Aunty nabeelah yake zuwa gidan, sbda inyazo be ganta a falon ba se  ya kasa zama, harse ya bita inda take, ba Aunty hafsat ba har mijinta baban Noor na Ankare da hakan, kawai de sun zubawa sarautar Allah Ido ne, aunty hafsa Kam abubuwa da dama na Aeezad sun fara bata tsoro, ta fahimci  in har bega Aunty nabeelah ba inyazo setaga kamar ze haukace. gabaki daya ma ya chanza rayuwarsa, ada seyayi watanni besamu  yazo  gidanta ba, inko yazo befi ma yazo sau daya ba a daddafe kuma yake zuwa,Amma yanzu inyazo seya wuni cir a gidan tin daga safe har dare, se wuraren 10:pm yake iya barin gidan da kyar.  Na’eema Kam Sam Aeezad be nemeta ba, Dan haka itama kwata-kwata batabi ta kansa ba, tanata hidimar gabanta, kawai jira takeyi ya bar garin tayi tafiyarta Egypt , dabadanma mommy tace dole seya tafi ba,ita danta ita ai da tuni tabar garinma,Amma fa a kullum cikin tunani takeyi a kan meya samu Aeezad wannan Karan be dameta da jarabar Nan tasa ba, tabbas tasan gaskiya da walakin goro a miya, sede ita bame kulawa bace, itafa dadih ma taji, tinda yadawo sau daya taje bangarensa shima seda ta gayawa hajiya rafi’ah komi na cewar tinda yadawo be kusance taba kuma bezo part dinta ba, shine yasata taje ta gaidasa, sama-sama ya amsa saboda ya fara gajiya da rainin na’eema ta bata masa Rai sosai ranar daya ganta da kawarta dande kawai baya ta ita ne amma ta kona masa Rai sosai.

Kamar kullum se 10:pm ki after ma yake barin gidan,  haka yauma ya bar gidan, zuwa gidansa, Yana shiga gidan tin kafin ya zauna kan kujera yaji gidan dukya ishesa. “Inasan inga mommy again! I want to see her againt!…” Ya fadi a bayyane, yayin dayakeji kmr  ze haukace,haka yakeji in baya kusa da ita se yaji kamar zeyi hauka. har Wani ciwo yakeji kansa na masa yau, kwata-kwata baya iya Wani baccin Arziki a rayuwarsa bacci ai sede barawo, idanuwannan nasa sun  kuma bulu-bulu, duk yabi ya rude ya rikice ya fita a hayyacinsa,. Bathroom ya fada yayi wanka ko zesamu sassaucin abinda yakeji a zuciyarsa da gangar jikinsa. Be taba jimawa a bathroom irin na yau ba,  seda ya kwashi 20mnt Yana watsawa kansa ruwa saboda yaji saukin abinda ke cikin kan nasa, da gangar jikinsa,Amma ina beji saukin komi ba,harya gaji ya fito yagoge jikinsa, ya shirya cikin kayan bacci light ash color, riga da wando abinda da kalar hutu, ba karamin amsarshi kayan baccin sukayi ba, yayi  Matsifar kyau,. Kwantawa yayi a kan tamfatsetsen gadonsa, ya zubawa gefe Daya ba dakin Ido, Nan ta fara masa gizo ya tashi zumbur Yana fadin “mommy!”’ yaga ta bace masa, lumshe idanuwansa yayi ya tura hannayensa cikin sumar kansa, kawai se yaji hawaye na zirya bisa kuncinsa ya rike sumar kansa da karfi, abinda yakeji a zuciyarsa zuwa kansa bana lafiya bane. “Haukacewa zanyi!” ya fadi Yana kuka kamar karamin yaro,kukansa me fidda sounds, se juyi yakeyi a kan bed din, yafi karfin 1H a wannan yanayin, yayi kuka har seda idanuwansa sukayi jajawur, shifa Ya fara tunanin mashi mahaukaciya ne ynzu. Kamar an tsungulesa ya tashi ya dauki Daya daga car key din motocinsa, ko waya be dauka ba,  ya ziraro takalma abai-bai ba tare ma dayasan ba dai-dai yasako takalman ba, ya fito  harabar gidan, yashiga motarsa yafigeta tini aka bude masa get din gidan, ya fice daga gidan a guje, ma’aikatan gidan nata mamakin ina  zeje cikin darennan ko tunanin kansa bayayi kuma cikin dare har haka, lokacin Ana  neman After 12:am ne, Addu’ur’in kariya daga sharri kawai  ma’aikatan suka bishi dashi.

Direct gidan Aunty hafsat ya nufa, su kansa ma’aikatan gidan sunyi mamakin ganinsa da darennan sbda be saba zuwa ba. Aka bude masa get ko packing din Arziki beyi ba ya fito daga motar , mukullin motarma cikin motar ya barsa,. Yaci sa’ah falon gidan a bude ya danna Kai yaga babu kowa a falon, tini aunty hafsat da yaranta suna sama sunkayi bacci kasancewar gobe monday. Direct bedroom din Aunty nabeelah ya nufa a kasa dakinta yake,. Tsayuwarsa a kofar dakin nata yaji Wani irin kamshi ya ratsashi me shiga Brain, seda ya sauke ajiyar zuciya, ba tare Daya ankare ba kawai sede ya tsinci bakinsa a kan kofar bedroom din nata ya manna masa kisses uku at one time, seyaji Wani irin mugun dadih da niimah sun ratsashi Nan take yaji sasssucin matsifar da yake ciki. A hankali Ya tura kofar dakin ya shigo, idanuwansa da nata suka sarke cikin na juna,tsaye take ta gama shirinta cikin  kayan baccinta kenan yashigo hamdala tayiwa ubangiji da yanzu tsirara ze ganta da ace batasa kayan baccinba,domin ita inta fito daga wanka, bata tsayawa daura Wani towel data goge jikinta shikenan, tsirara take fitowa ta nufa Waldrop din kayanta tasakan. Kallon mamakin ganinsa tashiga binsa dashi, kmr ance ta kalli kafafuwansa taga takalman kafafuwan nasa abaibai yasasu ta zubo masa Ido ta fara tunanin bashi da lafiya gaskiya komi nasa ba nutsuwa yanzu..  shikam gogan daga lallausar kafafuwanta ya fara kallonta har zuwa fuskarta, rigar baccin jikinta tasauka kasa sosai , ta matsifar yi mata kyau peach color ce me flower dark Blue, kanta sanye da hula dark blue se kamshi take  bulbulawa, tako ina ta cika taf, nonuwannan ta kamesu cikin bra batasa bra Amma haka kawai yau tasa  bra  kamar tasan zezo da yanzu yananan Yana kalle mata nonuwa a hakama tana kallonsa se kallon nonuwan yakeyi da cikakkun duwaiwuka ta. “Takalman kafafuwanka abai-bai kasasu? Anya kana lafiya kuwa Aeezad?” Ta fadi tana kallon kafafuwan nasa. Kallon kafafuwan nasa yayi shi se yanzuma datai magana yasani,cire takalman yayi daga kafafuwansa ba tare dayace komi ba,se yanzu ya kara yadda da dagaske ya haukace.   ” tukunnama…  Lafiya kazo cikin darennan?” aunty nabeelah ta fadi se Kara kallonsa takeyi duk yabi yayi zuru-zuru, 2 days Sam baya Wani cin abinci sosai ta kula da hakan. Ba tare Daya bata amsa ba ya karasa kan bed dinta ya kwanta ya juyo ya zubo mata Ido tanajin sadda taji yayi kutt wato hadiyar yawu. Kallon mamaki Aunty nabeelah tadinga binsa dashi yayin da mamakinsa ya ninku A ranta,ta kalli agogon dake manne a bedside taga shabiyu da rabi ma ta gota.  “Bakaje gida bane? Dare fa yayi” ta sake fadi  cikin mamaki, be bata amsaba, , se kallonta yakeyi kamar yau yasaba ganinta. “Kanaji ina maka magana ka Wani zubomin idanuwa kamar kaga sabuwar halitta…” Nabeelah ta fadi a hasale, nanma be tanka taba se kallonta kawai yakeyi bako kyaftawa, ba karamin nutsuwa yake samu a kallon nata ba, ya fahimci in Yana kallonta yana samun saukin komi dake damunsa. “tashi ka tafi ni bacci zanyi dare nayi wallahi..” Cewar Aunty nabeelah dataga yanama gyara kwanciya ne a kan gadon nata. Kamar daga sama taji yace “Wallahi Ai a Nan zan kwana ni…..”

 

Littafinnan na kudi ne, gameson Namijin zuma da Namijin duniya ze biya nera dubu daya da dari biyar kacal 0542703718 Saadatu Abdullahi gT bank. 08101626484.

 

*🤝 SDEENDTM DATA      SERVICES🤝*
*MTN* .                     *Airtel*
1GB = ₦300.         1GB = ₦300
2GB = ₦600.         2GB = ₦600
3GB = ₦900.         3GB = ₦900
4GB = ₦1200.       4GB  = ₦1200
5GB = ₦1500.       5GB = ₦1500

*GLO* .                      *9MOBILE*
1GB = ₦350.         500Mb ₦250
2GB = ₦700.         1GB ₦500
3GB = ₦1050.       2GB ₦1000
4GB = ₦1400.       3GB ₦1500
5GB = ₦1750.       4GB ₦2000

*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
Call this number or whatsapp
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*🪀08066268951*

 

🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
💖💖💖💖💖💖💖💖💖
*NAMIJIN ZUMA*
🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝🐝
❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥
(Love And Romantic Story)

https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS
Free page group

SAADATU BINTU ABDULLAHI (Writer of kyautar Allah)
Last free page.

game bukatar wannan book din ya tuntumi wannan lambar ze biya nera dubu daya domin karatun wannan littafin 08101626484.

Last Free page10
Zaro idanuwa Nabeelah tayi jin furucinsa, Sam tasan bada wasa yakeyi ba tinda harya rantse. “Ka kwana a Nan a kan me? Dallah malam tashi ka tafi gidanka gun matarka wlhi bazaka kwananmin a Nan ba…”cewar nabeelah datayi mgnr tana kallonsa se gyara kwanciya yakeyi kamar dakinsa. “Dan Allah Dan Annabi Aeezad ka tashi ka tafi gidanka ka rufamin asiri…” Nabeelah ta fadi cikin marairaita kamar zata fashe masa da kuka.  Tashi zaune Aeezad yayi jin tace wai ya rufa mata asiri, ya zaunna ya jingina bayansa da fuskar bed dinta, idanuwansa na kanta,ya Dan hade Rai yace “in rufa miki asiri kamarya mommy?  Sekace nace zan kwana a kanki,,a dakinki fa zan kwana ba a kan mararki ba mommy…” ya fadi idanuwansa kyar a cikin kwayoyin idanuwanta ba kunya ba alkunya ko alama beji nauyin gaya mata abinda ya gaya mata ba. Nan da nan annurin kan Fuskar nabeelah ya dauke, wato danta sake dashi ne shine yanzu mgnr iskancin nasa har ze dinga misaltata dashi. “Ka kwana a kaina Kai a waye? Ai sede ka kwana a kan gadon dana kwanta wlhi ni nafi karfinka…” nabeelah ta fadi a matukar hasale.  Ba karamin bugun zuciyar Aeezad maganar Aunty nabeelah tayi ba, wato tama rainasa kenan wai harshi take gayawa be isa ya kwana kanta ba, Lumshe idanuwansa yayi ya budesu s kanta mgnrta ta dakesa over seda idanuwansa sukayi red sbda bakin ciki , besan Meyasa ba ya daura mgnr tata a cikin zuciyarsa daram. “Very soon zaki mai-maita wallahi mommy, in baki maimaita ba ba sunana Ahamad Sunusi Ahamad ba wallahi!,,,” ya fadi ba tare dayasanma ya fadi ba kawai de ya tsinci bakinsa ne da magana.  Tabe baki Aunty nabeelah tayi ta gallara  masa harara kana tace “sekazo ka shakeni in maimaita ubana…” ta fadi cikin tsiwa. Humming kawai Aeezad yayi  shifa ya kula ba karamin rainasa mommy tayi ba,kodan taga yanace mata mommy ne besaniba. “Kaga ka tashi ka tafi wlhi kar wani yazo ya ganka a dakina… Kai ko badan wani ba be halatta ka kwana a dakina ba Ina baliga kana baligi…”  marairaicewa yayi a wannan Karan yace “mommy ki barni na kwana wlhi bazan boye  miki ba in bana ganinki wani irin damuwa nake shiga mara misaltuba, Kona koma gida bazan iya bacci ba…” Jim Aunty nabeelah tayi tana kallonsa a ranta tana juya kalamansa. Sakkowa kasa yayi kamar wani wawa,ya matsota sosai  ya tsugunno kasan guiwowinsa nabeelah ta zubo masa ido mamaki ya kuma kasheta ganin Aeezad uban yan class da girman da yauki yau shine a kasan guiwowinsa. “dan Allah dan Annabinsa (SAW) mommy karkice in tafi ki barni in kwana nan inta kallonki dan Allah wallahi inna tafi gida ji nakeyi kamar zanyi hauka… pls karkice in tafi inna tafi mutuwa zanyi, in bans ganinki…” kamar zeyi kuka yake maganganun. Aunty nabeelah ta tsuresa da ido duk kalamansa tana ganin tabbacinsu a kan fuskarsa. Ta rasa ma mezata ce masa ta bude baki zatayi magana dai-dai aunty hafsat ta turo kofar dakin tashigo daman tazo gaya mata ne gobe baban noor dawuri ze fita ta dafa masa break da wuri. Kawai idanuwan Aunty hafsat suka sauka a kan Aeezad dake tsugunno kasan guiwowinsa ta dawo ta kalli nabeelah dake tsaye suma zubo mata ido sukayi seda gaban Aunty nabeelah ya yanke ya fadi, tunanin ta ya Aunty hafsat zata dauki  yadda tazo ta tadda Aeezad tsugunne bisa kafafuwansa. Kallon mamaki sosai aunty hafsat  Kebin Aeezad dashi tadesan ya tafi dazu sede in dawowa yayi, duba time tayi taga dare ya tsala sosai. “Yawwah aunty hafsat kwara da kika zo… kinga aunty nabeelah tace wai bazan kwana a dakinnan ba,inata rokonta taki amincewa har tsugunnawa nayi kingani de gashi taki yarda..” Aeezad ya fadi kmr wa-wa duk yabi ya kuma rudewa ya rikice ya kid’ime kamar wa-wa haka yayi maganar.  Cikin kwayoyin idanuwansa kawai aunty hafsat ke kallo nan take taji zuciyarta na bugun uku uku a lokaci daya. “Ya Allah ka dubemu! Kasa kada abinda nake gani a idanuwana cikin idanuwan Aeezad su tabbata A zahiri…” aunty hafsat ta fadi a zuciyarta, ita kadai tasan me take gani a idanuwan Aeezad dagani kuma tasan abun zeyi Kamari. “A nan kuma zaka kwana Aeezad matarka fa?” Shine abinda Aunty hafsat ta fadi a zahiri cikin mamaki. Aeezad ya amshe da “tana nan mana Aunty hafsat… nide kawai a nan nakeso na kwana, wlhi in ban kwanaba, na tafi zuciyata buga wa zatayi in mutu kafin safiya , wani irin bugu ta kemin yanzu haka tamkar zata fito fili dan Allah ku temakamin ku yadda na kwana a nan dan Allah Aunty hafsat Dake da mommyna .. “ ya dinga magiya kamar wani mahaukacin zararre. Hafsat da nabeelah se binsa sukeyi da ido, aunty hafsat na hango tashin hankali da haukan duka duk a kwayoyin idanuwansa. “Be kamata ka kwana a nan ba Aeezad sbda ku ba muharraman juna bane, kome muke ciki yakamata mu dinga tunawa da Addini, kuma kaga ga iyalinka ka batta a gida be dace ka kwana nan ba kwata-kwata… kayi hkri ka tafi seka dawo dasafe dan Allah Abban babana…” cewar aunty hafsat. Nabeelah de tayi shiru kawai Tana Mejin dadin abinda Aunty hafsat ta fadi. Tashi Aeezad yayi daga inda yake tsugunne  ya koma ya zauna gefen bed din ya daura kafa daya kan daya yana kallon Aunty hafsat yace “wallahi a nan zan kwana Aunty , keda nabeela baku da Imani ko kadan, inata rokon ku in kwana a nan kunk’i kunata korata kamar kare, a dakin fa zan kwana Aunty bawai cewa nayi zan kwana ina cin mommy ba, ko kinji nace zanma taba mata jiki ne da kike mgnr muharrami  ni kuma tinda ga mayen gindi se in hauta da tattabawa har inyi haramci.. ni ba dan iska bane wallahi!” Cikin matsifa yayi mgnr danya fuskanci bazasu fahimci magiya ba. Ganin abun na neman fin karfin Aunty hafsat sbda yadda yake matsifa dan haka tace “Aah ba haka nake nufi ba blood,,,,” Aeezad yayi hanzarin amshewa da “haka kike nufi mana Aunty hafsat kawai kicemin dan iska maganar zatafi shigana…” aunty hafsat tayi hanzarin cewa “aah wallahi blood ,, kaga ba hk nake nufi ba kayi hakuri yanzu de ka kwana a nan din kawai bakomai ,.,,” Aeezad ya amshe da “ko bakice ba wlhi a nan zan kwana aunty ,,,kwata-kwata ku bazaku gane a wani hali nake ciki ba ni kadai nasan me nakeji a zuciyata.. “ ya karashe mgnr cikin marairaicewar da dolena aji tausansa. Tausan dan uwanta ya ratsa Aunty hafsat. Nabeelah ko ta tsaya tayi kasake ta kula aunty hafsat ma tsoron Aeezad takeyi. “Aiko sede in kwana wani Dakin kai ka kwana nan …” cewar Aunty nabeelah. “Wallahi mommy ko  ina kikaje sena biki tinda ni  ke nakeso nagani, in ban ganki ba hauka ke neman samuna, wlhi in kikaje ko wajen compound ne Nima zan biki can inde can zaki kwana…”  baki sake hafsat ke kallon Aeezad ta fara tunanin abun bana lafiya bane da gaske haukar yake neman yi. “Aunty nabeelah ki kwana nan din,, amma sede wani ya kwanta kasa wani ya kwanta kan bed…” cewar hafsat. Aeezad yayi hanzarin sakkowa daga kan gadon da bargo a hannunsa yace “Bakomai ni kasanma zan kwana…” ya fadi yana shimfida bargo a kasa ya ajiye pillow ya kwanta. Tausansa ya ratsa kaf zuciyoyin Aunty nabeelah da zuciyar Aunty hafsat, basu ba duk wata halitta dake kallonsa dole ta tausa masa. Ajiyar zuciya Aunty hafsat ta sauke ta kalli Aunty nabeelah tace “Aunty a dafawa baban noor break de wuri sbda tin safe ze fita daman abinda nazo na gaya miki kenan…” aunty nabeelah tace “toh Allah kaimu goben…” “ Amin..” aunty hafsat tace. “Da sassafe zata tashi ta hau hada wani break gaskiya a Dena whlr da ita wlhi ta kusa ta Dena whlr nan …” Cewar Aeezad. Aunty hafsat ta bishi da ido yadda yayi mgnr cikin isa da kasaita, ba tare da Aunty hafsat tace komi ba domin lamarin ya fara bata tsoro ta riga ta gano Aeezad na San Aunty nabeelah. “Seda safenku…Aeezad seda safe…” Cewar Aunty hafsat.  A tare shida nabeelah daketa kallonsa suka amsa da Allah kaimu, Aunty hafsat ta juya ta fice a dakin, zuciya da ruhi fal tunani tunani. Nabeelah ta karaso inda Aeezad yake kwance kasa tausansa ya ratsata over tace “Ka koma kan bed din ni se in kwanta a kasa….”Cikin  sanyi tayi mgnr. “Aah karki damu mommy nanma yayimin bakomai madam mommy masu jikin dayafi karfina…” Sam ma Aunty nabeelah ta mance tayi mgnr ashe shi mgnr na ransa har yanzu. “Maganar nan de tayi hurting dinka kenan?”Daga mata Kai yayi alamar ehh. “Danna fadi gaskiya.. ai gaskiya na fadi, ni babban goro ce dole se manyan maza yan 50yrs 60yrs gogaggu a iya cin gaban mace …” Cewar nabeelah. “Hmmmmmm mommy kenan ,, naji dadih da kika gayamin gaskiyar,,,,,babban  duri ceke dole se babban Azzakari….”yayi mgnr idanuwansa na kanta,.  Kaudar da mgnr tayi sbda bataso mgnr tayi tsawo. “Ka koma kan bed ko in fita in bar maka dakin in kwana falo kawai …” tashi yayi zaune yayi yana kallonta yace “bazanso ki kwana kasa ba ni in kwana kan bed kawai ki barni ni na kwana kasan wlhi ji nakeyi kmr ina kwance a kan gadonma , kasan nan mugun laushi yakemin inajin dadinsa yafimin bed din dakina dadih.. wlhi mommy kasannan daza a barni in dawwama a nan yafimin kaf Gidajena na duniya dadih ni in har zan ganki se inji komi na duniya a lokacin yakemin dadih in kuma bazan ganki ba se inji komi na duniyarnan ya isheni bana bacci kwata-kwata wlhi mommy .. inaga Aljanune suka shigeni dan Allah kisa Amin saukar Alqur’ani gobe…” ya karashe mgnr kwallah na zirararowa daga cikin idanuwansa.  Tausansa ya kuma ninkuwa  a zuciyar Aunty nabeelah ta rasa meke samunsa a kwanakinnan kalamansa nama zuciyarta tsauri, wasu lokutan takan kasa gane ma’anar maganganun nasa. “Ka dena irin wadannan kalaman Dan Allah basu hallata ba a tsakanina dakai…” Cewar nabeelah data fadi hakan ta rasa ma yazatace masa ne. “Meyasa zan dena fadi mommy ? Wallahi duk kalaman da nake fadi hakan nakeji a zuciyata, na gaya miki Aljanu sun shafeni suna sani tunani tunaninki in ban ganki ba ji nakeyi fa mommy ciwo na neman kamani, kinga Wallahi mommy yau da ban kwana gidannan ba mutuwa zanyi wlhi har lahira, in ko ban mutu ba zan haukace in bi ti-ti…..” “Ka dena irin kalamannan suna bugun zuciyata, kana sani jin Wani Abu a raina me wuyar fassaruwa wlhi ,,,” nabeelah ta fadi cikin damuwar da ita kanta batasan kota menene ba.  Shiru Aeezad yayi Yana me binta da idanuwa, tsigar jikinsa se tashi takeyi, duk duniya be tabajin abinda yakeji a kanta ba a kan kowacce mace. “Ka koma kan bed kar kamin musu yaron kirki bayawa ummahnsa musu…”cewar nabeelah, ba tare da musuN ba ya tashi ya koma kan bed din, ya kwanta, ya zubo mata dara-daran idanuwansa “mommy inaso in gaya miki wata magana again dan Allah karkimin fada kuma karkiyi fushi, ni kawai kinsan ban iya rike Abu a raina ba banda dauriya musammanma a kanki,,,”  nabeelah dake tsaye tace ” nasani…inajinka gayamin menene,,” “wallahi inajin sha’awarki!”   Aeezad ya fadi direct. Tamkar daga sama Aunty nabeelah taji mgnr zuwa cikin dodon kunnuwanta, tayi shiru ta kasa magana kawai se tayi mutuwar tsaye, tashiga tunanin wai yau wanda akawa kaciya gabanta tayi jinyarsa ne da kanta yakejin sha’awarta, kawai ta daskare ta kasa cewa komi Wani yanayi me wuyar misaltuwa ya lullubeta,ta kasa cewa komi. “Am sorry inajin hakan ne sosai wlhi nakasa daurewa shiyasa na fada miki, a fari banajin shaawarki Amma yanzu wlhi shaawarki nakeji sosai, irin surar jikinki da lantsan-lantsan din nonuwanki irinsu nakeso, ga duwaiwukanki Suma ina sansu, ga bakinki Dan karamin yana bani sha’awah wallahi har emerging nakeyi ga Azzakarina a cikin bakinki kina zukemin saman kaciyat….” Kafin ya karasa nabeelah ta dakatar dashi ta hanyar daka tsawa”Dallah malam rufemin baki, iskanci naka da zinace zinacen naka yazo kaina, wlhi ko wanene Kai jikina yafi karfinka, nafi karfin iskancinka, ashe shiyasa kakeso ka kwana a Nan domin in nayi bacci ka lallabo ka lalatamin budurcina,wlhi ahir dinka insha allahu budurcina yafi karfinka wlhi!” nabeelah ta fadi a hasale be taba bata mata rai irin na yau ba,shima be taba ganin bacin Rai irin na kan fuskarta ba yah. “Am sorry pls mommy wlhi bani da niyar zubar miki da mutumci kawai na gaya miki ne sbda abun na damuna Dan Allah Kiyi hkri wlhi bazan karaba nayi alqawari bazan kara fadin makusancin kalamannan ba, wlhi nadena Kiyi hkri mamana rayuwarta!” Ya dinga bata hkri a rikice.  Karshen maganar tasa yasa nabeelah kallonsa. “Rayuwata!” ta maimaita kalmar a zuciyarta. “Tashi ka bar dakinnan kaje dayan dakin Koni in fita in bar maka dakin…”cewar nabeelah data fadi mgnr cikin basa umarni. “Dan Allah a’ah mommy pls wlhi So nakeyi  na kwana ina ganinki bazan sake ba, Dan Allah Kiyi hkri wayyo Allah na zuciyarta! Dan Allah mommy  kii rufamin Asiri, zuciyata zata mutu in kika fita Dan A’ah Kiyi hkri pls…”  Ya fadi kamar ze haukace ya dafe saitin zuciyarsa dake masa barazanar fashewa. Yanayinsa da nabeelah tagani duk yabi ya rude ya kara fita a hayyacinsa yasa zuciyarta karyewa, tace  “Ka dinga sassautawa ranka Dan Allah my son ..Naji zan kwanta a Nan din…” wata iriyar Ajiyar zuciya ya sauke yace “Nagode Allah yasa ki gama da duniya lafiya ngde sosai mommy…” Aeezad  ya fadi kmr Wani Wawa. “Amin ya Allah my lovely soon…” Cewar nabeelah da take ganin Aeezad a sabuwar halitta, kaf halinsa ya chanza itafa gani takeyi kamar ma ba Aeezad dinta ba.
Nufar wutar dakin tayi zata kashe Aeezad yayi hanzarin dakatar da ita ta hanyar  cewa “Dan Allah mommy karki kashe light din in kika kashe ba yadda za ayi inta ganinki pls kimin Alfarmar Nan Dan Allah,so nakeyi na kwana ina kallonki.” Ya fadi a marairaice duk yabi ya wani narke. Ba musu Aunty nabeelah ta fasa kashe light din,  Ba tare datace komi ba ta nufa Waldrop ta dakko bedsheet ta iso ta kwanta kan  bargon daya shimfida  tayi Adduarh bacci ta lullube jikinta da bedsheet din data dakko cikin Waldrop din.  Duk abinda takeyi idanuwan Aeezad na kanta dayake facing dinsa takeyi. “Kayi Adduarh kayi bacci Jarumina nabeelah…” Cewar aunty nabeelah data kallesa shima itan yake kallo. “Kallonki yafimin baccih dadih wlhi mommy,ke niimah ce a gareni, rashinki ze iya barazana ga rayuwata…” Cewar Aeezad. “Kalamanka na bani tsoro a kwanakinnan AEEEZAD…” cewar nabeeelah. “Hmmmm…Ni kaina tsoron  yanayin da nake ciki nake mommy…duk sharrin iska ne gaskiya…” Aunty nabeelah ta fara tunanin  gaskiya sharrin iskan ne kmr yadda yace din. “gobe insha Allahu zan gawaya hawwa’u ta gayawa malamansu na isilamiyya a tara malamai a maka sauka…” (Hawwa’u aminiyar Nabeelah ce kuma age mate dinta, tin tana zuwa islamiyya kafin tayi sauka, da nabeelah tayi sauka ne tadena zuwa makarantar ita Kuma hawwa’u bata dena zuwa ba dukda zuwa yanzu tanada aure da yara biyu..zuwa yanzuma hawwa’u malama  ce a makarantar isilamiyya.)  “Yawwah ehh amin saukar nagode  mommy , zansa miki kudi a account dinki a bada kudin sadaka duk sati a dingamin na tsawon 3month…”  “Okay badamuwa …but kaima kadinga kadinga Adduarh Dan Allah Nima zan dinga maka…” “Insha Allahu nagode…” Cewar AEEEZAD. Suna hira sama sama har bacci ya  kwashe Aunty nabeelah,. Aeezad ya zubo mata ido Yana mejin dadih da sanyi a zuciyarsa, a duniyar Nan be tabajin abinda yakeji ba kmr yadda yakeji a kanta in yana kallonta, jinsa yakeyi kmr rakumi ita kuma akala. Haka ya kwana Yana kallonta har asubahi ,suka tashi sukayi sallarh asubahi yau ko sallar dare basu samu yiba,. Tare suka shiga kitching yanata tayata suka shiryawa baban noor abincin safe,. Har seda ta gama kaf ayyukanta kowa ya watse a gidan kana Aeezad ya shiga yayi wanka a bathroom din Nabeelah, ya maida kayan baccinsa, ya koma bed dinta ya kwanta kmr wasa bacci ya kwashesa, baccin daya jima beyi irinsa ba. itama Aunty nabeelah  kwanciya tayi tayi baccin bayan taga bacci ya kwashesa. A ranar be bar gidan ba se dare da kyar ya koma gidansa, shi dasan samunsa ne ya kwana nan. Abu kmr wasa Aeezad ya kamu da Azababbiyar kaunar nabeelah karfe bakwai a gidan  take masa, kafin ya tafi kuwa se 12;am. shaku wa ta shiga tsakanibsa da ita shakuwa me tsanani, ga soyayyarta a ransa kuma ga sha’awarta a kan Azzakarinsa, yanaso ya koma garin  Kano saboda Ayyukan dayake dasu  masu yawa gashi ogansa nata kiransa a kan ya koma bakin Ayyukansa, sbda in baya Nan abubuwa dayawa tabarbarewa yakeyi. Ya jima kwarai a garin Katsina kimanin watanninsu uku a garin katsinar, tini na’eema ta bazama Egypt dinta gun sarowa uwarta kaya ganin Aeezad din beda niyar barin garin. Yau sosai ogansa ya matsa masa da kira dole ya shirya barin garin, duk wanda yasanshi kallo Daya ze masa ya tabbatar baya hayyacinsa tabbas Wani gagarumin abun na damunsa. Karfe tara na safe ya shirya barin garin zuwa garin kano, first gidan Aunty hafsat yace a nufa dashi. Direct gidan dreva da motocin sojojinsa suka  nufa dashi,. A kitching Aeezad ya tadda Aunty nabeelah ba kowa a gidan se ita da masu Aiki kawai keta ziryar gyaran gidan, aunty hafsa da mijinta  suna office yaranta na scul. Jingina bayansa yayi da bngon kitchen ya zubo mata Ido itama nabeelah Ido ta zubo masa sanye yake da kananun kaya duk yafi ya rame, se saukar ake masa Amma sam yanayin da yake sema karuwa kawai yake masa, zuwa yanzu AEEEZAD ya riga ya tabbatar San Aunty nabeelah yakeyi Amma sam be shaida mata ba,shide kawai yasan yana santa san dabe tabawa wata halitta irinsa ba,shi da kansa yasan zuciyarsa ta taro masa matsifa tinda ya fara santa.. “ina kwana mommy…” Ya gaidata cikin girmamawa nabeelah ta amsa tana kallonsa cikin kulawa yayinda tausansa ke cike da ruhinta.Amsawa nabeelah tayi cikin kula daso da kaunah Na uwa da d’a. “Zan tafi mommy nazo ne kimin Adduah…” Cewar AEEEZAD. Nabeelah ta bishi da Ido be taba zuwa mata sallama ba inze tafi se yau. “Allah ya tsareminkai a duk inda kake Jarumi…ubangiji ya kulamin da Kai Allah ya shiga tsakaninka da makiyanka,, Allah ya tsare…” Nabeelah tadinga masa Addu’ur’i. Sosai  Aeezad yaji dadin Addu’arhta garesa ya amsa da Amin. “Muje ki rakani bakin car…” Nabeelah tace “okay muje in rakaka Jarumi d’an gatan Nabeelah…” Murmushi yayi Wanda yafi yake ciwo, barin garinnan dazeyi a wannan Karan ji yakeyi  tamkar ze rabu da ransa ne sbda ita ne kawai yakejin hakan,. a tare suka fito harabar gidan tana zuwa gaban motarsa, yayinda sojojinsa kaf suka kame suna gaida nabeelah babu wanda besan muhimmancin nabeelah a gurin Aeezad , kowa na respect dinta tamkar wadda ta haifesa.  Da kanta ta bude masa murfin motar yashiga ya zubo mata Ido yayin da murfin motar ke bude ya tokaresa da kafarsa.   Nabeelah tayi masa Addu’ur’i sosai ta juya zata tafi kawai se taji ya riko hannunta ta juyo ta zubo masa sexy luf-luf eyes dinta dara-dara tamkar kwai a kan Trey, hawaye tagani kwance cikin idanuwansa, batayi aune ba taga kuncinsa ya jike sharkar da siraran hawaye.  “Meye na kukan yanzu Dan Allah, so kakeyi kaa dagamin hankali in shiga damuwa…” nabeelah ta fadi tana mejin kmr itama tayi kukan, abinda takeji a kansa ya bam-bamta da farko, zamansu yasa sun kuma Shakuwa da juna tabbas tasan zatayi kewarsa Ainun. “Mommy wallahi ina sanki! Wallahi tallahi tinda nazo duniya ban taba San wata halitta kamar keba…duk chanjin rayuwata sanadin ki ne.. Wlhi ina sanki, sanki zeyi ajalina, kuma ze kasheni,wlhi mommy ina sanki ,wlhi ina sanki wallahi ina sanki, ina cike da matsifar sha’awarki,…Ki temakamin wlhi  ni  aureki nakeso nayi momm……””

Hmmmmm yazata kaya ne? Yatake ne? Shin meze faru?  Ina hajiya rafi’ah da na’eema,, ina Alhaji rabi’u? Shin ze cimma manufarsa? Ban fara komi a  Nan ba, buriba kawai muje Paid group ,,wannan book din masu Aure nakeso su siya sbda akwai shaanin dana ma’aurata ne  kawai  Banda yammata.   Wannan littafinn nera dubu daya yake kacal. 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank 08101626484.

Ingantattun magunguna ina kuke manyan mata masu fada aji ku *marmatso kusa-kusa 😄🤤 kuzo ku gyara gindinku mazajenku su shiga suji dadih su Dinka ihu suna makalkaleku a gado🤤 kayan dadih se mata masu daraja💃🏼*

Akwai gumbar madara
Akwai gumbar ridi
Akwai gumbar zuma
Akwai gumbar bata gaban matan duniya
Akwai gumbar farar saka
Akwai gumbar rubutu
Akwai gumbar cikakkiyar mace
Akwai gumbar dake ciko da farjin mace ba ruwanki da ciccibi
Akwai gumbar goron tulah😂hajiya ba a magana in beyi ihu ba yana cikin gindinki kimin magana in biyaki kudinki 💃🏼
Akwai gumbar nonon rakumi
Akwai gumbar kin fita zakka

Akwai gumba iri daban daban shaaaa yanzu magani yanzu dakinsha dakin jike sharkar tana karawa mace dadin farji sede kiji ziiirrrrr gabanki na motsin ddh oga na kara motso mikishi da Abun dadinsa. 🤤

Chart me up hajjaju 08101626484

*🤝 SDEENDTM DATA      SERVICES🤝*
*MTN* .                     *Airtel*
1GB = ₦300.         1GB = ₦300
2GB = ₦600.         2GB = ₦600
3GB = ₦900.         3GB = ₦900
4GB = ₦1200.       4GB  = ₦1200
5GB = ₦1500.       5GB = ₦1500

*GLO* .                      *9MOBILE*
1GB = ₦350.         500Mb ₦250
2GB = ₦700.         1GB ₦500
3GB = ₦1050.       2GB ₦1000
4GB = ₦1400.       3GB ₦1500
5GB = ₦1750.       4GB ₦2000

*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
Call this number or whatsapp
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*🪀08066268951*

 

NAMIJIN ZUMA PAID PAGE11
Sosai Nabeelah ta kure Aeezad da Ido Ba karamin gigita mata lissafi Aeezad yayi ba, tashiga yanayi me wuyar misaltuwa, kalaman da yake mata tamkar a mafarki take jinsu, wai yau itace Aeezad kecewa yana sha’awarta wai yana santa har itace Aeezad zece ze aura, kaf sojojin dake gurin sunji meke gudana,sunaji domin da karfi yake mgnr cikin rashin control. Kafin ya karasa kalamansa Nabeelah ta kwace hannunta daya rike, cikin matukar zafi har huci takeyi, beyi aune ba, yaji tafin hannunta a kan kuncinsa,. Cikin zafi ta watsa masa marirrika guda uku masu tsananin zafi, seda tafin hannunta ya kwanta sosai a gefen kuncinsa, kaf Mari ukun a gefe Daya tayisu gefensa na hagu,kuma duk a jere. Sojojin dake tsaitsaye duk suna ganin marirrikan da nabeelah tayiwa Aeezad komi a kan idanuwansu ya wakana, dukkaninsu sun kidime sosai,sun tabbatar yau ba lafiya,har mace ta mari jarumi kmr Aeezad beyi komi ba, “tabbas da gaske yana santa” maiikatan keta tunani tunaninnan.  “Sakewar danayi da Kai harta Kai kace kana sona kana shaawata? Kawai saboda ina karkashinku har wulakantata ta Kai kace kana shaawata!” nabeelah ta fadi cikin Kuka da rad’ad’in dake zuciyarta mara misaltuwa iyakar raini yau ta tabbatar Aeezad ya gama rainata,  tana gama fadar mgnr kawai se haweye sharrr suka wanke mata kuncinanta. kwata-kwata Aeezad beji zafin marukan data masa ba kamar yadda yaji zafin kalamanta, Sam ma ji yayi kmr ba jikinsa ta maraba ko rike kuncinsa beyi ba, domin zafin da yakeji a zuciyarsa da rad’ad’in da yakeji  na Azabar Santa baze taba bari yaji zafin Marin data masa ba, A halin yanzu ko wuta zata cinna masa bazeji zafinsa ba, zafin santa da yakeji yafi masa komi kuna a wannan lokacin. “Ko zaki kasheni wallahi mommy ina sanki Ina shaawarki!” Ya fadi Yayin da wasu irin zafafan hawaye keta bin kuncinsa. Wasu marurrukan ta kara watsa masa ta dayan kuncinsa cikin kunar zuciya yayinda kwallar bakin cikin kalaman Aeezad basu bar kuncin nabeelah ba, Wani irin kuka takeyi me tsuma zuciya, cikin lokaci kankani taji ta tsani Aeezad,  a duniya nabeelah ta tsani Raini kalaman da Aeezad ke mata na rainine, taya za ayi ta renesa yazo mata da wadannan kalaman. “Bana kaunarka! Bana kaunarka! Bana kaunarka! Nayi nadamar saninka tinda har kalamannan zasu shigo tsakanina dakai! Wlhi na tsaneka! Banasan ganinka a rayuwata,!” Nabeelah ta fadi tana kuka se marinsa kawai take Tayi tako ina, a lokaci kankani ya fitar mata a zuciya, batayi tsammanin kalamannan daga bakinsa ba,Amma ta tabbatar harda lefinta data sake dashi ,sakewa me tsanani. Kuka takeyi tana marinsa tako ina,  yayinda shima kukan yakeji najin zafin kalamanta banajin zafin marirrikan da take masa ba, kukansa harda majina,Nan da Nan fuskarsa ta kumbure sosai abinda da fuskar hutu kuma a duniyar Nan ba a taba marinsa ba se yau itace first a Kai hannu saman fuskarsa a fadin duniyarnan.  Kaf sojojin dake gurin seda sukayi kwallah na tausayin lamarin dake faruwa tamkar a film ko a littafin hausa, haka sojojin ke kallon lamarin cikin tausayi da tausayawa, gashi ba yadda zasuyi se kallo kawai. Nabeelah bata taba nadamar sakinma Aeezad fuska ba se yau, wai har ita a cikin mutane ze zubarwa da mutunci, yace Yana santa kuma Yana shaawarta ,tabbas ya jima Yana mata kallon yadda zeyi yayi fatsikanci da ita shiyasa yake yawan kureta da ido Ashe. “Wlhi ko za a hada wuta asakani in har zan fito sena fadi ina sanki mommy! ” Ya fadi still Yana kuka majina da hawaje baja-baja a kan fukarsa.  Wasu marirrikan nabeelah ta kara karfi gun yimasa su, kalmar SO da yake gaya mata ji takeyi tamkar yana soka mata mashi a kahon zuciyarta. “Na tsaneka wallahi !” nabeelah ta fadi still tana Kara marinsa,zafin dayakeji a zuciyarta baze misaltuba, ji takeyi tamkar zatayi hauka, tasan da gaske yake Yana santa taga tabbacin kallansa a kan fuskarsa,tasan wanene Aeezad , tabbas ze iya jamata Abin kunya a idon duniya, gashinanma yaja mata tinda yake fadar wadannan kalaman a gaban mutane tabbas babu abinda baze iya ba. “inajin shaawarki!!!” itace kalmar datafi mata amsa kuwwa a cikin kunnuwanta,. Ta maresa ta maresa harta gaji, gashi kalmar So taki  dena fitowa daga bakinsa, har fasa masa baki tayi yanata jini Amma sam be bar fada mata yana santa ba wlhi shi sede ta kasheshi Amma Yana santa. Juyawa nabeelah tayi tana kuka me tsuma zuciya kawai ta nufa hanyar zuwa falo, ta riga ta tabbatar ko zata kashesa baze dena furta mata kalmar so ba, SO dole ta kyalesa gudun kartai masa lahani domin zuciya ta riga ta debeta a kansa.  “Nabeelah!!” ya kira zallar  sunanta,sunan dabe taba kiransa ba a zahiri a rayuwarsa  se yau,. Tsayawa tayi cak dai-dai ta isa kofar dazata sadata da cikin gidan,Wani bakin ciki ya kuma cikata, wato yau itace Aeezad ke kiran zallar sunanta, ta lumshe Ido cikin zallar kunar zuciya still se kuka takeji,  tashin hnklin da take ciki baze misaltuba,. Tsayawa tayi cak ta kasa tafiya kuma ta kasa juyowa. “Ina sanki Dan Allah!!…” Aeezad ya fadi da karfi ta yadda kowa kaf sojojin dake gurin seda sukaji, da wasu daga ma’aikatan gidan, se kuka yakeyi tamkar ransa ze fita, majina nata gangarowa zuwa cikin bakinsa Amma sam be damu da hakan ba. Yadda ya fadi kalmar yasa nabeelah juyowa kaf tsigar jikinta seda ta tashi, kuka ya kara tsinke mata. Murmushi ya sakar mata me tafe da launin kuka. “Wallahi Wallahi Wallahi ko ynzu na fadi na mutu sanki na Daya daga cikin abinda yayi ajalina! Wallahi ina sanki, kin kame min zuciya, ruhina ya raunana, gangar jikina ya sare, kwakwalwara ta tsaya a komi se tunaninki,  jijiyoyin jikina sun lalace da daskararriyar kaunarki…ni majnuninki ne,, Kiyi hkri mommy ina sanki Dan Allah!” ya fadi  still Yana kuka me narkar da zuciya ya zamo daga cikin motar ya  tsugunna kan guiwowinsa,kawai seya kara fashewa da Wani irin kukan me fidda sarewar sauti. “Ina sanki! Dan girman Allah mommy Kiyi hakuri ina sanki! Wallahi ina San….” Ya gaza karasawa sbda Wani irin mugun kukan Daya Kara kufce masa,.  Lumshe idanuwanta tayi yayinda ita kadai tasan me takeji a tata zuciyar, kalamansa suka kuma sata kuka ,yadda yake kuka kmr zeyi hauka ya kuma gigita hanklin nabeelah, Nan da Nan zuciyarta ta shiga bugu, yayinda take barazanar tarwatsewa, da gudu ta fada cikin gidan tana kuka kmr zata narke, Yana jiyo zafin kukanta da kwallarta a tarkon Zuciyarsa.  ”Ya Rabbih ka karamin San nabeelah har ya zama shine Ajalina!” ya fadi Yana kuka kmr ze haukace, ya rasa ina ze tsoma ratuwarsa  yaji dadih, Nan kasan ya kwanta Yana kuka a zatonsa ko zeji sanyi a zuciyarsa Amma ina, sema zafin yaji ya Karun masa, kmr zararre ya mike ya nufa hanyar cikin gidan Yana fadin ”wlhi ina sanki mommy! ” kaf ma’aikatan gidan seda suka fahimci meke faruwa A halin yanzu.  Cikin hanzari Daya daga sojojinsa na hannun damansa adamu, ya karasa cikin hanzari ya riko Aeezad ganin Yana kokarin shiga cikin gidan, gudun kada yashiga cikin gidan asamu matsala yasa adamu rikosa sosai, Aeezad ya dago ya kalli adamu,Yana fadin ”ka bari naje na gan mommyna, wlhi ina santa,….kaji tana cewa bata sona kou? Wlhi karya takeyi tana sona gashinan tanata kuka kmr yadda nima nake kuka,…” Sune kalaman dake fitowa daga bakin Aeezad  Cikin kidimewa tamkar mahaukacin daya jima a dawanau. Hawayen tausansa suka wanke fuskar Adamu, Yana kwallar yace “Tana sanka itama sir Dan Allah ka kwantar da hankalinka pls, kaifa babban soja ne, be kamata kadinga kuka a gaban mu ba pls sir!” “bazan iya controlling kainaba, ta lalatamin ruhina da kaunata, wlhi ko a gaban waye zanyi kuka,,, ina santa ne wlhi ! mutuwa zanyi!!’ ya karashe Yana wani irin kuka, Hadi da dafe saitin zuciyarsa. Dai-dai adamu ya karaso bakin motar da Aeezad,  wasu sojojin guda uku suka bude motar adamu yasa  Aeezad a ciki, shima ya shiga bayan ya zauna kusa dashi, dreva din yayi lock din motar, sauran sojojin Kusan su arba’in  suka shiga tasu motocin guda biyu, wasu duk a tsaitsaye duke da bindigogi, dukkaninsu cikin tausayi da tausayawa  na Aeezad suke, suka tada motocin suka fice a gidan , Aeezad se kuka yakeyi Yana buga kansa a kan glass din motar Yana kuka Yana Kiran sunan mommynsa, mommynsa! adamu Daya zauna gefen Aeezad ya shiga rarrashnsa cikin girmamawa da dadin lafazi, yana basa baki kuma Yana tofa masa Addu’ur’i Amma sam Aeezad ya kasa samun nutsuwa sede abinda baza a rasa ba, Aeezad ya jawo wayarsa yayi typing message jikinsa na rawa fuskarnan tasa ta kukkumburo bakinsa ya kumbure yaci kuka ya koshi Yanama kan kuka n domin be koshi da kukanba,bejinma ze koshi da kukan. “Ina sanki Dan Allah mommy ki rufamin asiri kamar yadda Allah ya rufa miki wlhi ina sanki!!…” Shine abinda yayi typing ya tura mata yayinda kafin ya gama tura mata message din tini kwallarsa ta wanke wayar tasa tass, yana gama typing message din ya wurgar da wayar kasan motar,yaci gaba da kuka tamkar karamin yaro, ya rasa ina zesa rayuwarsa yaji sanyi, ga sanyin AC a motar Amma shi se zufa yakeyi. Direct hanyar Kano suka nufa daga garin katsina,. Dai-dai suna Shirin fita daga katsinar,a Wani daji,kawai se gani sukayi motar sojojin ta gabansu tayoyin motar sun fita duka a lokaci daya, Nan da Nan motar ta mirgina gefe ta kifa, kan kace kwabo motar ta kama da wuta! Ta kone kurmus da mutanen cikinta.  Ji kake kiiii  dreva din dake tukin motar da Aeezad yake, yaja burki Hadi dacewa ” Akwai matsala an kawo mana hari!” cewar dreva din dake tukin motar da Aeezad yake cikin tashin hnkli  Yayi maganar. Nan take hankalin Aeezad ya kara tashi kan wanda yake ciki, kwakwalwaraa ta dauki charge!  kan kace kattt aka fara bude  sojojin dake motar baya wuta, Nan suma suka zage suka shiga bata kashi da mutanen, Nan mutanen sukayi musu Circle, kusan mutane hamsin,, duk fuskokinsu a rufe da bakin kyallle, bindigogi dake hannunsu na fitar hankali. ,Nan hankalin sojojin ya kara tashi suka shiga bude ma Mutanen wuta, ina Ai sarkin yawa yafi sarkin karfi a kallah su sojojin basufi su ashirin ba. “Fito mu gudu sir…. Kai akeson kashewa mu gudu jawai…” Cewar adamu da hnklinsa ya tashi Ainun, yayinda se harbin motar dasuke ciki akeyi,dande motar batajin harbine, Amma sede tini sun kashe tayoyin motar da harbi yadda bazata tafiyu ba. Tini Aeezad ya fito ya Ciro bindigoginsa kananu guda biyu ya shiga Harbin mutanen dasuka zagayesun. Nan suka shiga Aiko masa harbi Yana kaucewa Amma ina kafin su ankare tini ya kashe mutane goma. Sarkin yawa yafi sarkin karfi nan suka karar ma Aeezad da mutane suka rage mutum biyu,. “Sir mu gudu Dan Allah pls…” Adamu ya fadi da karfi yayin daya jawo  Aeezad da karfi, Aeezad na turjewa ina dole seda Adamu ya jawosa suka ruga a guje sbda basu da mafitar data wuce gudun domin zuwa yanzu kaf mutanensu an kashe musu daga AEEEZAD se adamu se Bashir suka rage, Bashir tini ya gudu ya fada daji. Sam Aeezad  beso gudu ba dande kawai dande adamu ya matsa ne. Tini hankalin barayin ya dawo kan Aeezad da adamu dake gudu,Suma suka fara binsu a guje, suna binsu suna harbinsu, cikin Sa’ah suka harbi adamu a kafa Nan ya fadi kasa Yana ihu Yana fadin “ka gudu kawai sir…” Aeezad ya tsaya ze dauko Adamu, Nan suka samu nasarar Harbin Aeezad din, seda suka sakar mata bullet kusan goma yana kaucewa dayar ce ta samesa Nan ya zube kasa warwas,idanuwansa suka kulle ruf bakinsa da kalmar shahada. Jin jiniyar motar Yan sanda ga jirgin daya fara zagaye ta samansu, ai tini Bashiri   barayin sukayi saurin guduwa , cikin farin ciki sbda sun tabbar sun samu nasarar kashe Aeezad.

Ayi hkri da rashin editing tsoffin fans Dina sun San baba editing book.

Wannan littafin na kudi ne 08101626484.

 

Gamesan Namijin zuma,da namijin duniya ze biya 1500 in kuma daya kikeso zaki biya 1k 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank.
💖🐝NAMIJIN ZUMA PAID PAGE12🐝💖
*Wannan littafin na kudine 1k only 08101626484*

A bangaren nabeelah tana shiga cikin gidan a daddafe ta zube kasan tiles din falon kawai ta fashe da Wani irin kuka, abinda yasa kenan take ja baya da AEEEZAD sbda batasan mgnr Nan ta rashin kunya ta shiga tsakaninta dashi, ji takeyi tamkar yayi zunubi ne a gareta me girma. “ta yaya d’a zece yanason uwarsa kuma Yana sha’awarta!…”  Nabeelah ta fadi a zahiri tana meci gaba da kuka tamkar ranta ze fice daga jikinta.”wannan raini ne me tsanani!” nabeelah ta fadi a zahiri tamkar zararriya, gani takeyi Tamkar ma Aeezad ya gama rainata ne tass, kuma karya yakeyi ba aurenta zeyi ba, kawai danyaga tana kasansu ne shiyasa ya bijiro mata da hakan saboda ya lalata mata tarbiya, sanin kanta ne tasan Aeezad mazinaci ne, to tabbas shima zinar yakeso yajata da aikatawa, ta tabbatar Sha’awarta yakeji so yakeyi ya lalata mata tarbiyarta,  tin tini Ashe kallon da yake mata kenan nasan yayi Zina da ita, tabbas duk wanda ze iya fadin gatsal Yana sha’awarka a gaban mutane tabbas ze iya aikata komi gashi ko ya aikata Zina da ita bata da yadda zatayi dashi cewa za ayima ta masa sharri sbda shi d’an gata ne ita Kuma bata da gata sena ubangiji. Koda ace ma aurenta zeyi ita Sam bazata iya aurensa ba koda ace za a kasheta, Aurensa tamkar zata Kai kanta ne ga wahala inma yanaso kenan, domin a duniyar Nan nabeelah na azabar tsoron Hajiya rafi’ah tazauna dasu bataji dadin ba Sam, balle ace wai ita zata zauna kishi da na’eema ai ta tabbatar sena lahira yafita jin dadih duniya, har kwarama ta mutu da hakan ya faru, bama wannan ba tabbas ko ta rasa mesonta a duniya bazata iya auren Aeezad ba, koda za a kasheta sede a kasheta. “Har abadan!” ta fadi tana meci gaba da kukanta,ta dago hannayenta data dinga marinsa dasu ta kallah, Wani irin tiriri zuciyarta ta dauka me azabar zafin Daya haifarwa da jikinta ketowar zufa, haka kawai taji bata kyautaba saboda marirrikan data masa, Nan take fuskarsa ta fado mata idanuwa a yayin data masa kallon karshe kafin ta shigo cikin  gidan, duk hannayenta sun kwanta a kn fuskarsa , gashi ta fasa masa baki da marirrikan data dinga masa, kukan da yakeyi kmr ze haukace ya kara fadowa tunaninta,  taga tamkar yana gabanta ne, ji takeyi kmr ynzu abubuwan ke faruwa, Nan take ta kara zama kmr mahaukaciya tace “meyasa na masa wadannan marirrikan? Kawai danyace Yana sona Yana shaawahta!!” Ta kara fashewa da kuka Hadi da kwanciya a kasan tiles din falon, “Dan Allah kayi hakuri Dan gatan Nabeelah…dan Allah ka yafemin ,kwata-kwata baka chanchanci abinda na maka ba, kawai dankace kana sona? Shine na maka wadannan marirrikan …. Kwata-kwata baka can-can-ci abinda na maka ba Jarumina! Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un!! Ya Rabbih!” ta shiga sambatu cikin gigitar fitar hayyaci, se yanzu take nadamar marirrikan data dinga masa,,, a matukar zabure ta dafe kuncinta yayinda takejin tamkar zafin marirrikan data dinga masa ne takeji a kan tata fuskar. “Ka yafemin….bazan Kara marinka ba, nayi nadamar marinka Dan Allah kazo ka rama…ka rama please!” ta fadi a rude kaf bata cikin hayyacinta, ta mike a zabure ta fito kofar  harabar gidan takai dubanta inda ya tsugunna yanata kuka, daman tasan tini sun bar gidan sbda taji ficewarsu a gidan. Nan kasan datake tsaye ta zube kan guiwowinta tana kuka me tsuma zuciya yayinda kaf siffarta seda ta chanza sbda kukan datasha, Kanta ko hula babu tini hular kanta ta fadi a falon, uwar sumar nn kanta ta barbaje tsakiyar bayanta. “Ka dawo Dan Allah,! Aeezad kadawo Dan Allah, Dan girman Allah kadawo ka rama marirrikan danai maka Dan Allah!!!” ta fadi tamkar zatayi hauka,takai hannayenta kan fuskarta tashiga Marin kanta da karfi,,dakanta taji zafin marin datakema kanta ina magashi, Nan ta kara fashewa da kuka tana Marin  kanta tana fadin. “na tabbatar zafin da Aeezad yaji yafi zafin da nakeji ynzu haka A Marin da nakewa kaina…wlhi Bazan yafewa hannayena ba dasuka mararmin kyakyawar fuskar Aeezad dina ba….” ta fadi se sambatu takeyi kaf ta zare, ma’aikatan gidan suka taru suna kallonta su a zatonsu ko iska ne suka tashin mata,.  mata kuwa ma’aikatan suka shiga kokarin riketa a mata rukiya, kusan su goma nabeelah ta zubar dasu ta nufa cikin gidan a guje tashige dakinta suka biyota tasawa dakin key, suka dinga mata Addu’ur’i Hadi da kiran sunanta zuwa can har suka gaji suka watse. ita kadai tasan meke damunta, kwara ace aljanun ne da ita suka tashi, da tashin hankalin datake cikin,Nan kasan tiles din dakin ta zube Hadi daci gaba da kukanta tanata bubbuga hannayenta a kasan tiles din dakin, tamkar zata zare , yayinda zuwa yanzu takejin zuciyarta kamar zata buga sbda azabar bugun datake mata. “Wani Abu ya samu Aeezad!!” ta fadi a matukar kidime,tabbas in tanajin wannan bugun zuciyar to Wani Abu ze ze samesa, a yau bugun zuciyar datakeji baze misaltuba bata tabajin irinsa ba, ko ciwo zeyi setaji a  Jikinta kuma makusancin bugun zuciyarnan takeyi  in Wani Abu Ze samesa, Amma ta yau ta shahara domin har jikinta rawa kawai yakeyi kmr zararriya, ta haukace yau tuburan, tako ina zafi takeji a jikinta, hatta jinin jikinta ya dauki zafi se azabar zufa kawai takeyi, . Kmr an tsunguleta ta tashi ta nufa bedside tanata tangal tangal jiri na neman dibarta, Wayarta ta dauko wadda ke ajiye a bedside kirar Samsung ce wayar, tin kafin ta bude wayar taga sunansa dauke da messages a kan wayar, jikinta nata kakkarwa tashiga kokarin bude wayar, Nan wayar ta fadi kasa sbda jikinta daketa kakkarwa, wayar ta bugu da kasan tiles, jiki na rawa tabi wayar ta dauka, abinka da Samsung ashe faduwar da wayar tayi taci screen, farr-farr wayar tayi,  tayi wasu layi layi, kuka nabeelah  ta kara fashewa dashi yayin data zube Nan kasa ta ajiye wayar a kan cinyoyinta  tana fadin “meyasa zakici min haka, banga messagee dinsa dayaminba, inaso in kirasa inji ina yake inaso in gansa! Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un! Ya Rabbih ka rabani da mummunar kaddara…” Nabeelah ta karashe tana kukan dayafi kaf kukan datayi a fari, jikinta se kakkarwwa yakeyi, ta kara dago wayar, taga ta Dan rage layi-layinn datayi, jiki na rawa ta karkata wayar gefe, tashiga kokarin cire wayar a lock daman Sunansa ne security din wayarta AEEEZAD! da kyar tasamu wayar ta fita daga lock Sam bata gani SOSAI seda kyar wayar nayi tana far-far, a haka tashiga taga messages din da kyar ta iya karantawa.  Tana GAMA karanta sakon  ta kife taci gaba da kuka yayindatake Nemo lambarsa tayi dealing taji a kashe,  ta kira kusan sau talatin Amma a kashe wayar take, (tinda ya wurgar da wayar kasan motar ta mutu)
nabeelah ta kara fashewa da Wani irin kuka tana fadin “Wayyo Allah na! Wayyoh Allah na! Wayyoh Allah na! !! Wayyo rayuwata!” sune kalaman daketa fitowa daga bakinta yayin datake kuka kmr zatayi hauka, bugun zuciyarta na kara kidima jikinta, se buga kanta takeyi a kasan tiles din dakin Sam ko zafin hakan bataji, abinda takeji a zuciyarta ya wuce tunanin duk Wani me tunani, se dealing number dinsa takeyi Kamar hauka Nan take tayi masa kira yafi kira dari biyar Amma duk a kashe.

**
A bangaren Aeezad.
tini jirgin Yan sanda dana sojoji sukama dajin saukar angulu, tako ina ma’aikata suka cika dajin tini Yan ta addan sun tsere. Bashir ne yasamu damar  Kiran Wani abokin Aikinsu ya sanar dashi halin da suke fiki, kasancewar Aeezad ba karamin mutum bane a Nigeria, tini aka sanar da shuwagabannin  sama, shine aka shiryo wadannan tawagar jirage guda biyu, motocin Yan sanda da sojoji Kam sunfi motoci hamsin.  Nan wasu suka fada dajin domin dubo Yan ta addan Amma ina ai babu su babu dalilinsu. Yayinda tini aka dauki aeezad dake kwance kmr matacce aka sashi a cikin jirgi kana aka dauki Adamu na aka sashi a jirgin, a cikin jirgin harda chief of army, ba karamin kaunar Aeezad yakeyi ba sbda kokarinsa a hukumar sojojin, ganinsa kwance kmr ba Rai seda yayi kwallah,. “Jarumin maza.. Namijin fama…” Chief of army ya fadi Yana me kallon Aeezad a kwance tamkar matacce,kowa jikinsa ya sare gani sukeyi da wuya Aeezad ya rayu,dukda basu sanma a ina aka harbesa ba, kawai de jini se kwarara yakeyi a hannunsa jinin me dumbin yawa ya zuba daga jikinsa,hkn ne yasa suke tunanin da wuya Aeezad ya rayu sbda jinin daya zubar yayi yawa., har kwara Adamu ma yana iya rayuwa sede kafarsa da wuya ta moru.  Cikin hanzari jirgin ya tashi sama aka nufa cikin garin Kano dashi domin  Nan yafi musu saukin zuwa, direct babban asibiti aka nufa dashi, tini Yan jarida sun fara watsa labaran hakan a gidajen Redio da gidajen TV, domin tini Suma sun hallara dajin tin kafin a dauke Aeezad da adamu suka samu nasu rahotannin,, Nan da Nan Nigeria ta kideme da zallar tashin hankali, iyalansa dasukeda tabbacin a cikin sojojin dasuka rasa ransu akwai nasu suka hau koke koke.

** ** **
Dai-dai  Alhaji sunusi dake zaune falonsa Yana kallon news wannan Labarin ya fado masa,  aka nuna konewar motar sojojin sannan  aka saka picture din Aeezad Dana adamu, cikin tashin hankali daddy ya tashi tsaye, sbda tini  ya gane dansa ne tilo dayafi kauna  a fadin duniyar Nan, ko daga  bacci ya tashi ze gane d’ansa koda a cikin dubu dubu ne. “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un!” alhaji sunusi ya dauki salallami kusan sau uku a jere cikin ihu tamkar ze fasa falon nasa, ya jawo wayarsa ya fara kokarin neman number din shugaban sojojin nigeria, Yana Shirin kiransa yaga Kiran shugaban sojojin yashigo wayarsa. Nan gabansa ya yanke ya fadi Yana dagawa yace “Ina d’ana? Da gaske ne abinda ya faru da  Aketa yad’awa a labarai…” Daddy ya fadi a rude yayinda yakeji kmr zeyi hauka dai-dai hajiya rafi’ah ta sakko daga upstairs cikin tashin hankali sbda karar dataji mijinta nayi, ta iso ta taddashi cikin  tashin hnkli Yana waya. Nan shugaban sojojin ya tabbatar masa da abinda ya faru, ya sanar dashi yanzu suna babban asibitin dake cikin garin kano,. “Ka gayamin Dan Allah D’ana ya rasu ne?” Shine abinda daddy ya fadi yayinda idanuwansa tini suka kad’a sukayi jajawur. “Ka kwantar da hankalinka, be mutu ba…” Alhaji sunusi yace “Karya ne!! Karya ne!!” Ya fadi kmr zatautacce,jikinsa kawai ya basa d’ansa baya raye. Jin abinda yake cewa yasa rafi’ah shiga tashin hankali itama, Nan tashiga Fadin “meya faru wani d’an kake nufi? Bade Aeezad ba mijin y’ata… ” Rafi’ah ta fadi cikin tashin hankali da rudewa. Katse wayar daddy yayi domin baya fahimtar me nacikin wayar ke fadi, cikin tashin hankali yashiga kokarin Kiran sakataransa bugu daya ya daga,. “Ase mana fly zuwa kano…” Yana fadar hkn cikin tashin hnkli ya katse wayar, ya ajiyeta gefe Nan kiran jama’ah ya fara shigowa wayar Ciki harda Kiran shugaban kasa,  Nan take Alhaji -sunusi ya tabbatar da dagaske abinda idanuwansa suka gani ya samu tilon dansa. Rafi’ah dake tsaye se tambayarsa takeyi meya faru ya kasa mgna dukyabi ya fita a hayyacinsa, se zufa kawai yakeyi, duk sanyin AC dake falon baya ji a karshe ma zafi yaju AC na sakarwa,. Nan take kwallah ta wanke masa kunci, duk dauriyarsa seda kwallar suka subuce masa. Hankalin rafi’ah ya kara tashi ganin abinda bata taba gani ba a cikin idanuwan mijinta ba wato kwallah se yau, yanada dakiya da dauriya. “Meya faru Alhaji ko mutuwa Aeezad din yayi?” ta tambaya a matukar rude. “Yan ta adda ne suka Kai masa hari, sun samu nasarar harbinsa,sun kashe kaf masu tsaronsa se mutane biyu ne suka tsira……” “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un!” hajiya rafi’ah ta dauki salati cikin gigita, tace “Bade ya mutu bade ko!?”cewar hajiya rafi’ah da hankalinta ya tashi Ainun Nan take yarta ta fado mata Rai watta take Egypt, rafi’ah ta tabbatar in yarta tasamu wannan labarin  seta kusa hauka sbda kaunar datakewa Aeezad, uwa uba ma ita tunaninta karya mutu da wuri ya maida mata yarta Karamar bazawara.  “Jeki Sako hijjabinki yanzu zamu tafi kano…” Alhaji sunusi ya fadi murya a rikice yayin daya kagu yaga d’ansa ko hnklinsa ze d’an nutsu. Ba bata lokaci hajiya rafi’ah ta Sako hijjabinta Alhaji sunusi dagashi se  jallabiya ya fito harabar gidan, kaf ma’aikatan gidan  duk sunyi jungum jungum domin sun gani a TV wasu kuma sun sauran. Ba bata time suka shiga mota dreva yajasu zuwa Airport, ba bata lokaci suka shiga jirgin ya daga zuwa garin Kano a jirgin ne Alhaji ya kira hafsat domin ya sanar da ita domin yaga bega kiranta ba, yasan da wuya inta sani. Aiko hafsat bata sani ba  tanata Aiki, in tana Aiki Sam bata bi ta kan wayarta,  tana aikin tanajin anata kiranta kiran dayake shigowa wayarta yafi kira dari biyu tanaso ta daga sbda Kiran yayi yawa ba a taba mata irinsa ba se kuma aikin yasha mata Kai,  tana office ta rufe da key.  seda hafsat taga kiran mahaifinta a kn wayar kana ta daga Nan ya shaida mata abinda ke faruwa,ya kare da fada mata suna hnyar zuwa garin kanonma yanzu. “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un!!’ itace kalmar dake fita daga bakin Aunty hafsat ta saka kuka,  ta kasa mgna ma kawai se kukan tashin hnali ya kwace mata, Nan take ta fara ganin duniya na koma mata portrait. Batasan sadda ta cillar da wayar hannunta ba ta dauki car key dinta tana tafe tana tangal tangal tana kuka,ta fito daga office dinta, tini ma’aikata abokan aikinta suka shiga mata gaisuwa rasuwar kaninta, dansu a yadda sukaga Aeezad a TV  sun sadakar ya mutu kawai. Jin yadda aketa mata gaisuwa ya kara daga mata hankali, wato AEEEZAD ma ya rasu kenan daddy boye mata yayi. Nan wani Jiri ya debeta saura kadan ta fadi  Amma ta dake, ta fito ta nufa motarta, tana kokarin shiga dreva side, abokiyar aikinta halima ta karaso ta amshi car key din a hannun  hafsat domin ta fuskanci in hafsat taja kanta a motar baze haifar da d’a me Ido ba.  Side din me zaman banza halima takai hafsat ta zaunar da ita kana ta dawo side din me tuki tashiga taja motar zuwa gidan hafsat. Tinda suka taho a motar hafsat ta lumshe idanuwa se kwallah keta ziraro mata kalmar Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un! Ta kasa tsinkewa a kan harshen aunty hafsat, sosai halima ta tausayawa hafsat se natsiha take mata na duk me Rai mamacine ina ai hafsat ma batajin Sam me halima kece mata. A haka suka iso gidan, ko packing halima bata gama ba  hafsat ta fita a motar tana tafe tana tangal-tangal har faduwa tayi ta tashi,  a falo ta zube ta tsinci kanta da fashewa da Wani irin kuka me tsananin sautin kara,  halima tashigo tashiga rarrashin   hafsat.

Nabeelah dake dakinta tana kwance har zuwa yanzu kasan tiles taci kuka ta kushi har muryarta ta disashe, kmr daga sama tajiyo kukan hafsat daga falon yayinda cikin kukan taji tanata fadin  innalillahi wa’inna ilaihirraju’un!. “Wani mummunar lamarin  ya faru…”  nabeelah ta fadi Cikin tashin hankali  ta mike yayinda bata ganin gabanta ga idanuwanta a bude a zahiri Amma a kulle suke domin bata ganin komi se lalube kawai takeyi,da laluben tasamu ta fito daga dakin nata ta iso falon, se lokacin ta Dan fara ganin Aunty hafsat dake Tsugunne tana kuka yayinda  halima keta Mata natsiha tana fadin “Kiyi hkri duk me Rai mamaci ne,muma duk lokacinmu muke jira…” Aunty hafsat na ganin nabeelah ta fito ta kara saka kuka tana ganinta taji tamkar Aeezad take gani a kwayoyin idanuwanta. “Meya faru Aunty hafsat? Waya rasu? Dan Allah waya rasu?” shine abinda nabeelah ke fadi cikin kidimewa da rudewa . A fari da nabeelah ta fito aunty hafsat ta kalleta tasha ko tasan da rasuwar ne sbda yadda ta ganta duk a gigice alamu sun nuna taci kuka ta koshi,seda tayi mgna ne ta fahimci batasan komi ba. “Aunty nabeelah Aeezad ya rasu…Yan ta adda sun kashe manashi,, wayyo Allah na innalillahi wa’inna ilaihirraju’un!” sune kalaman dasuka fito daga bakin Aunty hafsat zuwa kunnuwan nabeelah. Wani irin disashewa kunnuwan nabeelah sukayi, Nan take portrait din datake gani suka dawo cikin idanuwanta, ji tayi kmr a mafarki, kmr zararriya tashiga girgiza Kai tana fadin ”Ya rasu? Ya rasu? Ya rasu? Wallahi karya ne be rasu ba, ynzu muka rabu dashi….wlhi be rasu ba karya kikemin Aunty hafsat…” Nabeelah ta fadi a matukar gigice cikin fitar hayyaci, bata tabajin kalmar data fi komi daci a zuciyarta da daga mata hnkali ba kmr wadda taji ynzu daga bakin Aunty hafsat, Adduarh takeyi Allah yasa bacci takeyi tana mafarkai, da tabbas inta tashi daga baccinnan bazata kara bacci ba harta komawa mahaliccinta, Wani irin Abu ne daci yazo ya tokare mata kahon zuciya. “Ba karya nake ba Aunty nabeelah…da gaske Aeezad ya rasu!” cewar hafsat da tuni itama tayi loosing controlling, halima Kam tuni tadawo da natsiharta kan nabeelah domin ta kula nabeelah tafi hafsat fita a hayyacinta.  “Wayyoh Allah na…. innalillahi wa’inna ilaihirraju’un! Wallahi da gaske ne Naji a jikina,  Wani Abu ya sameshi…Naji a jikina,Naji a jikina! “” Nabeelah tashiga fadi cikin ihun fitar hayyaci, Kmr zata fasa falon da kara, tini ma hawaye sun kafe ba komai a idanuwanta,tini idanuwanta sun  bushe sun soye rakayau,  Bakinta yayi fari fat tamkar d’igon miyau be taba zama a cikin bakinnata ba,  tini ta rame ta fada har Wani duhu tayi na zallar matsifa da jarabar datake ciki. “Meyasa  zaka mutu ka barni Aeezaaaaaa!!!!!”” Bata karasa ba kawai Wani jiri me tsanani  ya debeta ta fadi kasan tiles din falon ko alamar numfashi babu a jikinta, tini kwayoyin  idanuwanta suka kafe sukayi fari fattttt ko digon baki babu a cikin kwayoyin idanuwan nata.

Saadatubintuabdullahi💖

**
Ingantattun magunguna ina kuke manyan mata masu fada aji ku *marmatso kusa-kusa 😄🤤 kuzo ku gyara gindinku mazajenku su shiga suji dadih su Dinka ihu suna makalkaleku a gado🤤 kayan dadih se mata masu daraja💃🏼*

Akwai gumbar madara
Akwai gumbar ridi
Akwai gumbar zuma
Akwai gumbar bata gaban matan duniya
Akwai gumbar farar saka
Akwai gumbar rubutu
Akwai gumbar cikakkiyar mace
Akwai gumbar dake ciko da farjin mace ba ruwanki da ciccibi
Akwai gumbar goron tulah😂hajiya ba a magana in beyi ihu ba yana cikin gindinki kimin magana in biyaki kudinki 💃🏼
Akwai gumbar nonon rakumi
Akwai gumbar kin fita zakka

Akwai gumba iri daban daban shaaaa yanzu magani yanzu dakinsha dakin jike sharkar tana karawa mace dadin farji sede kiji ziiirrrrr gabanki na motsin ddh oga na kara motso mikishi da Abun dadinsa 🤤

Chart me up hajjaju 08101626484

💖🐝NAMIJIN ZUMA PAID PAGE13💖🐝 wannan book din na kudi ne 1k 08101626484.

*Masu zagina ku Adana kalamanka,,,nace akwai sauran rina a kabah!….😆*

“Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un!” Hafsat da halima suka hada baki gun fadar hakan, a guje suka fada kan nabeelah, har suna rige-rige. Cikin d’imauta aunty hafsat ta shiga girgiza nabeelah Nan fa taji shiru, Nan hankalin Aunty hafsat ya kara kololuwa a tashi, Nan take tashiga double fire, zuciyarta kmr zata narke sbda tashin hankali. “Yanzu Aunty nabeelah kema mutuwa zakiyi ki barmu…ya zanyi da rayuwata ni hafsa…ki temakamin ki tashi please, in ina ganinki ji nakeyi tamkar Aeezad nake gani Dan Allah Kiyi hkri!….” Sambatu   hafsat tashigayi , Nan ta kara saka wani kukan me tsuma zuciya. “Bata mutu ba suma tayi …” Cewar halima data mike daga tattaba nabeelah datayi, cikin hanzari ta nufa frij ta dauko babbar robar faro water, ta watsa  ma nabeelah dake kwance kmr matacciya, seda Halima ta juye mata kaf ruwan robar faro din kana nabeelah ta sauke wata iriyar nannauyar ajiyar zuciya. Aunty hafsat ta tsagaita da kukanta jin nabeelah ta sauke ajiyar zuciya hakan ne yabawa Aunty hafsat tabbacin nabeelah  bata rasu ba ashe. Bayan nabeelah ta farfad’o seda tayi 1mnt tanata sauke ajiyar zuciya, kana abubuwa da dama suka shiga   dawowa cikin Brain dinta sababbi fil, lamarin de ya kara gawurta kamar a film, hawaye ne suka shiga zirya a kan kuncinta yayin dataji  zuciyarta tayi mata nauyi tamkar an narka mata narkeken dutse, hatta da yatsanta ta gaza kO dagasa tamkar wadda ta kamu da ciwon mutuwar jiki haka take jinta, duniya kaf ta dauki rad’ad’i a gareta. “Aeezad dina ya rasu!” ta fadi a bayyane, yayindata shiga kokarin bude kwayoyin idanuwanta, taji suma sun mata nauyi , tamkar ba idanuwanta ba, kaf jikinta ma jinsa takeyi kamar ba nata ba, bata tabawa kanta fatar mutuwa ba se yau da akace mata Aeezad dinta ya rasu, ko ubanta daya rasu bata shiga tashin hankalin datake ciki ba a halin yanzu. “Inama nice na mutu bashi ba…” ta fadi a bayyane yayin datake ci gaba da kuka, me narkar da zuciyar me saurare, Aunty hafsat da Halima se sannu suketa binta dashi tin sadda ta farfad’o Amma sam bata jisu ba, se kallonsu takeyi kamar taga wata sabuwar halitta, kaf ma bata gane kowa sosai, bala’in da take ciki kawai take iya ganesa. “Dan Allah ki kwantar da hankalinki nabeelah,…” Aunty hafsat ta fadi se kwallah kawai takeyi, Tama rasa me zatace,tabbas tasan Aunty nabeelah tafita shiga tashin hankali, ai setaga ita tashin hankalinta ma kalilan ne ashe, me akayi da maza inji karya, ita da kanta ta sarawa yanayin da nabeelah tashiga.  Kuka kawai nabeelah keyi ta kasa mgna kawai tunano last abubuwan dasuka wakana  tsakaninta da Aeezad takeyi, se yanzu ta kara nadamar Marirrikan data masa , ji tayima gabaki data ta kara tsananin  tsanar kanta, hawayen datakeyi ita kadai tasan ya takejin zafinsu daga zuciyarta,. “Ya Rabbih kasa na mutu Nima nabi Aeezad dina, ko ruhina ze samu salama!…” Nabeelah ta fadi still a bayyane yayinda voice dinta se cracking yakeyi. Aunty hafsat ta kara tausayawa nabeelah, ita yazu ma bata  tausan kanta kmr yadda take tausan nabeelah. Halima ma tini ta kara luntsuma a tausayin nabeelah tasan wacece nabeelah a gun Aeezad, babu wanda  ze Rabi family din besan wacece nabeelah a gun Aeezad ba. Baban Noor ne ya fado falon bako sallahma kallo Daya zaka masa  ka tabbatar Yana cikin damuwa, tin Yana office yaga abinda yasamu Aeezad a TV.  Yana shigowa aunty hafsat ta zubo masa Ido, halima ta gaidasa ya amsa Sam baya cikin yanayi, abinda yasamu Aeezad ya matukar gigitasa a fari shima yasha ko Aeezad din ya rasu ,yadda ya gansa a TV yasha gawa ce, seda alhaji sunusi ya kirashi yanzu ya sanar dashi Aeezad din be rasu ba, domin tini sun isa garin Kano suna ma asibitin da Aeezad yake yayinda tini aka bashi taimakon gaggawa.  Idanuwan baban Noor suka sauka a kan nabeelah dake kwance kasa, ko ba a gaya masa ba yasan gigitar mutuwar Aeezad ce ta tabata,domin yasan  kowa zesha Aeezad din mutuwa yayi, tini shima abokansa sun fara kiransa suna masa gaisuwa ba sbda kowa yasan yayar Aeezad din yake Aure. “Hafsat ina kika ajiye wayarki ne? Daddy yace ya kikkiraki baki daga ba… ” cewar baban Noor. hafsat daketa kwallah  Tace “Bansanma ina wayar take ba wlhi Baban Noor, tashin hnklin rasuwar kanina Ma kawai ya isheni a halin yanz ….” Ita shaf Tama mance da wata waya a duniyarnan. Baban Noor yace “ai be rasu ba…Daddy yace in gaya miki ma jikin da sauki ashe Harbin ma da aka masa a hannu ne anma cire masa bullet din jikinsa ai an basa taimagon gaggawa tini,  yanzu ma daddy yacemin jini ake kara masa ya sanar Dani jikin ma da asauki insha  Allahu, Allah ya kawo rangwame ba yadda muke tsammani ba…” Tinda baban Noor ya fara mgnr jikin da sauki tini nabeelah ta tashi zaune ta zubuwa baban Noor manyan eye’s dinta,   Sam bata gane me yake cewa,  kawai de ta fahimci cewar da yayi  AEEEZAD dinta be rasu ba, Nan nabeelah ta kid’ime tashiga tunannika cikin rashin fahimta, brain dinta ya tafi hutu na wasu dakiku. . “Ba ance ya rasu ba?” Cewar aunty hafsat da tini itama tashiga d’imauta Cikin rashin fahimtar me mijinta ke niyar sanar da ita.  “Aah wlhi be rasu ba, Nima Dana ganshi a TV ai nasha ya rasu ne wlhi, Ashe be rasu ba Yana raye Ynzu haka ma nace miki jini ake kara masa…” “Dan Allah da gaske kakeyi Aeezad dina na raye?” nabeelah ta fadi murya na rawa har yanzu bata hayyacinta Sannan ta kasa yadda Aeezad na raye. Baban Noor Dayaji haushin abinda tace wato Aeezad dinma nata ne, shima daman tini baya kaunar alakarsu, dukda Yana cikin Wani yanayi Amma be hanasa jin zafin abinda tace ba, sbda shifa har yanzu Yana kaunar nabeelah,be taba sha’awar aure ba a yanzu sbda Yana samun na banza , se a kan nabeelah ya farajin   shaawah kara Aure, shi inma bazata auresa ba inde zata yadda yadinga sex da ita, a dadinsa, ya lulluntsumi wadannan lantsan-lantsan din monuwa dasuke tsole masa Ido, a rayuwarsa yanason nonuwa a jikin mace,  Musammanma irin nonuwan nabeelah se akaci  rashin sa’ah matarsa bata da nonuwa sede wasu kananu da ita, irin tsayayyun in tana shayarwa suyi girma data yaye suyi mitsil-mitsil shi yafiso yaga nonuwa kamar gwanda tulu-tulu, mediums sizes irin na Nabeelah, cikar nonuwanta da kyaunsu ya baci fammm suke sun cika riga. “Be rasu ba wlhi…” Cewar baban noor. Wata iriyar ajiyar zuciya nabeelah ta sauke ita Sam bata yadda Aeezad be rasu ba sede inta sashi a idanuwanta ne zata yadda da hakan, kawai burinta ta ganta gata gashi. “Alhamamdulillahi ya Rabbih….”  Aunty hafsat ta fadi a bayyane yayin dataji Wani irin sanyi a ranta da akace mata Dan uwanta be  rasu ba, halima ma hamdala tayi, aunty hafsat ta dawo da dubanta ga Nabeelah cikin murnar data rubanya bakin cikin dake tattare da ita tace “Aunty ki kwantar da hankalinki AEEEZAD be rasu ba wlhi … alhamamdulillahi ya Allah…” Binta da Ido nabeelah tayi, ita Sam bata murna sede tabbas taji sasssucin yanayin datake ciki , kawai so takeyi ta gansa ta tabbatar be mutu ba, sannan tanaso ta rokesa gafarar marirrikan data masa ko zata samu sassaucin abinda takeji a zuciyarta a halin ynzu, abubuwan datakeji a zuciyarta a halin ynzu sbda Marin data masa baze misaltuba, ita kadai tasan me takeji. “ku shirya ai nariga nase mana fly kawai gabaki daya muje muga jikin nasa yafi ai kawai…” Cewar baban noor. Ai kmr nabeelah na jira ta mike da kyar, yayin data shiga tangal-tangal zata fadi halima ta tarota. “Aunty bazaki iya zuwa ba ki zauna tinda kema ba lafiya ce dake ba…” Cewar hafsat. Baban Noor yace “Meya sameta?” maman Noor ta kwashe yanayin da nabeelah tashiga harda sumar datayi ta gayawa baban Noor, a wannan Karan dole seda ya tausaya mata. “Subhanallahi gaskiya be kamata taje ba, ta bari Nan da 2days setaje ita, yanzu ai asibiti ya kamata a kaita ma first, dubafa kiga yadda take kmr wadda tayi ciwon 10yrs duk ta rame wlhi tayi Wani iri….” Cewar baban Noor a duniya bayan San da yakewa nabeelah na aure dana fasikanci, Yana santa kuma sbda tanason yaransa kuma yaranma nasanta over, dadin dad’awa tana kulawa da yaran sosai shi kuma a duniyar Yana kaunar yaransa fin komi.  Marairaicewa nabeelah tayi jin  klmn baban Noor Cikin rudewa tace. “Dan Allah ku temakamin a kaini in gansa ,ni lafiyata Lau wlhi…”ta fadi tana cigaba da kwallah, Nan ta kara bawa kowa tausayi hafsat tace “jeki wanke fuskarki Aunty ki chanza kaya kisa hijjabi mu tafi kawai…” Cikin hanzari nabeelah ta nufa dakinta kafin takai dakin tini tayi faduwa kusan biyar tana tashi sbda Jiri kawai take gani, wuyanta a ciccike yake Amma yau kawai har k’ashin wuya ya bayyana a wuyan nata.   “A haka zamu tafi da ita duba fa kiga yadda taketa faduwa kafin ta Kai kofar dakinta,, kusan faduwarta biyar…” Cewar  Baban Noor. “Dole sede mu tafi da itan bazata taba yadda mu barta a nan ba, ai bama zeyu mu barta Nan ba, bakaga yadda duk tayi ba kmr ba ita ba ta sauya duk a kan mutuwar Aeezad dinne fa dana gaya mata, wlhi yanayin data shiga koni ban shiga irinsa ba, kmr zata mutu,ni na sadakarma ta mutun…”  Cewar Hafsat datayi mgnr cikin tausan nabeelah.  “Wallahi gaskiya ni namaji  tsoro, Nima timi  Nasha ta rasu ne wlhi…” Cewar halima.   Baban Noor ya sauke ajiyar zuciya yace “Allah ya kyauta na gaba,…duba kiga yadda de nabeelah ta chanza a rana daya, kema duk kinbi Kin sauya idanuwanki duk sun zurma hafsat, ,,, Kai tashin hankali bashi da dadih kwata-kwata…” “Sunan tashin hankalinma  bashi da dadih…” Cewar hafsat daketa sauke Nishi kmr wadda ke labour room.  “Yanzu yaza ayi da yarannan dasuke school? Ko kin dakko su ne?” cewar baban Noor. Shaf ma Aunty hafsat ta mance tanada wasu yara, seda Baban Noor yayi mgna kana ta tuna. “Af wlhi nama mance dasu…ban dakko su ba, kawai a barsu a gurin Aunty Halima ta dakkosu su zauna a gunta seta tafi da maids dina guda biyu…” “Eh bakomai a barminsu Allah de yabawa Aeezad lafiya Dan Annabi SAW…” Dukkaninsu suka amsa (SAW) Amin, .  aunty nabeelah ta fito sanye da hijjabi abai-bai ko wanke face din nata batayi ba,balle chanza kaya, hijjabi kawai tasamu dmr sawa shima hijjabin a rikice tasashi ba kyaun gani.   Baban Noor da Aunty hafsat da halima suka zubo mata Ido, har yanzu a kid’ime  nabeelah take idanuwannan nata sunyi maron-maroon  fuskarta cikakkiyar tayi karo-karo baka ganin komi se hancinta kawai,kallo Daya zaka mata ka tabbatar kaf bata hayyacinta, ganin haka ne ya Hana Aunty hafsat da halima  cemata ta gyara hijjabinta.   “Mu tafi kawai baban Noor ni a shirye nake…”cewar Aunty hafsat. Baban Noor ya kalleta duk a kid’ime take itama Amma sam bata Kai nabeelah ba, yace “ina wayarki?”  “Inaga office na barota…” Cewar hafsat. Baban Noor yace “Okay ku fito muje office din a dauko wayarki semu wuce jirginmu Yana gab da tashi, dannaga time din danasa ya tafi ….” Ya fadi Yana duba watch din hannunsa. A jere suka fito Harabar gidan harda halima wadda zasu sauketa a office ta dauki motarta domin ta dakkosu su Noor da Asmah a school.   Dreva ne yaja motar kirar jeep baban Noor ya zauna a gaba, nabeelah ta zauna can baya yayin da ita kadai  tasan ya takeji, ji takeyi tamkar ta bude idanuwanta ta ganta a gaban Aeezad, zuciyarnan ta-ta, se fatt-fatt takeyi, tabbas in kana kusa da ita dole kajiyo bugun zuciyar ta-ta.  Hafsat da Halima sune a tsakiya. Ba bata lokaci suka nufa office din aunty hafsat halima tashiga ta dakko mata phone dinta da bag dinta da duk Wani Abu nata, ta kawo mata kana ta musu fatan alheri,tace a gaida mara lafiya kafin suma suzo. ,dreva yaja motar se Airport,, suka isa airport din dai-dai jirgin ya kusa tashi, suka shiga dreva yaja motar zuwa gida. ,Nabeelah hafsat Baban Noor baa jimawa su Kuma jirginsu ya tashi zuwa garin Kano,.

Saadatubintuabdullahi💖

Akwai kayafa matan aljanna
Kayan da Zaki sace zuciyar mijinki cikin sauki wlh

Muna hada sets na ban mamaki
Set ne kala kala

Akwai yajin maza Mai matukar kyau da aiki
Ina matan dabasu samun gamsuwa wurin Miji Ina matar da basir ya Hana Mijinta sauke nauyi Dake kansa na kwaciya
Kuyiwa Mai gida anfani da wannan yajin Kiga yadda Mai gidanki zai burgeki a gado❤️
Akwai set na alkhairi
Wannan set anyi shine musamman saboda mazan da Basu sake hannu , namijin da yanadashi Amma baya Baki sai dai yayita kyauta awaje wannan set din wlh dole yabaki  matsalar kikayi anfani dashi dai dai da instruction dinsa
akwai matsin ciwgum hajjaju ki siya ki matse gabanki gam
Ingantattun magunguna ina kuke manyan mata masu fada aji ku *marmatso kusa-kusa 😄🤤 kuzo ku gyara gindinku mazajenku su shiga suji dadih su Dinka ihu suna makalkaleku a gado🤤 kayan dadih se mata masu daraja💃🏼*

Akwai gumbar madara
Akwai gumbar ridi
Akwai gumbar zuma
Akwai gumbar bata gaban matan duniya
Akwai gumbar farar saka
Akwai gumbar rubutu
Akwai gumbar cikakkiyar mace
Akwai gumbar dake ciko da farjin mace ba ruwanki da ciccibi
Akwai gumbar goron tulah😂hajiya ba a magana in beyi ihu ba yana cikin gindinki kimin magana in biyaki kudinki 💃🏼
Akwai gumbar nonon rakumi
Akwai gumbar kin fita zakka

Akwai gumba iri daban daban shaaaa yanzu magani yanzu dakinsha dakin jike sharkar tana karawa mace dadin farji sede kiji ziiirrrrr gabanki na motsin ddh oga na kara motso mikishi da Abun dadinsa 🤤

Chart me up hajjaju 08101626484

💖🐝NAMIJIN ZUMA PAID PAGE14💖🐝 *Wannan book na kudi ne.. 1k only 08101626484*

Ba bata lokaci suka isa garin Kano, daman already baban Noor ya kira abokinsa Alhaji sidi ya sanar dashi suna tafe, tin kafin su iso Alhaji sidin da kansa  da dreva’s dinsa suka iso da motoci biyu, Daya dreva keja,  dayan kuma  alhajin be da dreva dinsa , Alhaji sidin babban mutum ne, babban Dan kasuwa ne da akeji dashi a garin kano.  jirginsu na sauka a airport ba bata lokaci suka shiga mota zuwa asibitin da Aeezad din yake, harda Alhaji sidin. Koda suka isa Asibitin suka tadda mutane cike packing spaces din asibitin kuwa tini ya cika makil da manyan motoci Na Alfarma, kama daga masu fada aji a kasa da manyan Yan kasuwa, tini Alhaji rabi’u da tawagarsa murna ta koma ciki, a fari da Yan ta’adan dasuka aika kashe Aeezad din suka dawo suka shaida masa sun kasheshi, nan suka  hau party cikin murna Kai kace su ba barin duniyar zasuyi ba,  bahaushe yace murnar mutuwa murna banza. Seda suka samu Labarin Aeezad na asibiti Nan farin ciki ya koma ciki, basu hkra ba, na n suka bazama shirya yadda zasuyi kulle-kullen daza a bishi har asibitin a karasashi Lahira,Aiko Yan ta’adan sunsha fada gun alhaji rabi’u, wanda for now tamkar zeyi hauka yake jinsa sbda bakin cikin Labarin dayaji na Aeezad na asibiti.

A bangaren su Nabeelah Kam koda suka iso asibitin Basu samu  ganin Aeezad ba, an zuba matakan tsaro tako ina a asibitin,dakin da Aeezad din yake ciki kuwa, ba a barin kowa  yashiga dakin da yake, Alhaji sunusi da Alhaji Abubakar dade manya-manyan kusoshi na kasa aka bari suka shiga suka gansa, Suma suna ganinsa ko 10mnt basuyiba suke fitowa waje, an basa tsaro tako ina,a kofar dakin da yake ciki Kam sojojine tsaitsaye da red eyes sun rirrike manyan bindigu sunfi rayuka ashirin, an riga an gane hari ake kawowa Aeezad din, shiyasa chief of army yasa aka cika kaf asibitin da matakan tsaro kama daga kan sojoji,  zuwa kan police, sbda chief of army ya tabbatar in Koma suwaje ke farautar rayuwar Aeezad Sam bazasu dena ba har asibitin se sun biyosa da kullij sharri.  Bakaramin bakin ciki nabeelah tashiga ba na rashin ganin Aeezad din gashi zuciyarta na cike da zillon son ganinsa,nan ta kara shiga wasu tunannikan.  A haka nabeelah da Hafsat  suka nufa masallacin sukayi sallolin Azahar da la’asar,  suka dawo suka zazzauna  inda kowa ke zaune, an shishshimfida manyan carpet tako ina, part din da aka kwantar da Aeezad dinma na manya ne, ashe in kaga ana maka wulakanci a asibitin gwamnati to tabbas baka da kudi ne. Hajiya rafi’ah se kallon nabeelah take tana Aiko mata da uwar harara, ganin yadda taga nabeelah a  rude ba karamin haushi yabawa rafi’ah ba,  a zuciyarta tace “Tsinanniya tsohuwar guzuma duk ta Wani rude kamar kanin ubanta…ko ita awa danwake hotel…” Hajiya rafi’ah se Jan kwafa kawai  takeyi,.  Sam na Nabeelah batasan tanayi ba, ita Hankalinta na can kan tunanin Aeezad ta rafka uban tagumi kamar wadda akawa mutuwa.  Har akayi  sallarh isha’i ana zazzaune a wajen dakin da Aeezad yake ana jiran farfad’owarsa Amma shiro kakeji se doctors kawai ke zirya cikin dakin da yake,hankalin nabeelah na kan shige da ficen da doctors keyi, duk wanda ka kallah a gurin Yana cikin Wani hali Na damuwa a kan Aeezad din,Amma ko mahaifin Daya haifi Aeezad din baze nunawa nabeelah damuwa ba duk ta kara firgicewa idanuwanta sun kank’ance kamar ba nata ba,. Se wuraren 10:pm Na’eema ta iso asibitin, tin hajiya rafi’ah na jirgi ta kira na’eema ta sanar  mata abinda ke faruwa,  hankalin na’eema ya tashi sosai har kuka tayi, ba shiri tase prvt ticket daga Egypt din zuwa garin Kano. “Wai Sannu da isowa dagani kinyi kuka harkin gaji,,,” cewar hajiya rafi’ah datayi maganar da karfi kowa yaji, ita a dole seta bayyana cewa yarta tashiga damuwa. Nan na’eema ta fashe da kuka me tsanani, hajiya rafi’ah ta jawota tashiga rarrashi, jama’arh dake gurin wasu  suka shiga bata hakuri banda hajiya Maryam matar Alhaji Abubakar domin tini tasan wacece hajiya rafi’ah da yarta a fannin makirci. “Muje in rakaki kiga jikin mijinki, ko Hankalinki ze kwanta…”cewar hajiya  rafi’ah , Nan ta mike hannunta cikin na yarta suka nufa dakin da Aeezad din yake, nabeelah ta zubo musu Ido ,ji takeyi kamar ta tashi ta bisu sbda itama tasamu tabbarrakin  damar ganin  Aeezad din,dukda tasan zatasha wulakanci Amma sam bazata damu da hakan ba in har zata samu ganinsa. “Aunty hafsat ko in bisu ne Nima insamu in gansa ko zanji dadih…” Cewar nabeelah datayi mgnr da disashashshiyar muryarta tamkar wadda tayi mura Nan ko tsabar kuka ne datasha ta koshi, duk yau ko ruwa be wuce daga bakinta zuwa cikinta ba, ga bakinta ya kuma fari fat, ruwa sede ta kuskure ta zubar gurin Alwalah.  Aunty hafsat dake kusa da nabeelah tace “A’ah aunty nabeelah ki barsu kawai Muma zamu shiga ai insha Allahu,yanzu in kika bisu kema kinsan wulakanci zakisha , bakiga irin kallon datake ta miki ba tin dazu, kinde san halin hajiya mommy a barsu nesa-nesa kallon kura yafi kawai, baki ganin se Wani zakal-kalewa takeyi tamkar ana gun biki  ba asibiti ba,…”  Aunty nabeelah tayi shiru kawai tana ta kallon kofar dakin da Aeezad dinta ke ciki, yayinda hajiya rafi’ah da na’eema ke tsaye bakin dakin securities sun hanasu shiga sbda doctor na ciki. “Kai Dan uban waye dazaka Hana mu shiga, nifa uwarsa ce, kuma wannan matarsa ce, kuma yata ce…” Cewar hajiya rafi’ah datayi mgnr cikin tsiwa, gashi bata iya mgna a hankali ba, tanada babbar murya da karfi taketa magana kowa najinta, ga murya kmr ta maza, Nan take  aka zubo musu Ido. Su kam securities din se bata hkri sukeyi da turanci, Amma ina Se Kara matsifa hajiya rafi’ah keyi ita a zatonta zaginta sukeyi kasancewar bata iya turanci ba. Seda na’eema tace bafa zaginki sukeyi ba mommy , hakuri suke baki…” ina ai hajiya rafi’ah Bata sauraresu ba, Alhaji sunusi dake gefe tini ya kule, hajiya rafi’ah bata taba batawa Alhaji Sunusi Rai ba kamar yau, be taba ganin rashin kyautarwa  a duniyar Nan ba se yau, danshi a gurinsa bata lefi sbda hajiya rafi’ah tanada asiri bayan asiri akwaita da makirci, abubuwa biyunnan suna tafiya ne a tare asiri da makirki, in ba Daya ko anyi Daya bazeyi tasiri ba.  Bakin ciki da damuwa suka cika zuciyar Alhaji sunusi, ganin yadda rafi’ah ta kara zagewa ta kuma zage securities din Tas, da kyar  wasu suka mata magana tadena zage zagen da takeyi har seda doctor ya fito yace tadena ihun datakeyi Dan Allah sbda Yana effecting Aeezad dake kwance ba lafiya,so akeyi ya Farka da kansa to in tana wannan hayaniyar Yana iya farkawa kuma Sam ba ason hakan. Da kyar rafi’ah ta koma ta zauna tanata huci kamar zakanya, bata hkra ba taci gaba da harare harare da matsifa kasa-kasa, Nan ta yaye hijjabin jikinta daman duk yafi ya ishesa, ita Sam bata saba da hijjabi ba, tafi sabawa da gyale. Nan fa hajiya rafi’ah tazama daga ita se rigar atamfar dake jikinta dinkin doguwar riga, se dankwalin atamfar dake kanta, ko kunya bata jiba ta cire hijjabinta a cikin wadannan uban mutanen gashi Maza ma sunfi yawa, ga uban abokanan Alhaji sunusi, koda yake kaf abokansa sun San wacece rafi’ah, ba halinta da Basu sani ba. sabar takaicin daya tokare zuciyar Alhaji sunusi  kawai se ya sadda kansa kasa, takaici da bakin ciki suka kuma ma zuciyarta dirar mikiya, a duniya be ganin rashin kyautarwa  rafi’ah,   Amma fa yau yagani  kiri-kiri,  Wasu daga abokansa suka shiga gulma kasa-kasa dana kusa dasu, kaf abokan Alhaji sunusi babu me kaunar hajiya rafi’ah sbda yawancinsu Tasha dakawa Alhaji tsawa a gabansu,infect de kowa yasan shi mijin tace ne.

Da daddare har 12:am  kowa duk aka watse da zunmmar gobe zasu dawo sbda jiran farkawar Aeezad din kawai akeyi ,wad’and’a sukaxo daga garuruwa da dama suka nufa hotel, Alhaji sunusi Nan ya kwana sbda dakin da Aeezad din yake akwai kusan falo biyu special room yake, hajiya rafi’ah Kam ita da na’eema tini suka nufa hotel tin 10:pm, tace ita bacci takeji a gajiye take, ba kunya suka wuce hotel ita da yarta, Alhaji sunusi kawai sebin hajiya rafi’ah yake da Ido, Ashe bata da hali kamar yadda aketa gulmarta be tabbatar ba se yau,ya bata da mutane da dama a kan Hajiya rafi’ah danshi luf-luf take masa.   Baban Noor ya nufa gidan abokinsa Alhaji sadi wanda  har dare shima Yana Nan asibitn har 12:am ,a zuciyarsa sbda nabeelah yake zaune a asibitin shifa tinda yayi tozali da ita yace yaga matar Aure, gabaki daya hankalinsa ya tashi, kwad’ayinsa kaf ya koma kan nabeelah, daman Alhaji sadi matarsa Daya yaransu bakwai, a kallah Alhaji sadi ya haurawa shekaru hamsin ba sa’an baban Noor bane Kawai jininsu ya hadu suka fara abota.  Suna tafe a mota kafin su karasa gidan Alhaji sadi ke shaidawa baban Noor shifa yana kaunar wannan daya gansu tare kuma so na Aure.  Nan baban Noor ya hade Rai sbda ya fahimci nabeelah yake nufi. Duk hade ran da baban Noor yayi  sam Alhaji sadi  be fahimta ba se raftago zance yakeyi yariga yayi nisa a soyayyar nabeelah wai a haka danma a rikice ya ganta, Amma hakan be hanasa gano surar jikin da ubangiji ya mata ba. “Wannan ba karamar yarinya bace bafa alhajin Allah…”cewar baban Noor. Alhaji sadi ya kalli baban Noor cikin rashin fahimta yace “kamarya? Bangane ba! ba kamar yarinya bace ba?,wannan dagani ai bata wuce 20yrs in tayi wuta kenan, kawai de kayan morewa ne ubangiji ya bata tako ina taf-taf Alaji kaga nonuwa tantsan-tantsan…” Baban Noor ya amshe da “TAB wallahi wannan ta girmi matata ma in gaya maka…” “A duniyar Aljanu kou?” cewar alhaji sadiDakewa baban Noor kallon mara hankali. Baban Noor  yace “a duniyar mutane, wannan fa ita ta raini Commander Aeezad, Aeezad he’s 22yrs , matata kuma 26yrs, ita Kuma wannan me Aiki cefa nanny din Aeezad ce, shine yanzu tadawo Aiki gidana gun iyalina,a kallah zata Kai  32yrs haka Naji iyalina tace, kawai karamin jikine da kyau take dashi na matsifa…” Baban Noor yayi mgnr ne sbda kawai ya cirewa Alhaji sadi batun nabeelah a ransa.  Alhaji sadi ya tabe baki ba tare Daya yadda da shekarun nabeelah Da baban Noor ya fadi ba yace “Dan wannan ni ina ruwana, nifa ko shegiya ce ita ba nanny ba ina santa, Kai wannan macen me tsada waze ganta ya bari, ai tanama da tsoron Allah datake aikatau har yanzu, ade matan yanzu babu kamarta, saboda  wallahi da matan yanzu ne masu budadden Ido  ai da yanzu tana zaman kanta, da tini ta mallaki kudade a duniyar Nan sbda kalarta ai kalar manyan mutane ne irin mu. …ni wlhi Naji ma ta kuma kwanta min a zuciyata dakace min me Aiki ce, kaga hakan na nuni Da tanada kamun Kai, ni zan fara bude gindinta a leda kenan Masha Allahu..”Alhaji sadi ya karashe Yana wani shu’umin murmushi har ya fara mafarkin gashi a marar wannan kyakyawar macen , a Ido ya tabbatar dole farjinta yayi dadih.  Wani kololon bakin  ciki ya cika zuciyar baban noor  domin ya kula  Alhaji sadi yayi nisa bazeji kira ba yanzu. Har suka isa gidan Alhaji sadi nata sambatun nabeelah, Sam baban Noor be sake ce masa komi ba se Uhumm A’ah kawai, kasan zuciyarsa fal haushi.

Daren ranar Sam nabeelah batai bacci ba, ita da Hafsat ne a falon, hafsat tayi kwanciyarta tayi baccinta a kan kujerar 3ctr , nabeelah Kam ko kyafta idanuwanta bafai ba da zummar bacci, se lekawa takeyi tana kallon dakin Aeezad ji takeyi kamar taje dakin,  Amma ina ba dama har yanzu ko ina zagaye yake da securities suna tsaitsaye ko zama basayi, dukda dare ya tsala Amma ko gyangyadi bameyi. Haka tadawo Falon ta shiga toilet ta dauro alwala dai-dai biyu na dare ta fara sallolin nafila tanata Addu’ah Allah bawa Aeezad dinta lafiya, tana sallar tana tangadi sbda har ynzu bataci ba bata shaba, aunty hafsat tayi-tayi da ita taci abinci  Amma taki sbda bazata iya ba tanada tabbacin koda taci baze wuce cikinta ba Sbda hayyacin lissafinta na komi baya jikinta. har asubahi tanata sallah,  datayi sallarh asubahi taci gaba da lazimi, duk kwarewar satar bacci be samu nasara  a kanta ba ranar, burinta kawai taji ance AEEEZAD ya farfad’o.   Zuwa karfe goma na safe mutane suka fara hallara asibitin,  hajiya rafi’ah Kam bata iso asibitin ba ita da yarta se wuraren Sha biyu na rana,  koda suka iso tini mutane sun cika fam.  Alhaji sunusi se kallonta kawai yakeyi,zuwa ynzu mamakin hali irin nata kawai yakeyi, tinda ya aureta beyi kukan rashin mahaifiyar su Aeezad ba se jiya da daddare, yaci kukansa ya koshi takaici da tunanin lafiyar d’ansa be barsa ya rintsa ba.  2:30pm  zuwa lokacin jikin kowa ya fara sanyi sbda shirun yayi yawa, an kara masa jini  dai-dai Wanda jikinsa ke bukata, drip ne a jikinsa yanzu.   Wani doctor ne ya fito daga dakin  da Aeezad ke kwance,  idanuwansa sanye da siririn glass, yayinda yake sanye da kananun kaya. Daddy na ganinsa ya mike a rude ganin doctor din ya tinkarosu  Nan Alhaji sunusin yashiga tambayar “Ya jikin d’ana  doctor munji shirun yayi yawa…” Da fara’ar kwantar da hankali dauke a kan fuskar doctor nazir yace “Ka kwantar da hankalinka sir, jikinsa Alhamamdulillahi kam da sauki, yama farka Amma yanata kiran sunan mommynsa,,, seda yadawo hayyacinsa duka yace Yana son ganin Nabeelah,,…” Da karfi doctor ke mgnr yayinda aunty nabeelah dake sauraren doctor taji ya kira sunanta ta mike a zabure,  zata isa insa doctor din yake hajiya  rafi’ah tayi hanzarin yin caraf kafin Alhaji sunusi yace komi ta amshe da “Kai doctor nabeelah yace kode na’eema,  Anya kaji da kyau kuwa?” Doctor dake kallon hajiya rafi’ah be manta ba itace ta zage securities jiya. “Gaskiya kmr nabeelah yace ba na’eema ba…”  Cewar doctor.  Cikin tsiwa hajiya rafi’ah Tace “inaga de kunnenka ne beji da kyau ba,, ko baka lafiya ne…Amma na’eema yace, sbda mude kaf danginmu babu wata nabeelah, sede na’eema gatanan iyalinsa ce,…”  Sam doctor be hayewa hajiya rafi’ah ba danya kula bata da mutunci tana iya masa zagin uwa da uba. “Wait hajiya  bari inje in kara tambayarsa…” Cewar  doctor nazir. Ya juya ze koma dakin da Aeezad yake hajiya rafi’ah tace “Harse ka tambayosa? Yo wai meze hana duk mu shiga mu gansa…” Doctor ya juyo yace “Kuyi hkri ba yanzu kowa ze shiga ba se Nan da zuwa la’asar…” Yana fadar hakan ya juya zuwa dakin da AEEEZAD din ke kwance. Nabeelah Kam tinda taji kalaman hajiya rafi’ah takoma da baya, Sam bata  damu da munanan kalaman hajiya rafi’ah gareta, domin tasan tass tasan da ita nabeelah Amma tace basu da wata nabeelah.  Aunty hafsat Kam abin ya mata ciwo Amma bata data cewa, sbda bata isa ta tanka ba, daddy ma yayi mukus ya kasa mgna kmr Wani wa-wa, kuma tabbas yasan nabeelarh da Ake nufi, se kallonta kawai yakeyi.  jawo hannun nabeelah aunty hafsat tayi, tace “zauna ki kyalesu kawai aunty nabeelah wannan cin fuska dame yayi kama…” Aunty hafsat   ta fadi a matukar hasale. Aunty nabeelah ta koma ta zauna yayinda heart  beat dinta ya chanza Nan da Nan, duk ta zaku taganta gata ga Aeezad, ji takeyi daman zama aljana domin taje ta gansa. Ba jimawa doctor Nazir ya sake fitowa daga dakin  da Aeezad yake. Hajiya rafi’ah na ganinsa tace “Kaje kajin kou? Ai nagaya maka na’eema yakeson gani, yo was yakeda ita a duniya bayan na’eema matarsa…” Na’eema Kam na gefe se Wani cika takeyi tana batsewa ita a dole game miji tanata Wani fankama da uwar kibar fuska kamar fanke yaji yeast a cikin man gyada,se Wani feelings takeji jiya zuwa  yau dinnan , ganin uban  manyan mutanen dasuka taru a asibitin manyan kasan kuma wai duk sbda mijinta, bata tabbatar mijinta bana wasa bane se jiya zuwa yau.  “Nop ba na’eema yace ba am sorry hajiya…. please in akwai nabeelah a Nan mara lafiyar yace ta shigo Dan Allah, ita kawai yakeson gani , tin farkawarsa sunanta kawai  yake kira, inma bata Nan a kirata cikin gaggawa Dan Allah in har ana bukatar saituwar Brain din  mara lafiyar please, ku temakemu a kan aikinmu, dajin yadda yake Kiran sunanta ita ta musamman ce a garesa da sunanta ya bude bakinsa, yanzuma yunkurin  tashi yakeyi wai ze fito ya duba yaga ko ita nabeelarh tana Nan din, Danya kasa tashi ne da tini ya fito da kansa wlhi…” Cewar doctor nazir.

Saadatubintuabdullahi💖

💖🐝NAMIJIN ZUMA PAID PAGE 15💖🐝 *This book is 1k 08101626484*

“Baka jiba kenan danagaya maka…bari in kara fada maka da babban harshe, Kaf danginmu babu wata nabeelah,! Sede cikin masu aiki marasa lasisi…” hajiya rafi’ah ta fadi Yayin datakeji kmr ta rufe doctor nazir dake tsaye da duka, Tas hajiya rafi’ah tagane wace nabeelah  Ake nufi, Amma tayi kmr bata ma San wata halitta wai nabeelah ba, ta kudirta a ranta inde tana gurin wata nabeelarh banza  bata isa ta shiga ba. A bangaren Na’eema Kam se yanzu ta fahimci nabeelaeh da  Ake nufi, ita fa a rayuwa ma ta mance da wata nabeelah  tinda ta koma gidan Aunty hafsat na’eema ta mance ta ita gabaki daya, koda taxo ma bata kula da wata nabeelah ba, se yanzu da Dr Nazir yayi maganarta ta ganta daga can gefe ita da Aunty hafsat Wani irin bakin cikinta ya tokarewa na’eema zuciya ji tayi tamkar ta karasa ta jawota ta shakure, haka kawai taji kiyayyar datakewa nabeelah ada yanzu ya ninku tayi doubles. Zaks dake gefe ya zubo ma hajiya rafi’ah Ido  da Aunty nabeelah, be tabbatar hajiya rafi’ah bata da kirki ba ta wuce inda ake fadarta ba se jiya zuwa yau, Zaks ya kula a lamarin hajiya rafi’ah harda jahilci ke dawainiya da ita, shi tinda aka kawo Aeezad asibitin  yazo asibitin baya hayyacinsa har yanzu ya rakube gefe yanata tunanin a Wani hali abokinsa yake Amma ya kula ita hajiya rafi’ah  Sam ba ciwon Aeezad bane a gabanta se wasu iskanci-iskanci takeyi.
Doctor Nazir ya zubowa hajiya rafi’ah daketa faman hayyako masa kamar zata maresa gashi kowa ya gaza magana a kan abinda take masa ya kula tanada power sosai shi a zatonsa itace mahaifiyar Aeezad. “Bakar tukunya me fidda farin tuwo…” Dr Nazir ya fadi a zuciyarsa ya tsaya kawai kmr an dasashi Be tankawa hajiya rafi’ah ba. “Doctor ga Nabeelah Nan…” Hajiya bilki mahaifiyar Alhaji sunusi ta fadi Hadi da nunawa doctor inda nabeelah ke zaune ta sadda kanta kasa. Nan kallo yadawo kan nabeelah, hajiya rafi’ah taji kmr ta hadiye zuciya ta mutu ta juya ta gallarawa hajiya bilkisu harara dabadan idon mutane ba tabbas dase ta zagi hajiya bilkisu daman tasaba mata takakkiya ta mata zagin babbar bargo, ko ince suyiwa juna zagin babbar bango sbda itama hajiya bilkisu ba kanwar lasa bace cikakkiyar bakatsiniya ce bakatsin Kam kunya garesu bade kara ba, kowa yasan ba a nunawa bakatsine yatsa a maido da yatsa yadda yake.  “Ki shigo sir Aeezad  na nemanki please…” cewar doctor Nazir Daya zubowa nabeelah ido, wadda ta gaza motsi sbda tsoron abinda hajiya rafi’ah zata mata. “Tashi ki shiga, inga yar ubanda zata hanaki shiga kiga jigana,,,Dan bura ubar mace, inga wake ubanta ga garin katsina…” Cewar hajiya bilkisu data taso da kyar da sandarta a hannunta tashiga takowa zuwa inda nabeelah take a zafafe,, Nabeelah tamike cikin kwarin guiwa saboda maganar da hajiya bilkisu ta kuma Yi, Amma still a tsorace take sbda irin mugun kallon da hajiya rafi’ah da na’eema ke Aiko mata dashi. “bade ubana ba, sede uban wata wlhi, Dan ubana yafi karfinku…”  Cewar hajiya rafi’ah datayi maganar cikin tsiwa se zaburowa hajiya bilki takeyi kamar sa’arta. “Ke karki sake ki zagarmin uwa wallahi yanzu zan nuna miki iyakarki…” Cewar Alhaji Abubakar dayayi mgnr a zafafe, duk abinda Rafi’ah keyi be taba magana ba se yau, ta kaishi kwano ne yanzunma sbda zagar masa uwa datake neman tayi a gabansa wlhi dabadan a asibiti suke ba da tini ya  mareta. alhaji sunusi yana gani Amma ya gaza magana kamar ruwa yacishi, a zuciyarsa Yanajin tsananin zafin abinda takewa uwarsa a gabansa, Amma ya kasa tafuka komi.   “Bismillah shege ka fasa Dan halak se yanka,,,,duk Dan shegiyar daya fasa nunamin iyakata ya raina uwar sa da ubansa…” Cewar hajiya rafi’ah datake mgnr cikin rashin tarbiya da tsananin tsiwa.  Ran alhaji Abubakar ya kara baci Ainun Nan idanuwansa suka rufe dominshi a rayuwarsa bayaso ka taba masa uwarsa, yasan darajar uwarsa sosai bayason abinda ze taba masa martabar mahaifiyarsa. Zaburowa yayi ze karaso inda rafi’ah take,hajiya Maryam matarsa ta riko masa hannu sbda bataso a raba abun kunya a asibitin.  hajiya bilkisu tayi hanzarin dakatar dashi dacewar. “kyaleta karka damu Kawai Alhaji, duk wanda ya raina iyayen wasu ai besan darajar nasa bane…” “ko kuma wasun ne basu San darajar nasu iyayen ba…” Cewar hajiya rafi’ah idanuwannan kyar na marasa tarbiya. “Pls ya isheki haka,,,wallahi ki iya bakinki,abinda kike fadi a kan hajiya babba yafa isheki fa, ke bakifi kowa rashin kunya ba, kawai Dan iyayenmu na kwab’a mana ne  dako Tari baki isa Kiyi a Nan ba…kina Kara cewa Wani Abu a Nan wallahi zan bazar dake….” Cewar babban Dan Alhaji Abubakar Saifudden. Aiko Nan hajiya rafi’ah tayi mukus sbda tasan waye saif ya tafa kusan marinta dayaje gidansu ya zagi uwarsa wato hajiya maryam da kyar aka hanasa dukanta Amma da ya rufe gida ze mata dukan tsiya, saif irin Mutanennan ne Yan a mutu ko Ayi  Rai gashi da bakar zuciya, again irinn Yan dabannan ne. Nan bakin hajiya rafi’ah ya mutu se harara taketa aika musu dashi na’eema ta bude baki zatawa Saif rashin kunya hajiya rafi’ah tayi hanzarin kwabarta ta hanyar bige mata hannu dole itama tayi shiru, se harare harare kawai suke bin kowa a gurin dashi. “Kar Wanda ya kara magana please sbda kar mu raba abun kunya Dan wasu sun saba rabawa ba yau farau ba ..” cewar hajiya Maryam mahaifiyar Saif. Hajiya rafi’ah ta watso mata wani mugun kallo, Hadi da harara.  Saif ya amsa da “Insha Allahu mommy….Aunty nabeelah wuce kiji Kiran  da blood  Aeezad  Ke miki,..” saif ya karashe mgnrsa Yana kallon Aunty nabeelah dake tsaye knta kasa tana sauraren dibar albarkar da hajiya rafi’ah tayi a gurin.kmr tana jira saif yayi maganar ta nufa dakin  kanta kasa, doctor nazir  Kai kawai ya girgiza a zuciyarsa Yana me kyamar hajiya rafi’ah, ya marawa aunty nabeelah baya zuwa dakin da Aeezad ke kwance. hajiya rafi’ah taji kmr ta hadiye zuciya ta mutu saboda zallar bakin cikin shiga dakin da nabeelah tayi, Amma sede ta dauka a ranta tabbas anci bashi, ita Sam ba a mata abu aci lilis dole seta rama. na’eema ma taji kmr ta mutu Dan takaici tinda tazo bataga mijinta ba, Amma Yana farkawa  wai ya tashi da sunan wata banza nanny mara lasisi, “Yar iska ballagaza…” Na’eema ta fadi a bayyane ta yadda mahaifiyarta dake kusa da ita ce kawai taji me tace, juyawa rafi’ah tayi  ta kalli Yar tata Nan taga hawaye ya wanke mata kunci, bakin ciki ya kuma wanke zuciyar hajiya rafi’ah. “Kiyi shiru ki barni dasu kawai…” Cewar hajiya rafi’ah datayi mgnr hadi dajan hannun na’eema suka bar gurin zuwa Wani gurin a cikin  asibitin, Alhaji sunusi yabi su da Ido kawai  a zuciyarsa Ji yakeyi kamar ya rabu da rafi’ah ya huta Amma a zahiri baze iya hakan ba,Sam baze rayu in ba hajiya rafi’ah ba.

Nabeelah nashiga dakin tayi tozali da gogan, kwance yayinda kwayoyin idanuwansa ke kallon kofar shigowa, idanuwansa nayin tozali da ita yaji tamkar an basa aljannarh duniya, ya sauke ajiyar zuciya, yayinda Wani irin murmushi ya subuce masa, kallo Daya ya mata ya fahimci tashin hnkli mara misaltuwa Hadi da rud’u a tattare da ita,duk tayi Wani kala kamar tayi ciwon shekaru, yasan duk sanadinsa  tashiga wannan yanayin. Karasowa tayi inda yake kwance kan bed din marasa lafiya, idanuwanta kur a kansa, duk yabi ya rame marirrikan data masa suna Nan kwance radau a kan fuskarsa abinka da fuskar hutu, Wani irin tausansa ne ya cika mata zuciya Nan da Nan  idanuwanta suka ciko da kwallah,. “Am still love you Mommy, ni ko zaki kasheni wlhi ina sanki!” Aeezad ya fadi Yana mejin zuciyarsa na bugawa kamar zata fito masa fili yayin da santa ke kara ninkuwa a birnin zuciyarsa, wallahi shi kadai yasan me yakeji a zuciyarsa a kan nabeelah. Wadansu hawaye ne suka wanke masa  fuska, yayin datake tsaye jigin gadon doctor nazir na bayansu, doctor nazir dayaji kalaman da Aeezad ke fad’awa nabeelah. kwallah suka ciko mata idanuwa itama Nan take suka zubo kuncinta duk dauriyarta Amma ta gaza daurewa. Ya Miko mata hannunsa  wanda ke daure da drip yayin dayan hannunsa an cire masa harsashi sannan an masa dauri, domin harsashin ya taba masa k’ashi guiwar hannu kad’an. Haka kawai ta tsinci kanta da mika masa hannunta itama ta kama nasa hannun gam. Wani irin sanyin ni’ima me azabar mugun dadih ne  ya ratsasu su duka Biyun, bakamar mashi Aeezad, ya kara Luntsuma a kaunarta.ya rike  hannunta sosai cikin nasa Hadi da zubo mata Ido kwallah na zubo masa, yayin da itama tana kallonsa tana kwallarh, shaf sunma mance doctor Nazir na dakin, ganin haka yasa doctor saurin ficewa a dakin, ya kula sun shiga shauki. Hankalin nabeelah ya Dan natsa yayinda hannunta dake cikin nasa ya sama mata natsuwa me yalwa, irin nutsuwar da ruhinta ke bukata a halin yanzu. “Kuka kika dingayi  saboda an harbeni ko?” Cewar Aeezad. Batare datayi aune ba ta tsinci kanta da daga masa Kai alamar Eh. Wani dadih ya ratsa Aeezad tabbas ko makiyinsa yasan yanasan aunty nabeelah. “Kin fara Sone Mommy pls?…zaki aureni Dan Allah? “Ya fadi kmr zautacce,. Lumshe Ido nabeelah tayi ta bude a kansa Sam batason mgnr SO da Aure tsakaninta da Aeezad. Kauda mgnr tayi dacewa “ya jikin naka jarumin nabeelah?”  Aeezad ya amsa da “Dasauki  Amma Dana ganki ne  naji saukin, sanki ya kuma habbaka a birnin zuciyata, ke sinadari ce ga lafiyata! Inajin yawonki a jinin jikina…”ya fadi ba kunyar idanuwanta  yakureta da Ido kmr bashi ke kwance a kan gadon asibiti ba, se kalamai yakeyi, zuciyarsa se azalzalarsa takeyi da Azabar santa. Dauke Kai nabeelah tayi ta maida dubanta gefen dakin Sam batason jin kalaman a bakinsa basa mata dadih se daci ma dasuke mata. “Ka yafemin pls?” Ta fadi ba tare data kalleshi ba, still  hannunta na cikin nasa, se kara rike hannunta yake gam a cikin nasa, soft and soft sun hadu abun zar dadih. “Me kika min? “Dana mareka…” Ta fadi still bata kalleshi ba. Murmushi Aeezad yayi yayin dayakeji kamar ya jawota ta fado jikinsa yaji duminta yaji dadih, tafin hannunta laushinsa ya shahara ya tabbatar jikinta seyafi tafin hannunta soft. “Bakimin komi ba, Marin da kikamin dankin isa ne kikayiminshi yanzu in Wani ya isa ya mareni mana yagani,,ke isashshiya ce a fadar zuciyata ciki da wajenta,,kina mulki!,,” juyowa nabeelah tayi ta kallesa Sam batasan ya iya wadannan kalamanba se yau, mamakinsa kara rufeta kawai yakeyi, duk yabi ya rikide mata ya chanza hali gabaki daya, rashin kunya zallarta kawai ke damunsa, dabadan Yana kwance gadon asibiti ba  shi kansa yasan dabe isa ta tsaya Yana gaya mata wadannan kalamanba balle harda rike hannu. “Allah ya baka lafiya bari in koma waje kasamu ka samu ka huta..” Cewar nabeelah. “Aah karki fita ni ganinnki yafimin baccin daxanyi Dadih…”cewar Aeezad. “Meyasa ka chanza halinka , bazan iya zama ba in kana irin wadannan kalaman…” Nabeelah ta fadi Hadi da kwace hannunta daga cikin nasa. “Wani kalaman nayi kawai dannace ina sanki, nifa bacewa nayi inaso naciki ba, sanki nace inayi mommy, azabar sanki nakeyi JARUMA….”  Wani irin kallo nabeelah ta Watson masa, wato shi bakinsa baze mutu ba koda yake kwance gadon asibitin se yayi batsa.  “Kinga ciwonnan da yake hannuna….” Aeezad yayi mgnr Yana nuna mata hannunsa dake nade da bandeji an sagalesa sama. Nabeelah ta kallah, ta lumshe idanuwanta tin-tini tagani Amma taki kalla sosai sbda tsigar jikinta tashi takeyi, ji taji tamkar a jikinta ciwon hannun nasa yake. “Kingani kou?” nabeelah ta daga masa Kai alamar Eh ta kauda fuskarta gefe. “Zafi sosai hannun kemin Har cikin zuciyata…Amma  wlhi  bazan kwatanta zafinsa da zafin da sanki kemin a ruhina da bargon jikina ba,, bantaba jin rad’ad’in da nakeji a  zuciyata ba seda na fara sanki mommy,,,,” kallan bakinsa nabeelah kawai keyi, yayinda kalamansa suka daketa, ta kuresa da Ido kawai fuskarsa na tabbatar mata da kalamansa, tasan duk abinda ya fito daga bakinsa tabbas hakan ne a zuciyarsa. “Pls ka dena irin wadannan maganganun Dan Allah kaga baka da lafiya kaji da lafiyar jikinka..” Cewar nabeelah Sam ta kosa dajin wadannan jiga-jigan maganganun nasa. Ya bude baki zeyi mgna doctor nazir ya turo kofar dakin ya shigo tare da wata nurse wadda ke rike da Wani d’an kwando. Nurse din doctor naxir Suka gaidasu cikin girmamawa, suka amsa cikin girmamawa “Sir za a maka Allurori kana bukatar hutu, Allurorin zasu saka bacci yanzu ..”,cikin girmamawa Doctor Nazir yayi masa magana. “Okay ayi…” Cewar Aeezad daketa kallon nabeelah kamar mayen dayaga lafiyayyen nama, doctor Nazir ya fara aikinsa daman a hannu za a masa Allurorin na jijiya ne. “Bari in fita toh Allah ya kara sauki…” Cewar nabeelah Datayi mgnr tana niyar juyawa ta bar dakin. Aeezad ya dktar da ita Hadi da  girgiza mata Kai alamar “Aah Pls,ki bari in kalleki har inyi baccin…” kunya ta kama nabeelah  sbda mgnr da yayi a gaban doctor da Kuma nurse din dake tsaye,,ta kula bejin kunyar kowa a gaban kowa ze iya gaya mata kalmar SO. “Ya Rabbih kamin mgnin matsifarnan datake tinkaroni…” nabeelah ta fadi a ranta, tasan ba yadda zatayi da Aeezad ya dena mata mugayen kalamannan kuma har a gaban mutane, yanzu inya kuskure yayi a gaban danginsa bama hajiya rafi’ah ko na’eema ba yaza tayi da rayuwarta, kwara taga ranar mutuwarta dataga wannan ranar,,,ta tsaya tsaye ta zuba masa ido Amma hankalinta na kan tunani-tunanin mummunar kaddarar data tinkarota kuma yanzu.  doctor Nazir ya gama masa allurar yace Allah kara sauki  kana ya fice a dakin nurse din na biye dashi a baya. Tinda  doctor Nazir ya gama masa Allurar ya fara ganin Wani kala-kala, bacci ya fara kwatarsa Amma still idanuwansa na kanta, ya sakar mata murmushi dai-dai idanuwansa suka lumshe bacci ya figesa. “Ban fara sanki Dan in dena ba JARUMA!….” Ya fadi Yana sakar mata Wani irin shu’umin murmushi yayinda duka beautiful points dinsa suka lotsa, dukda bashi da lafiya Amma kyaunsa ninkuwa yayi.  “Nashiga uku ni Nabeelah!..” Nabeelah ta fadi a ranta ta zubawa fuskar  AEEEZAD ido, ita a rayuwarta batasan yaza tayi ta cirema Aeezad wadannan kalaman da yake mata daga cikin bakinsa ba. Takai 5mnt tana tsaye tanata kallonsa yanata bacci , yayinda tunani iri iri ketawa zuciyarta wankan tsarki suna mata dirar mikiya, gabaki daya tsoro ma Aeezad ke basa, gani takeyi kmr ana ingizasa gabaki daya bashi da control Yana gadon asibiti Amma yake mata wannan kalaman. “Wace irin matsifa ce ta jarabawa ta sameni kuma…” nabeelah ta fadi yayin da kwallah suka gangaro mata. “Ya Rabbih ka temakeni,ka rufamin asiri bani da gata se naka, Allah kasa  yadenamin wadannan kalaman, ya Allah badan niba Dan Annabi SAW….”  ta fadi still tana kwallah,. Seda tayi kwallarta ma’ishi kana ta juya ta fice a dakin, tana fitowa aka shiga tambayarta ya taga jikin, ta tabbatar  musu da Dasauki, hajiya bilkisu tayi hamdala ga ubangijinta jin tabbacin jikin jikanta da sauki daga bakin Nabeelah. Har zuwa lokacin hajiya rafi’ah da na’eema basa gurin bayan sun gama kus-kus dinsu nacewar Nabeelah asiri Tama Aeezad Sbda tadinga amsar kudi a gunsa, Sam Basu kawowa ransu santa Aeezad keyi ba, sbda sun San yafi karfinta nesa ba kusa ba. Bayan sun gama makirce-makircen ne suka nufa hotel din dasuka kwana jiya, itafa rafi’ah daman ciwon Aeezad ba damunta yayi ba, damuwarta daya kada ya maida mata diyarta karamar bazawara, Amma tini ta gaji da zaman asibitin ta kosa ta komi  katsina ta nufa hanyar gurin malaminta, ba karamin bata mata Rai Alhaji sunusi yayi ba zuwansu garin kanon musammanma yau, wai har ita ce yaro karamin Saif ke gaya mata magana a gaban Alhaji sunusi ammma bece komai ba sema ya sadda kansa kasa, sadda Kannasa kasa da yayi ba karamin Kara batawa hajiya rafi’ah Rai yayi ba,  Dole seta kara sabon zubi a kansa,sannan cin mutumcin da hajiya bilkisu ta mata da Alhaji Abubakar da saif da hajiya Maryam, dukse ta dau mataki a kansu, nabeelah Kam dole tasa a duba mata a kanta sosai a karya Sihirin datawa Aeezad, shi kansa uban gayyar Aeezad dole tasa a masa Wani mugun asirin dukda a baya tayi tayi Amma bayayi masa, ko yayi masa na 2days ne seya sauka kamar ba a taba masa sihiri bama, a wannan Karan bazata masa wasa ba, hakan ta kudirta a ranta, domin ta kula yankan albasa na neman sasu kuka ita da na’eema.

Saadatubintuabdullahi💖

Akwai kayafa matan aljanna
Kayan da Zaki sace zuciyar mijinki cikin sauki wlh

Muna hada sets na ban mamaki
Set ne kala kala

Akwai yajin maza Mai matukar kyau da aiki
Ina matan dabasu samun gamsuwa wurin Miji Ina matar da basir ya Hana Mijinta sauke nauyi Dake kansa na kwaciya
Kuyiwa Mai gida anfani da wannan yajin Kiga yadda Mai gidanki zai burgeki a gado❤️
Akwai set na alkhairi
Wannan set anyi shine musamman saboda mazan da Basu sake hannu , namijin da yanadashi Amma baya Baki sai dai yayita kyauta awaje wannan set din wlh dole yabaki  matsalar kikayi anfani dashi dai dai da instruction dinsa
akwai matsin ciwgum hajjaju ki siya ki matse gabanki gam
Ingantattun magunguna ina kuke manyan mata masu fada aji ku *marmatso kusa-kusa 😄🤤 kuzo ku gyara gindinku mazajenku su shiga suji dadih su Dinka ihu suna makalkaleku a gado🤤 kayan dadih se mata masu daraja💃🏼*

Akwai gumbar madara
Akwai gumbar ridi
Akwai gumbar zuma
Akwai gumbar bata gaban matan duniya
Akwai gumbar farar saka
Akwai gumbar rubutu
Akwai gumbar cikakkiyar mace
Akwai gumbar dake ciko da farjin mace ba ruwanki da ciccibi
Akwai gumbar goron tulah😂hajiya ba a magana in beyi ihu ba yana cikin gindinki kimin magana in biyaki kudinki 💃🏼
Akwai gumbar nonon rakumi
Akwai gumbar kin fita zakka

Akwai gumba iri daban daban shaaaa yanzu magani yanzu dakinsha dakin jike sharkar tana karawa mace dadin farji sede kiji ziiirrrrr gabanki na motsin ddh oga na kara motso mikishi da Abun dadinsa 🤤

Akwai lates magungunan sanyi, dana basir….
Hajjaju in akwai sanyi da basir ai oga baze gane ma dadinki ba , kema bazaki ganewa dadinsa ba…make sure ki gyara sanyi da basir hajjaju ki zama fresh kisha  kiga ikon Allah.

Chart me up hajjaju 08101626484
💖🐝NAMIJIN ZUMA PAID PAGE16💖🐝 *This book is 1k 08101626484*

Yau kimanin kwanansa goma a asibitin Aminu kano. tini jikinsa ya warware, Amma sede hannun dole seyayi 3month a asibiti kana ze koma gida saboda hannun nasa na bukatar kula, jinyar bata yanzu-zanzu bace, saboda k’ashin guiwarsa Daya samu matsala Ta hanyar Harbin da aka masa, ynzu hannun ne kawai problem dinsa hannun ne, Amma shi inka gansa bakace ma shine mara lafiya ba, Alhaji sunusi yaso Aeezad din ya koma da jinyarsa American ko India sbda zefi samun kula a can, Aeezad yaki shi yafiso yayi jinyarsa a kasarsa,gashi ga lantarkin sadar da light din zuciyarsa Aunty nabeelah.  Ba karamin kulawa yake samu daga Yan uwansa ba, kowa na bakin kokarinsa a kansa, harda abokan arziki ma ba a barsu a baya ba, kullum dakinsa cike da mutane, kawayen hajiya rafi’ah duk sunzo sun gaidasa da kawayen na’eema ciki harda babbar Aminiyarta Khady tazo , jamaah aunty hafsat ma duk sunzo,, dangin mahaifiyarsa  ma sunzo ciki harda Aunty fatima kwananta uku kana ta koma niger.  gana daddy Su kullum a hanyar zuwa suke, kullum packing space din asibitin cike da tamfatsa-tamfatsa din motoci, Kai dagani zakasan wabi kusa na kwance a asibitin.  hatta Zaks ba a barshi a baya ba kullum Yana asibitin, Yana  jinya shima dasa Ido ga Aeezad da Aunty nabeelah, tini Zaks ya fahimci karatun kwayoyin idanuwanta Aeezad.  kowa na iya bakin kokarinsa daddy Kam ya kasa ya tsare, duk abubuwan da kowa ke masa na kulawa Aeezad baya ganin na kowa inba na Aunty nabeelah ba, ko bude Ido yayi, yaga be ganta ba hankalinsa yafi na kowa tashi, kullum tana gefensa ita ke basa abincin safe da rana da dare, bacci kawai ke raba Aeezad da nabeelah  daddy ke kwana tare dashi,ita Kuma su kwana falo ita da Aunty hafsat, da sauran Al’ummah,. Gimbiya hajiya rafi’ah da na’eema Kam har yanzu hotel suke kwana, se Wani faman ciccijewa hajiya rafi’ah keyi , magana Daya biyu in Alhaji sunusi ya mata seta gaso masa magana cikin mutane ita Sam ko a jikinta, sede Alhaji sunusi yayi Shiru kawai ya kalleta ta biyoshi da harara, ta tanadar masa rashin mutumci ruwa-ruwa, kawai jira takeyi  Su koma katsina ya zama ita dashi kawai , duka ne kawai bazata masa ba,Duk abinda danginsa da uwarsa suka mata a kansa zata fanshe domin shine marainin wayaunta.  Tini mutane sun fara watsewa asibtin ba kmr a fari ba,  Aunty hafsat ta koma katsina sbda yaranta data baro da Aikinta, ganin jikin nasa da sauki yasata tafiya, asibiti ya rage daga Aunty nabeelah, se  Zaks and Alhaji sunusi da hajiya bilkisu da hajiya rafi’ah da na’eema,gabaki daya Rafi’ah tagaji da zaman asibitin wai a haka ma bata wuni asibitin, in suka kwana a hotel din dasuke kwana sesu Kai karfe biyu kana suzo asibitin, gabaki daya hajiya rafi’ah ta kosa ta koma katsina ta duba kasuwancinta, gashi na’eema ta baro mata dukiya a Egypt ta kosa su koma katsina na’eema ta nufa Egypt ta dubo mata uwar dukiyarta dake can ta sarin rigugguna.  Yau Aeezad ya nemi Transfer zuwa Asibitin 44 dake kaduna, saboda Sam bayason zama a asibitin Aminu kanon sannan bayason komawa katsina saboda wata manufa dake ransa. Karfe shida na yamma zaune suke dukkaninsu a dakin da Aeezad din yake, yanzu ana barin kowa a cikin dakin sbda jikin nasa da sauki, sede kullum ana masa Allurorin saboda matsalar hannunsa.  “Kaida na’eema zaku kadunan gobe kou da big hajiya ?  Su zasuyi jinyarka…” Cewar Alhaji Sunusi dake zaune Yana facing Aeezad, jin abinda yace yasa Aeezad hade Rai ya saci kallon fuskar AUNTY nabeelah wadda ke kasa zaune kan carpet.  “Wace na’eema??’ hajiya rafi’ah ta amshe cikin tsiwa tana kallon mijinta dayayi maganar fuskarta dauke da buhu buhun rashin mutunci. “Wace na’eema kika sani bayan matarsa,,, ke kiji tambayar rashin tarbiya…” Cewar hajiya bilkisu data amshe maganar, Alhaji sunusi de yayi Shiru bece komi ba. Yatsina fuska hajiya rafi’ah tayi ta kalli hajiya bilkisu ta watsar kana tace “gaskiya bazata iya jinya ba, saboda itama ba lafiya ce da ita ba neman me jinyarta takeyi ynzu haka, ita inama zata iya wahalar jinya….” Na’eema tayi saurin amshewa da  “Aah mommy zan iya wallahi…” hajiya rafi’ah ta gwabeta dacewa “Ke dallah gafara can ,a gidan ubanki zaki iya, kina fama da uban jiki kamar jakar kauye, tayaya zaki iya Wani jinya? Wannan kibar taki ta asara ke kanki ai neman me jinyarki kikeyi, kina motsi da kyar kmr mesa ta hadiye mutum… bazata iya ba wlhi sede ke hajiyar  da danginku kuyi  jinyar jikan naki, in rashin mutumci ne kowa ma ya iyasa ai…” ta karashe mgnr tana kallon hajiya bilkisu a wulakance.  Wani irin bacin rai kalaman Rafiah ya haifarwa da Alhaji sunusi a zuciya, shi ya rasa gane kan gadon me rafi’ah take nufi ne, ada be gane ba Amma yanzu ya gane akwai kiyayyar jininsa a jinin rafi’ah, mamaki da zallar madarar bakin ciki suka kuma cika Alhaji  Sunusi, ya kure hajiya rafi’ah da idanuwansa dake cike da bacin ranta dande beda yadda zeyi ne kawai, zamansu a asibitin Nan shi kadai yasan yawan bakin cikinta daya kunsa, gashi yau wai itace kecewa na’eema bazata iya jinyar jininsa ba, Aiko ba aure a tsananin na’eema da Aeezad a tunanin Alhaji sunusi na’eema me jinyar d’ansa ne, kai bama Na’eema ba,  ko ita hajiya rafi’ah yaci ace ta tsaya tayi jinyar jininsa meye be mata ba a rayuwa, kaf danginta shine gatansu, cinsu suturar su duk a hannunsa yake, uwa uba ya rike mata yarta ya bata kulawa ta isilamiyya da boko, ya bata tarbiya ya bata komi take bukata a duniya fin yaran Daya haifa da cikinsa abinda yayima na’eema wlhi ko Aeezad mafi soyuwa a ransa  bemasa ba.  “Hmmm mutum kenan butulu, a maka rana ka tura mutun dare me tsananin duhu…insha Allahu a barmin shi ni  kadai na isa zanyi  jinyarsa  babu abinda ze gagareni na godewa Allah ma da nake raye, insha Allah ba abinda ze gagareni Saniya bata gazawa da k’ahonta….” Cewar hajiya bilkisu dataketa mamakin hali irin na Rafi’ah ita tako ina ba inda za ace Kwara a halinta, ga rashin wayau, ga rashin kunya ga rashin tarbiya, ga uwa uba jahilci, babban abinda yafi damun hajiya rafi’ah shine rashin wayau, ga rashin iya magana Amma ita a ganinta tafi kowa iya magana,. Se yau hajiya bilkisu ta kara tabbatar da hajiya rafi’ah wawiya ce, sbda yadda ta Hana na’eema jinyar mijinta alhalin ita yarinyar tanaso tayi jinyar mijinta,. A bangaren Aeezad Sam Ko a jikinsa shi sema dadih dayaji, shi kadai yasan dalilin jin dadinsa, kawai hakan dasukayi ya masa dai-dai.  Zakariyya wato Zaks ya zubawa hajiya rafi’ah Ido a ransa Yana Kara jinjinawa rashin mutunci irin na hajiya rafi’ah da rashin wayau. “Tashi mu tafi Dan ubanki daddawa uwar miji Nan   kina ganin irin cin mutumcin da Akamin a family dinnan, har dukana karamin yaro yasoyi ammma ba a masa komi ba, a haka sbda bakisan darajar uwarki ba kike cewa zaki zauna Kiyi jinyarsa bayan a kansa, Nan ba irin zagin da ba ayimin ba,…” Cewar hajiya rafi’ah datayi mgnr byn ta tashi tsaye ta hambari na’eema da maganganganu dole na’eema ta tashi tana turo baki a zahiri wlhi tafiso tayi jinyar mijinta da kanta saboda bata kaunar taga Nabeelah na rabar mata miji. Kaf kowa na dakin ya zubowa Hajiya rafi’ah Ido da na’eema nabeelah Kam a ranta se  kara mamakin hajiya rafi’ah takeyi ganin yadda ko a asibiti ma bata sassautawa mugun hali irin nata ba, hakan ya bawa nabeelah tabbacin da wuya hajiya rafi’ah ta shiryu kila seta jita a kabari. Hajiya bilkisu ta jefi rafi’ah da harara kawai takiyin mgna sbda intayi mgnar abun baze musu kyau ba, Sam shi Aeezad beyi mamakin komi ba yasan hajiyar Rafi’ah ba hankali ne da ita ba zata aikata fin hakanma. “Kai kuma gobe inka shirya mu tafi gida toh kase mana fly da wuri kaji na gaya maka…” Tayi mgnr da Alhaji sunusi kamar Wani d’anta. “Toh shikenan…” Alhajin sunusi ya fadi jiki na rawa, inda sabo duk sun saba gani ita kanta hajiya bilkisu ba sabon Abu bane a gunta ,tini tasan aikin asiri ne, domin inba asiri wane mutum, Adduarh ce kawai maganin wannann matsifa na hajiya rafi’ah. zaks Kam Sabon abun ya zamar masa Dan haka ya saki baki kawai Abu kamar acting din film, ba value taki ina. Hajiya rafi’ah na gama fadar hakan ta juya ta fice a dakin da wata matsiyaciyar bag a hammatarta Tasha danyar shadda da mayafi Sam ko swag dinma bata iyaba, har yanzu ruwan bariki be saki hajiya rafi’ah ne,  suka fice a dakin yayinda hannu na’eema ke cikin nata, bayan sun fito daga dakin na’eema ta kwace hannunta daga cikin na hajiyar Rafi’ah tana fadin. “Ke komi sekinyi abinda be kamata ba hajiya mommy,,,,” “Dan Uwarki da ubanki me nayi dabe dace ba? Shigiya se kibar banza da hofi ba wayau yanci na kwantar miki Amma kike neman min rashin kunyarki da kika saba Yar iska kawai mara tarbiya…” Na’eema ta kara hade lukutar fuskarnan tata wadda ke cike da uwar namomi me tattare da tarin lagwad’ar kitse da kyar Ake ganin kwayoyin idanuwanta sbda azabar kibarta tace “Wani yanci kenan Mommy? Ko kuma de kinaso ki kasheni da raina ba ta hanyar sanya kusanci tsakanin Aeezad dina da waccan ballagazar me Idanuwan karuwai Nabeelah…”  “Dallah gafara can, sakarai, Kinga matsalar rashin wayau kou? Inta samu kusanci dashi se ayi y’ay’a?”‘ cewar hajiya rafi’ah. “Se ya fara santa mana mommy, bakiga yadda yaketa nannan da ita ba kamar ya maidata ciki fa hajiya mommy  wlhi ji nakeyi daman inada hali in kashe ta Tsinanniya ta tsufa a gida ta kasa auruwa sbda karuwanfi…” Na’eema ta karashe mgnr a zafafe kishin nabeelah a zuciyarta kmr ze faso ya fito fili.  Kallon banza hajiya rafi’ah tabita dashi kana tace “ta yaro kyau take bata karko… Ke yanzu a zatonki a duniyar Nan akwai macen dazata iya Gwafzawa dake a fagenki da AEEEZAD, na miki alqawari har abadan ke kadai zaki rayu da Aeezad, keda kishiya sede ta waje…”  “ta waje kuma mommy? Wace irin ta waje? Niko ta wajemma ai banso…” cewar na’eema data amshe a zafafe, bakin kishi nacinta.   “ai keda ta wajenma har  abadan, ke kadai zakiyita shawagi a gidan Aeezad , ki kwantar da hankalinki diyata…” “Hankalina baze kwanta ba saboda nabeelah, hajiya mommy abinda Aeezad keyima  tsinanniyar me kod’adadiyar fatarnan, wlhi mommy bnsanta kwata-kwata..” cewar na’eema.  “Ai ita bata isa Aeezad ya mata Wani duba ba, bayan name masa hidima, mema zeyi da ita, bayan ita ta renesa, ke wannan fa dagani ta girmeni ma kawai Dan kyau ne da ita,,, sannan inaga asirine ta masa na amsar kudi kinsan su yan niger dinnan da asirin tsiya ga kwad’ayin kudi, can uwarta zata bugo mata asiri sbda su samu rabonsu, Insha Allahu shima asirin sena karyasa,wuyarta de in koma katsina…..”  (haka Ake mana sharrirrika ace mana masu asiri , ace mana masu mallake miji, ace mana Yan iska, insha Allahu se Allah ya saka mana)
Nan na’eema ta danji zuciyarta ta natsa ,a fari ta tsorata ganin yadda Aeezad kema nabeelah, ko  Rabin zakuwar da yakeyi a kan nabeelah ita Sam baya mata ko kwata.  Suka isa mota na’eema tajasu zuwa hotel din dasuke kwana, daman tinda sukazo  da 4days na’eema  ke jansu a mota, motar Aeezad ce da ita dreva dinsa ya dakko na’eema ranar datazo garin.

Bayan fitar  hajiya rafi’ah da na’eema. Alhaji sunusi ya kalli nabeelah yace “to ynzu yadda za ayi hajiya bazaki iya jinyar Aeezad ke kadai ba sede ku zauna keda Nabeelah…” “Ko baka ce ba Daman plan dina kenan…”Aeezad ya fadi a ransa a zahiri se murmushi yakeyi Yana kallon  Nabeelah itama dagowa  tayi ta kallesa taga Yana murmushi daman tasan haka yakeso Amma ita Sam batason hakanba saboda bata kaunar kusancinta dashi, sbda a kullum cikin gaya mata kalaman soyayya yake, ita Kuma Sam bataso, gashi yanzu ita zatayi jinyarsa, dole tace ita zatayi jinyarsa sbda tasan de Hajiya bilkisu ba komai zata iya ba, wanka kawai  hajiyar ke temaka masa yayi, gata da  bacci sosai gata da nauyin bacci, gashi a zaune ma bacci takeyi, ta tabbatar in Aeezad be ganin Idanuwan jama’ah abinda  ze mata seya shallake tunaninta.  “Eh Hakan yayi, wannan yarinya akwaita da juriya da hakuri, Allah de ya mata albarka, ya bata miji na gari…” Cewar hajiya bilkisu datayi mgnr tana kallon Nabeelah dake zaune kasa ta sadda kanta kasa, ba karamin kaunarta hajiya bilkisu keyi ba saboda nutsuwarta da kamun kanta.  “Amin ya Allah…” Daddy da Aeezad da Zaks suka amsa, Aeezad shi kadai yasan me yake ayyanawa a ransa da Addu’ah hajiya kaka ga Nabeelah ta karshe.

Washe gari da asubar fari, jirgin Aeezad da hajiya bilkisu da nabeelah ya daga zuwa kaduna.  A bangaren Alhaji sunusi da hajiya rafi’ah da na’eema seda sukaga tashinsu Aeezad  a jirgin kana suka hau Nasu jirgin zuwa garin katsina, tin a jirgin hajkya rafi’ah ta fara kartawa Alhaji sunusi rashin mutumci khusfa-khusfa, ta zagesa tass bece komi ba se  hkri kawai yake basa,. Seda na’eema tayima hajiya rafi’ah magana a kan  tayi hkri sbda itama daddyn  ya bata tausayi daman itafa duk abinda hajiya mommy kema daddy na wulakanci ba a San ranta ba , ita na’eema  da ace ba hajiya rafi’ah da bata da nakasu, koda tanadashi to kadan ne, kuma saituwarta bazeyi whla ba.   Amemakon da na’eema  tama hajiya rafi’ah magana ta sasautawa daddy da rashin mutuncin da take  masa Amma ina sema ta hada da na’eema ta kama musu fada,danma Allah yasa su kadai ne a cikin jirgin daba karamin abin kunya rafi’ah zata ja musu ba, Kila dasede su tsinci lamarin a gidan Tv, a haka ma ya aka Kare kowa na duniya dayasan sunusi Ahamad yasan mijin tace ne a gidansa, se abinda hajiya mommy tace yakeyi.  Har suka isa garin katsina hajiya na yayyafawa Alhaji ruwan matsifa a kan wai danginsa sun wulakantata a gabansa yayi Shiru sbda besan darajarta ba, haka de ta dinga wankesa da fada, kai yaude harda zagi ta uwa ta uba, har kwallah seda na’eema tayi sbda zafin abinda tama daddy a gabanta ya matukar konawa na’eema Rai.

**
Kaduna.
Asibitin 44, asibiti ne me girma da manyan likitoci, asibitin ainihinsa na  sojoji  ne , Da kuma masu  hannu da shuni duba da irin gyaran da akama asibitin yanzu Hadi da kwararrun Likitoci na musammanma da aka zuba da manyan sojoji, Sam Asibitin bana zuwan talaka bane.
Wani irin daki aka bawa Aeezad na alfarma, special inda abinda yafi special ma dakin ya Kai, daki Dayane ne dauke da manyan falo guda biyu, daki Dayan gadaje biyune a ciki Daya na mara lafiya Dayan name jinya, ga AC tako ina ga fanka again, ga frij,  an zuba komi de  na more rayuwa Kai bakace asibiti bane, zakasha ko wata aljannarh duniyar kake. Tinda suka dawo garin mutane ke ziryar  zuwa gaida Aeezad din Amma fa wadanda aka yadda dasu, Nan dinma an cikasa da matakan tsaro tako ina sojojine da red eyes da manyan bindigu.  Kwanansu hudu baki na zirya,  aunty hafsat da mijinta ma sunzo sun kara duba jikin, a ranar suka koma garin katsina kasancewar jirgi sukabi sukaxo,  Zaks Kam kwanansa uku daya  biyo su Aeezad ya koma garin Kano. Alhaji sadi ma yazo sbda nabeelah,   Sam shi besanma zasu dawo kaduna ba seda yaje akace masa an sallamesu zuwa asibitin 44, shine ya biyo nabeelah domin yasamu daman gaya mata ciwon dake zuciyarsa,. Yau dayazo, bayan ya gama gaida Aeezad da jiki, ya amsa da kyar sbda ya kula da yadda yaketa zuwa tin a kanon gashi se kallon nabeelah yakeyi gabaki daya Aeezad ya tsani Alhaji sadi.  Alhaji sadi yayi sallama ze tafi yace Nabeelah ta biyoshi waje yanason yayi magana da ita,. A fari nabeelah tayi kmr bata jiba seda hajiyar bilksu ta mata magana kana ta mike ta bisa wajen tana kallon irin kallon da Aeezad ke Aiko mata dashi na rashin mutumci.   Seda suka iso bakin motarsa kana Alhaji sadi ya shaidawa nabeelah irin San da yake mata tinda yafara ganinta har zuwa yau, kuma ya sanar da ita shi San Aure yake mata, sannan bayason Aurensu yaja lokaci, kana ya tambayeta meye ra’ayinta. nabeelah tayi Jim tana kallon Alhaji sadi  tabbas yakwanta mata a Rai  tin randa ta fara ganinsa itama, sbda shidin dogon namiji ne, uwa uba gashi yanada shekarun dagakeso a jikin namiji. “Se nayi shawaraa….” Itace amsar da nabeelah ta bawa Alhaji sadi. “Toh shikenan ba damuwa…yanzu kamar yaushe zaki gama shawarar, kinada waya?” nabeelah ta daga masa Kai alamar Eh tace “Amma wayar na katsina
..” “okay gobe zan siyo miki wata wayar insha Allahu Samsung kkeso ko I phone?” Alhaji sadi ya tambayeta se Wani rawar kafa yakeyi. “Aah ka barshi inada waya…”cewar Nabeelah da Sam ita bata saba amsar abun hannun  saurayi ba.  Murmushi alhaji sadi yayi ya kara yarda da tarbiyar yarinyar sannan yanzu dasuka tsaya daf-daf ya tabbatar Karya baban Noor ke masa dayace masa ita ba yarinya bace, a idanuwansa danya shataf yake kallo ko a maganarta akwai yarinta a ciki,. Da haka sukayi sallahma da  niyar ze dawo gobe ko jibi, yashiga mota takoma ciki. Tana shigowa Aeezad ya jefeta da Wani irin mugun kallo yayinda Nan da nan taga ya hade Rai mugun kishi ya turniketa, sbda bakar zuciya ma ya gaza cewa komi, ji yakeyi kmr ya tashi ya rufeta da duka. “Yaro Dan Arziki meya  ce miki ne halan?” cewar hajiya bilkisu. Nabeelah data kalli Aeezad kana ta dawo da dubanta kan big hajiya  tace “Sako ya  gayamin  yace in bawa baban Noor ..” hajiya bilkisu tace “Auuu nashama koyace yana ciki ne dana miki murna, yaro d’an Arziki dubafa kiga yadda ya cika ko ina da abubuwan dubiya, yayi mana Sha tara ta Arziki harda manyan kudade…”nabeelah de tayi shiru  ta kasa cewa komi sbda uban kallon da Aeezad ke Aiko mata dashi. Bayan hajiya taje alwalar magrib, Aeezad ya tsare nabeelah da tambaya kan me Alhaji sadi yace mata dasuka fita waje, Nabeelah ta hade Rai tace “Sako ya bani yace in bawa baban Noor, ubana…” Kallon ta raina masa hankali Aeezad yabita dashi yace “Shi besan inda ake aika Sako ba seta ke, Basu da waya ne shida baban noor din ?” nabeelah ta masa shiru, Nan ya shiga matsifa cikin kunci da bacin rai kmr ze rufeta da duka, ko ince kmr yarsa “kawai kinmin karya Mommy, ni zaki mayar yaron goye,,,sekinyi nadamar karyarnan da kikamin wlhi nan bada jimawa ba, sekin sani!..” Nabeelah ta zuba masa Ido kawai tana mamakin wai yau itace Aeezad kema rashin kunya haka, harda ce mata ta masa karya mamaki kawai lamuran Aeezad ke bawa Aunty nabeelah yanzu, gabaki daya batasan meyasa aeezad ya rainata har haka ba, ga azabar kishinta tana gani a cikin idanuwansa. Ranar kwana yayi Yana fushi da ita.  Bayan kwana biyu Aeezad yace kar a bar kowa ya shigo gaidasa, nabeelah nata zuba Ido taga Alhaji sadi taji shiru, haka kawai tunanin Alhaji sadin ya addabi ruhinta, ta farajin wasu yanayoyi a kansa. Bayan 5days, da daddare misalin Sha biyu da mintuna  na dare, tini hajiya ta baje se bacci takeyi a kan gadon masu jinya, yayinda Nabeelah ke  zaune kan Kujera kusa da godon Aeezad Ta daura kanta a gefen gadon nasa, sam batasanma bacci ya dauketaba  hannunta na kan cinyarsa batasanma ta daura hannunta kan cinyarsa ba, shikam idanuwansa biyu Sam be runtsa ba tinda ta daura hannunta a kan cinyarsa yaji gabansa ya tashi ya mike zumbur, shifa Daya ganta seya dingajin kamar Wani abu na jawosa zuwa gareta, tsigar jikinsa se yayita mikewa.  ya kure face dinta da ido kmr maye yayinda santa ke ninkuwa a zuciyarsa, yanaji hatta da ransa ze iya badawa a kanta, San da yake mata bayajin a duniyar Nan akwai halittar data tabawa wata halitta irin wannan San in Yana ganinta har heart beat dinsa chanzawa yakeyi yadinga bugu da karfi. Tattaba hannunta yashiga Yi, kasancewar bata da nauyin bacci tayi firgigit ta tashi idanuwanta suka sauka cikin nasa Idanuwan dake kanta na jaraba. “Kyaunki nada kyau mommyna,,,..wlhi ina sanki Saboda Allah!.” Ya fadi Yana me kara kureta da ido shi kullum kara  masa kyau takeyi. Juyawa nabeelah tayi ta kalli hajiya taga se bacci takeyi kana  ta dawo garesa ta fara mgna a hankali “Meyasa har yanzu bazaka natsar da harshenka na rashin kunya ba a kaina…kwata kwata ka rainani ka manta ni na reneka aka maka kaciya a gabana nayi jinyarka,…ko dan haka ya kamata kalamai irin wadannan su haramta a gareka zuwa gareni,nifa uwa ce gareka…” Babu kalmar datafi ma Aeezad zafi kamar tace wai an masa kaciya a gabanta tayi jinyarsa, wannan kalma jinta yakeyi kamar saukar harsashi a birnin zuciyarsa, har kwara ta zagesa inda hali data masa wadannan kalaman. “Kaciyar tawa da kikayi jinya haka zan turmuk’a miki ita a farjinki very soon,tinda nide abinda nakeji a kanki in ban aure ki ba , wlhi sena kusance ki ko ba aure, is better ki yadda muyi Aure da wuri ni a cikin satinnan ma se insa a daura mana Aure,,, tinda nide sanki nakeyi inata gaya miki kina ganin kamar wasa, kose sanki yayi ajalina zaki tabbatar ina sanki? ..” Aeezad ya fadi direct ba kunya ba nauyin mgnr zuwa gareta dayaji, tamkar ba itace mommynsa ba, dayake. Tauna kalamai kafin ya gaya mata, yanzu Kam sede ya saki magana kawai gatsal, shima bayin kansa bane, wlhi ji yakeyi in Yana ganinta kmr ana fisgarsa ne a kanta sometimes har zabura yakeyi in tana gabansa ya kasa sukuni, kwata-kwata baya bacci sede barawo, kwana yakeyi Yana kallon fuskarta, shi inde ze kalleta yafi masa komi  dadih a duniya. Wani irin wa-wan kallo na mara hnkli da mara lissafi Hadi da mara kunya nabeelahh ta bisa dashi, already tasan ze fadi abinda yafi haka daga bakinsa mara tsarki saboda daman tasan beda kunya, Amma yanzu abin nasa yayi yawa, ta fara tunanin anya ciwon tabin tunani baya damunsa, ko a gaban kowa seya dinga rikice mata, dabadan tana jan jiki ba kuma tana kwabarsa da tuni ya tona mata asiri a cikin mutane, abubuwan da yakeyi ko karamin yaro se haka, yanzu haka da karfi yake magana baya ko tsoron hajiya bilkisu dake bacci ta tashi taji.  Ba tare datace komi ba sbda ciwon da kalamansa ya mata a ranta yafi karfin ta tanka masa, domin Wani kullutu ya taso ya tokare mata zuciya , kokarin tashi tashigayi domin ta nufa inda take kwanciya kan wata tamfatsetsiyar katifa a  kasan dakin. Aeezad ya dakatar da ita ta hanyar riko hannunta kasancewar yau babu drip a hannunsa. “Gabana ya tashi fa  wallahi mommy,,,so nakeyi ki bani bakinki in zuqaaa pls yaude daya Kiyi temakon da baki tabayimin ba a duniyar Nan, …nifa mommy bari kiji, wlhi bakin naki bawani dayawa zan zuqaaa ba kadan zan zuqaaa yawun bakinki In Hadiyesa zuwa cikina,  in d’an cafki lantsan-lantsan din nonuwanki, inji sanyin jarabarki dake tokaremin Abuna…, kinga kina daukar hakkina wadannan manya-manyan nonukan naki sunata zakina suna tsolemin ido, jiya ma ji nadingayi kamar na hadaki da bango na d’an matsa  nonukanki koda kadanne! Su kansu sunyi girma dayawa suna bukatar in matsa mikisu kiji Sanyi-sanyi,,,, Kwad’ayinki na damuna wallahi bakiga yadda zakarina ya tashi ba yaki kwanciya, ya mike zirrrr, ysmin kabe-kabe ya dameni……” Ya karashe cikin magiya yayinda idanuwansa na kallon saitin nonuwanta, Kai bakace Aeezad ke wadannan maganganunba, se hadiye yawu yakeyi kut-kut kmr tsohon maye, yanata Addu’ah Allah yakai damo ga harawa yayi kaca-kaca ya kashe kwad’ayi da rad’ad’in santa dake sukar masa zuciya, ya fanshe marurrukan data dinga masa da rainin hankalin datake masa  ta sanyi,  da karyar data masa a kan Alhaji sadi,  dukse ya fanshe. dukda sanyE nabeelah take da hijjabi  Amma sam hakan be hana Aeezad mata kallon iskanci ba, yasawa wadannan tintsil-tintsil din nonuwan nata ido masu kama da manyan gwanda, nonuwanta sunfi kasheshi a jikinta, shi daman a ka’idarsa yanason nono, in Yana Kan  mace in be luguiguita nonuwa ba baya kawowa kome za a masa, San da yakewa nonnuwan nabeelah be tabawa nonuwan wata mace ba a duniya,  saboda shi tinda nabeelah  tazo asibitin bata cire hijjabi ba ko bacci zatayi da hijjabi. da aka kawo mata kaya daga katsina ma da Aunty hafsat tazo hijjabs sunfi yawa kamar daman tasan tanada bukatar su, sbda Aeezad ya takura mata da kalle mata  nonuwanta da yakeyi a gaban kowa seya kama kallon mata nonuwa gasu Abu kmr zasu faso riga su fito waje,sbda shi Sam bata wanka a dakin sede ta fita falo a toilet din falon take wanka.

Saadatubintuabdullahi💖

💖🐝NAMIJIN ZUMA PAID PAGE 17🐝💖 *THIS BOOK IS 1000 ONLY 08101626484*

Idanuwanta ta zuba masa sbda ta tabbatar kalaman da yake mata daga bakinsa suke fitowa, domin kanta ya daure, kullum lamarinsa kara lalacewa yakeyi. dauke kansa tayi  daga kallonsa
cikin kunyar kalamansa, mamakinsa ya kuma ninkuwa a zuciyar Aunty nabeelah, tunani da nazari tashigayi meta masa na rashin kamun Kai da har ya samu lagonta ya renata haka, wai yau itace kalamannan ke fita daga bakinsa zuwa  gareta, sometimes gani takeyi kamar a mafarki, Ko itama zinar yakeso yayi da ita ne !? Ta tambayi kanta a zuciyarta, a zahiri tace “Mena maka har renin da kamin yayi yawa haka Dan Allah Aeezad?”
Nabeelah ta fadi cikin bacin Rai ji takeyi kamar ta rufesa da duka, rainin Daya mata yayi yawa, ba karamin bata mata Rai hakan keyi ba, wai har ita yake cewa ze tabawa nonuwa. “Nifa ban rainaki ba mommy ,,,nide wallahi sanki nakeyi, kuma so ai Yana tare da sha’awah,bayin kaina bane ba,…” Aeezad ya fadi Kai tsaye se Tand’e harshe yakeyi Sbda tsabar jaraba.  Dauke kanta Tayi daga Kallansa kalamansa sun fara bata haushi ji takeyi kamar ta rufesa da  mugun duka dayasan abinda takeji dabe dinga mata kalamanba.   “Gabaki daya baka da tarbiya …” Nabeelah Ta fadi a hasale cikin kosawa da halinsa. “Eh Naji tarbiyarkice…” Ya fadi Yana shafar cikin tafin hannunta da sigar iskanci-iskanci yana Wani lumsar Ido. cikin hanzari ta kwace hannunta sbda tsigar jikinta dataji ta tashi Nan da Nan ko ina da ina a jikinta ya dauka,ta kallesa ta watsa masa harara ta lumshe idanuwanta yayin da wasu abubuwa ke mata yawo a jiki, Duk sanadin shafar dayawa tsakiyar.  tafin hannun nata ne Nan da Nan jikinta ya mutu murus. “Mommy in anason dadih ba asa wando,ciresa akeyi ayi tsirara,a bayyana kayan Alatu, Abin zefi dadih, Amma se kiyita Wani basarwa, wlhi nasan ko yayane kema kinaso a tabaki, kina bukatar namiji daganin cikin kwayoyin  idanuwanki a hannu kike, nonuwanki na kaikayi ma kila,…”  “An gaya maka ni Yar iska ce irinka…Karamin yaro dakai ka lalace,…” Nabeelah ta amshe.  Murmushi  Aeezad yayi yace “A Haka da kike ganina karamin yaro,daza a bamu daki muyi 2mnt a ciki wlhi sena saki ihu, fata-fata zanma durinki, sena zunguroki gefe da gefe…” “Subhanallahi…” Nabeelah tayi saurin fadin hakan Hadi da juyawa ta kalli hajiya bilkisu wadda keta bacci batasanma me akeyi ba. “Yanzu da kake maganar Nan in hajiya taji fa, dawani Ido zata kalleni?  Mara tarbiya irinka ko, wlhi banasan halinka..” Cewar  Nabeelah. “Ina ruwana ni kota  wata hajiya taji, ai ko  ba yau ba dole setaji wallahi, danni gayawa daddy zanyi ina sanki gobe da safennan kawai a daura mana aure sbda ni wallahi so nakeyi najini a mararki, gabana a hannu hannu yake…”  Jin yace ze gayawa daddy yasa   nabeelah dagowa ta kallesa a razane domin taga tabbacin abinda yake fadi a kan fuskarsa, Nan take taga babu wasa Kan fuskarsa. “Wallahi da inga wannan ranar kwara inga ranar mutuwata…” Cewar Nabeelah datayi mgnr ba alamar wasa a cikin muryarta da kan fuskarta nan da Nan tabi ta hade Rai ta chanza bako Annuri ko kadan a kan fuskarta. Aeezad ya zuba mata Ido yayinda kalaminta ya dukeshi over, be tabbatar da kiyayyar da nabeelah take masa ta Kai haka ba se yau, haka kawai yaji zuciyarsa ba dadih kalamanta sun matukar dokesa. “Saboda baki Sona mommy? Har kiyayyar da kkmn ta Kai haka?Meye lefina da baki Sona har haka Mommy?” Aeezad ya fadi cikin sanyi yayinda Nan da Nan yashiga Wani yanayi Me wuyar rubutawa. Ba tare data basa amsar tambayarsa ba sbda tayi nauyi a fadeta gatsal ita harga Allah bata sanshi na soyayya. “San  uwa da d’a nake maka Aeezad…banga ta yadda za ayi hakan ta faru ba in soka da wata tsiga, in kana bacci ka farka daga bacci, banasan kalami irin wad’annan daga gareka zuwa gareni Dan Allah mu rike mutumcinmu nida Kai, in Dan kana ganina ne a gidanku kakemin kalamannan na banza dasuke batamin Rai, wlhi ko gobe se in bar gidan Aunty hafsat, yadda ma  bazaka kara ganina ba har abadan, na gaji da wadannann kalamin wlhi ina daga maka kafa ne kawai Dan kana gadon asibitin, Amma bazan yarda sab’o yashiga tsakaninmu ba ..” kureta da ido Aeezad yayi harta gama fadar maganganun, Nan take yashiga tai-tayinsa jikinsa yayi sanyi dajin kalamanta ya kula ma ta tsaneshi ne yanzu, daman yasan bata masa irin San da yake mata ,Amma besha kiyayyar takai haka ba.  “Har zaki iya tafiya inda bazan kara ganinkiba mommy? Kiyayyar tayi yawa… Haba mommy ki tuna ke kika raineni Amma yau kike ikirarin zaki iya tafiya inda bazan Kara ganinki ba har abadan mommy? Ashe kiyayyar da kikemin har takai haka? Daki tafi inda bazan kara ganinki ba kwara in mutu in bar duniyar Nan, sbda rayuwata ba amfani in babu ke, duba kiga yadda nazama kamar wa-wa saboda kawai San da nake miki , ki tuna banifa na daurawa kaina sanki ba!” ya karashe maganar kwallah na ciko cikin idanuwansa, nabeelah  dake kallonsa tayi saurin dauke idanuwanta sbda kwallar datagani a cikin idanuwansa, yayinda kalamansa suka ratsata, taji tausayinsa ya ziyarceta Amma Sam batajin ko ze mutu zataji tana sanshi. Zamowa Yayi kasan tiles din dakin Sam Yama mance da ciwon hannunsa ya tsugunna a kasan guiwowinsa yayinda kwallah ke zirarowa daga cikin kwayoyin idanuwansa lokaci kankani ya rikice kmr bashi ke kalaman batsa ba dazu, Yana tsugunne kasan guiwowinsa Ya hada hannayensa gida biyu alamar roko  Kamar Almajiri “Dan Allah mommy ki rufamin asiri yadda ubangiji ya rufa miki, kiyimin sutura yadda ubangiji ya suturta ki Dan Allah, ni ba damuwata ki soni ba, kawai ni ki barni in soki in aureki ko bakya sona ni zan zauna dake haka, wallahi mommy da ace ana ganin zuciya dakinga cikin zuciyata cike take da soyayyarki  wallahi in ban sameki ba rayuwata zata gurbata…Dan Allah ki temakeni banda kowa a duniya seke da sanki dayake dawainiya da  rainah!”  Duk maganganun da yakeyi yanayi Yana kuka kmr ransa ze fita, hankalin nabeelah ya tashi se juyawa takeyi tana kallon hajiya bilkisu tsoronta Allah da Annabi kada hajiya bilkisu ta tashi taga Aeezad tsugunne gabanta yana kuka da batasan me zata gaya mata ba. “Dan Allah ka rufamin asiri ka dena kukannan, ka tashi ka koma kan gadonka, ka dena kukannan PLS…” Nabeelah ta fadi cikin magiya a tsorace take. “Nima ki rufamin asiri Dan Allah mommy, ki dubeni ki dubi halin da rayuwata take ciki, rashinki barazana ce ga lafiyar zuciyata..”  ya fadi still Yana kuka shi kadai yasan jarabawar da yake ciki na matsifar santa.  Aunty  nabeelah Ta shiga mamakinsa ganin yadda yake kuka gabanta Yana rokonta a kan ta bari ya sota shi damuwarsa bama wai ita tasoshi ba, tabbas ko be gaya mata ba tasan Yana santa,Amma ina ita har abadan bazata soshi ba, in zata iya soyayya dashi to tabbas zata iya soyayya da d’anta na cikinta. “Shikenan ni pls ka tashi ka zauna, kasan Kai waye kuwa da kake tsugunnamin gabana, Kai babban mutun ne, karka manta ni nanny dinka ce, ni na raineka , haihuwarkane kawai banyi ba Aeezad! Muci gaba da zama kamar yadda muke ada pls …” Cewar nabeelah.  Ai kamar ta soka masa mashi haka yaji kalamanta, ya kara fashewa da kuka Yana fadin “Waye ni ? Ke kike ganina Wani ni ba kowa bane in ina gabanki… Ki dubeni wallahi ni ina sanki   yazanyi da rayuwata in naci  gaba da zama dake kmr ada,  se inyi ya-ya da sanki? Ke wai meyasa baki da tausayine? Gabaki daya bakyajin tausayina, na miki uzuri sbda bakisan me nakeji bane, ko makiyina inyasan me nakeji dole  ya tausayamin, …” Nabeelah tayi hanzarin katseshi sbda ihun da yakeyi yayinda big  hajiya ke motsi,da karfi yake mgna kmr mahaukaci. “Dan Allah kayi hkri kayi shiru ka koma kan gado, kada big hajiya ta tashi taji ko ta ganmu a haka…”  “wlhi ni  ba ruwana intaji seta gayama daddy ma ni,,,” cewar Aeezad.  Nan ta rikice tashiga rokonsa kan ya koma kan gado sesu cigaba da magana da kyau. Da kyar ya tashi daga  guiwowinsa dayake tsugunne, se sharar kwallah yakeyi kamar Wani karamin yaro, ya koma gefen bed ya zauna,ya zubo mata Ido Hadi dacewa “Yanzu zaki barni inci gaba da sanki, ko kuma in tada big hajiya in gaya mata inyaso ita ta gayawa daddy, kawai ayita ta kare, nide ko duniya zata taru a kaina bazan dena sanki ba…” Da karfi yake maganar ko A jikinsa. Nan take nabeelah ta kara rikicewa sbda ganin Yana Neman mata tereren bankad’a a rikice tace   ” Naji duk abinda kkeso na amince….” “harda zuqar bakinki da zanyi da taba nonon? Ni kinga mommy basema Nasha nononba inde luguiguita, in jisu cikin hannuna, na tabbatar kilama sena kawo bansani ba…” “Dan Allah ka bar mgnr Nan pls, sanin kanka ne, ni ba Yar iska bace, wlhi Wani namiji be taba kusantomin jiki ba…” Cewar nabeelah,datayi mganar cikin gajiya da wadannan kalaman nasa tagaji daji Ma gabaki daya. “Nima ai ba d’an iska bane, kawai inasan iskancinne muyi dake pls..ni zan fara lagudarki insha Allahu, ai dagani nasan zakiyi dadih  mommy,,  zan tinjima nonuwa insha in Kai geji!…” “Wai sona kakeyi ko jikina kkeso?na gaji da rashin kunyar an taka Aeezad”  Cewar Nabeelah data karashe mgnr cikin kosawa. “kaunarki nakeyi,  ni ba jikinki nakeyi soba,, kawai rashin dacewa da banyi bane da mace yasa shaawarki take bijiromin,kmr inyi hauka, ai namayi hkri na jimafa ko Burana mace bata taba ba, balle in cita,,, nifa Allah wlhi ni ban taba kaunar wata mace da shaawarta ba  kamar ke mommy, da jikinki nakeso ai da tuni nasamu ko bakyaso senaciki lungu-lungu mommy..” zaro mgna kawai yakeyi ba control  “shikenan kawai mubar mgnr Nan …Dan Allah ka kwanta kayi bacci, kadinga sawa ranka salama, ka kintsa bakinka pls…” Cewar nabeelah. “Zan kwanta, but bani ko bakinki ne insha, ko zansamu saukin abinda nakeji a kanki… Na hkra da taba nonon sbda nasan ba samu zan ba” ya fadi Yana kokarin jawo hannunta Kmr ana tsungulinsa haka yakeji, kmr ana tsikarinsa,. nabeelah ta kwace hannunta Hadi daja da baya ta fara magana kasa-kasa “Yanzu inna baka sekasha ko kunyar duniya babu Kai a cikin idanuwanka…” Nabeelah ta fadi tana me kara mamakin rashin kunya irin na d’ana miji,. “Ko gindi kika bajemin wlhi zanci mommy ynzu se in cire wandona kawai Insa miki doguwata…” Aeezad ya fadi Yana kallon saitin gindin nata.  “Haramiyarka har abadan wlhi…” Nabeelah ta fadi Hadi da nufar makwancinta , ynzu tsoro yaron ke bata,. Humming Aeezad yayi yace “cika bakinki na bani mamaki mommy…” nabeelah ta masa banza kamar bata jishi ba, a zuciyarta dukta fara kosawa da zamansu tare a asibitin ganin yadda ynzu har mgnr Shan baki da nono ya shigo tsakaninsu tabbas wata rana ba tambayarta zeyi ba sede ya Aikata, ta juya ta kalli hajiya bilkisu daketa bacci wai duk jimawar dasukayi suna mgnr Nan hajiyar bata jiba, bacci kawai takeyi kmr ta mutu, AC nata ratsa lungu da sakon jikin big hajiya. “Insha Allahu dasafe zan sanar da daddy abinda ke tsakanina dake, tinda nide kwara ayi Aurennan kar in miki fyade momny…” Cewar Aeezad, nabeelah ta kallesa ta kula so yakeyi tayita biye masa, ita Kuma bacci takeji Dan haka batace dashi komi ba, ynzu ta maidasa ma mara hnkli, gabaki daya bashi da saiti.  bata  jima da kwanciya ba  bacci ya dauketa da tunani tunanin yazatayi  AEEEZAD ya dena mata kalamannam a zuciyarta. A bangaren Aeezad kwana yayi Yana kwance Yana kallanta se murmushi yakeyi kamar wa-wan sarki, kawai dannewa yakeyi Amma ganinta a kwancen da yakeyi Yana tsananin tada masa da hankali, kaf shaawarsa ta duniya ta dawo kanta, ya jima Yana dannewa ransa shaawarta shi kadai yasan me yakeji, Tabbas da babu karfin adduah da juriya dako a gaban waye seya danne nabeelah, ya sha bakinta ko ya taba nono, sbda in Yana ganinta notikan kansa kwancewa  sukeyi Tas, Nan take se yayi loosing control, tabbas dole Yana bukatar  mafita sbda bayaso yacita ba Aure shi Aureta yakeso yayi , sbda San da yake mata bayajin ze iya rayuwa bata, ko ganinta da yakeyi Yana samun sassauci a rayuwarsa, shide yana cikin jarabawar dabesan ya karshensa Zeyi ba.

Manage wuta tayi wuya.

💖🐝NAMIJIN ZUMA PAID PAGE 18💖🐝 THIS BOOKS IS ONLY 1K 0810162684

Tinda nabeelah taga maganganun manya na shiga tsakaninta da Aeezad har an kaiga ya bude  baki yace ze zuqa bakinta kuma ya taba nono, Dan haka tadena sakar masa Fuska, tsakaninta dashi ya jiki kawai ke rabasu . Sam hakan be hana Aeezad Dena abinda yakeyi ba sbda bayin kansa bane, yadda kasan me Aljanu haka ya rikice, ko gaban big hajiyata  be iya daurewa se yayita mata kalamai kasa kasa, kullum cikin shafar mata hannu yakeyi kamar tsohon maye , data ajiye hannunta a gefen gadon da yake se ya hau shafar mata hannu, sede  tayi  sauri ta dauke hannunta,  gabaki daya ya haukace duk inda nabeelah tayi idansa na kanta kamar mahaukaci,  ya zamar ma nabeelah matsifa.  Yau da Hauwa’u tazo garin kadunan  duba jikin Aeezad domin bata samu zuwa ba da suna garin katsina, seda hafsat ta Kira Aeezad ta sanar dashi hauwa’u zatazo kana aka barta tashigo. (Tini an kawo masa duka wayoyinsa da aka gani a cikin motarsa , ba abinda ya samu motarsa da komi nasa na ciki , komi an kawo masashi yadda yake)

Tinda hauwa’u aminiyar nabeelah tazo ta fahimci Tabbas akwai wani abu a tsakanin Aeezad da nabeelah ne tsanani, daman tin kafin abun yayi zurfi jikin hauwa’u ke bata abubuwa da dama a kan Aeezad, Tasha zuwa ta gansa zaune kan cinyar nabeelah a gidan Aunty hafsat, tin a nan ta fahimci tabbas wani abu na iya faruwa nan gaba, Tasha gayawa nabeelah amma seta nuna mata ba komai kawai.

Da yammaci , Bayan sun fito  harabar asibitin nabeelah  sanye da hijjabi har kasa ta rako hauwa’u wadda ke sanye da babban mayafi har Kai, zata tafi gidan wata yayarta dake aure a kadunan hayin d’an mani, daman tayi niyar intazo taje gidan yar uwarta tayi 2days sbda a mota dreva ya  kawota.  Suna tafe suna yar hira hauwa’u ta chanza hirar dacewa, bayan sun tsaya gefe gindin wata bishiya. “ kawata yanzu  de kin tabbatar Aeezad na sanki kou?” Nabeelah ta kalli hauwa’u dake mgnr kawai ba tare datace komi ba. Hauwa’u bata damu da shirun datayi ba sbda tasanta  da zurfin ciki se ajiyar zuciya kawai nabeelah ke saukewa. “Kawata ya kamata ki rage zurfin ciki nan naki, ki dinga fadin cikinki, duk kinbi kin rame kmr bake ba, ki dena barin abu a ranki, ba komi ake bari a rai ba, me shawara aikinsa baya baci sede bashi da sirri …” kmr nabeelah na jira ta amshe da “wallahi kawata na  rasa ya zanyi, tunanin Aeezad ne kawai ke ramar dani,..” nabeelah ta fadi sbda ta gaji da Ajiyar abun a ranta, ko yayane tanaso tayi sharing problems dinta ko zata samu sasssaucin abinda ke ranta. “Kamar ya? Gaki a kusa dashi tunaninsa name kkyi?” Hauwa’u ta tambayeta fuska cike da  mamaki , a zuciyarta Tana hango tashin hankalin dake tinkaro kawarta sbda tas hajiya rafi’ah. “No ba wannan ba,, bakiga abinda yakeyi ba, se yadinga kmr wani sabon kamun hauka, se yadinga wannan abu haka bakai ba gindi, ni tsorona Allah da Annabi kada big hajiya ta gane, ko kuma wasu daga family dinsa su gane, wlhi a tsorace nake kullum cikin tunani-tunani nake, kaf dina a tsorace nake kar abun ya kai har na’eema matarsa ko  hajiya mommy su gani, wlhi tsoro nakeji kmr na gudu na bar gidan na koma kasata nagaji…” nabeelah ta fadi muryar cikin tashin hankali, gabaki daya bata da kwanciyar hankali. “Sone Aunty naneelah, tin tini na fahimci akwai sanki a kwayoyin idanuwan Aeezad,, yanzu  na fahimci abin yayi yawa, kin gansa kmr zeyi hauka, wlhi duk baya hayyacinsa, kamar ba Aeezad ba dan mulki…” “hmmm kadan kika gani, wallahi gabaki daya yaron ya rainani, nifa na rainasa tin yana jariri ,  naci kashinshi naci fitsarinsa Hauwa’u , amma yanzu ya rasa wazece yanaso wai seni,, gabaki daya ya fita a raina, rainin da yakemin yasa har gidansu naji ya fitarmin a raina wlhi…” Cewar nabeelah.  “Wani irin raini?” Hauwa’u ta tambayeta cikin rashin fahimta . “Kinji abinda yake gayamin ne ,,,waishi yana sona , shi kaza-kaza, wallahi wata maganar ma bazata fadu ba, hauwa’u yadda kksan bani na reni yaronnan ba, a banza fa na bashi 10yrs, wlhi in yana gayamin kalmar so kazanta  kalmar kemin se inji kamar in kashe kaina in huta,,,,yaronnan yasa gabaki daya duniya ta batamin dadih, so yakeyi kawai indena Jin dadin duniya kuma nadena ji kwata-kwata, duk na kosa da zaman jinyar nan tasa, dabadan daddy ba wlhi tafiyata zanyi , ni barin kasar yafimin Alheri se in bar  masa kawa…”hauwa’u dake kallon nabeelah harta Kai ayar zancenta, kana hauwa’u ta dauke dacewa “kawai danyace yana sanki seya zama mgnr rashin kunya, So halitta ne kuma ba karya bane, duniyar ma a kan SO aka ginata, shiyasa Ubangiji ya halicci namiji da mace yayinda yasanya soyayya a tsakaninsu, gabaki daya in zaki kula shi kansa bayin kansa bane, duk me hankali inya kallesa seya tabbatar be cikin hankalinsa, gabaki daya bashi da nutsuwa se kallonki yakeyi kmr ze hauka, bakiga da kika fito falo ba Dazu yadda yadinga lekar kofar daki, har cemin yayi dan Allah inzo in dubaki , zan fito dubakinne kika dawo, bakiga ba kmr zararree shi kansa nasan ko matarsa ta Aure be mata san da yake miki, domin da yana mata da baze taba yarda ya zauna asibitin bata nan ba…” nabeelah daketa kallon hauwa’u yayinda kalamanta ke bata mata rai ji takeyi kamar ta rufeta da duka saboda zallar takaici da bakin cikin yadda taketa goyawa Aeezad baya, ita ta kilama Sam bata ganin lefin Aeezad a kan wannan lamarin . “Hmmmmm…. Wai shin kin manta ni na renesa da hannayena, na Goyasa a bayana, yanzu yazo min da mgnr SO harda mgnr Aure,..Haba Hauwa’u wlhi ana barin halal dan kunya, ko SOna ne Ajalinsa bazan SOshi ba gaskiya, ni bazan iya abun kunya ba,bada niba!”
“Inke kika renesa ai  bake kk haifesa ba, kuma Addini be Hana Aurenki dashi ba, aunty nabeelah karki bari kiqi sharar masallaci kiyi ta kasuwa, ki duba kiga yadda yakeyi, har taba miki hannu yayi fa Dazu ina gani, gabaki daya a rikice yake a sanki tin zuwana na fahimci hakan, nabeelah dan Allah ki Amince masa kuyi Aurennan da hanzari, kar gudun abun kunya, yasa kisema kanki abun kunya da kudinki…” Cewar hauwa’u ita mutum ce me saurin fahimta data zauna dakai a yan seconni take fahimtarka. “Allah ya kyauta, karamin yaro kmr wannan, ubangiji ya tsareni… dan Allah kima bar mgnr nan, wlhi babu sanshi a raina, bazan taba San Aeezad ba, San Da Uwa takewa d’a nake masa bawai san soyayya ba…” nabeelah ta fadi yayinda data chanza face, maganar Aeezad dince a gabaki daya ta ginsheta. Nan take hauwa’u ta fahimci hakan dan haka tace “To shikenan Aunty nabeelah, amma ki sani masoyinka yafi makiyinka ako wani irin hali, wani yanacan ko numfashinka beso inya ganka ma bakin ciki yakeji kmr ya kasheka, amma shi kinga in be ganki ba kmr za a zare masa rai wlhi bakiga yadda ya dinga yiba dazu, kmr wanda zeyi hauka tuburan, Ina kula dake da abinda kk masa, koda baki sanshi  be kamata ki dinga wulakantasa ba, ko ya-ya ne masoyi yafi makiyi, kuma bashi yasawa kansa ba, wlhi wanda yace yana sanka koda a fatar baki ne ya gama maka komi duniya da lahira, Balle shi wannan dayake kmr zararre, ki duba lamarin nan dannAllah’’ saurarenta kawai nabeelah keyi amma babu kalmar datai tasiri a ranta, tama hauwa’u uzuri sbda batasan mezeje ya dawo bane ita, ita kuma nabeelah tasani. “Kawata koda ace bani na raini Aeezad ba ai kinsan ni ba sa’arh soyayya dashi bace Balle Aure, ya fini gata, yafi kaf dangina kudi, yafi kowa nawa mukami, ga ilmi Kinganshi me ilmi ne ni kuma bani dashi, ban taba zuwa makarantar boko ba, kece kika koyamin saving suna da iya karantun hausa da rubutawa,,, ki gayamin ta yadda za ayi ace anyi kwad’on tuwo da Toka? Ai kinga hkn bame yuwwa bane, sannan koda ban girmesa ba jama’ah  zasu zageni ace dan kudi zan Auresa a misali kenan”  “ke kika damu da wad’annan, shi SO ina ruwansa da Kudi  ko nasana ko ilmi, So ba ruwansa da wannan, Kinga SO ba ruwansa da kunyar duniyar, meyin SO idanuwansa kullewa sukeyi, baya bukatar a kara masa zafi biyu, ga Zafin SO ga wani zafi can da ban,,,,” Cewar hauwa’U gabaki daya tinda taga yadda Aeezad keyi na yau kawai data gani tausansa ya cika mata zuwa. Kauda Kai kawai nabeelah tayi danta kula hauwa’u bazata fahimci me take nufi ba. “A bar mgnr kawai kawata bazaki gane ba…. Na hadu da wani tin a kano Sadi, ya kwantamin a rai dukda ba wani fara sanshi nayi ba, amma kawai ya burgeni ne ya hada abinda nakeso a jikin d’ana miji, inaga time yayi da zanyi Aure, naji a raina zan iya Aure ynzu a kan wannan bawan Allahn…” nabeelah ta kare da bawa hauwa’u labarin haduwarsu da Alhaji Sadi da yadda akayi suka hadu, ta bata labarin komi bata boye mata ba.  Jinjina zancen hauwa’u tashiga yi a ranta,. “ Allah ya zaba abinda yafi Alkhairi…” shine kawai abinda hauwa’u ta fadi yayinda a ranta tunannika tashigayi. Aunty nabeelah ta amshe da Amin amma a ranta tasan Alhaji Sadi nema Alkhairi gareta. “Har waje fa zaki rakani napep zan hau zuwa gidan Aunty nafisa, kinsan da dreva ya ajiyeni kawai wucewarsa yayi gurin gyara, motar daman da kyar ta karaso Damu garinnan…” nabeelah tace “Subhanallahi,,, Danma Allah ya rufa asiri duk kin bar yaran gida…” hauwa’u tace .”Eh wallahi, inda Allah ya temakeni kenan, da Bansanma yazanyi ba, Kinsan har mutuwa tadinga mana a daji motar nan Kai karfen nasara ba tabbatas…” “gaskiya Allah ya kara tsarewa…” Cewar nabeelah . Hauwa’u ta amshe da Amin yayinda  sunaci gaba da tafiya zuwa bakin get.    Suna tafe sunaci gaba da hirarrakinsu. nabeelah nata kara bawa hauwa’u labarin Alhaji sadi, nan hauwa’u ta kara tabbatar da tabbas Alhaji Sadi ya samu matsunni a zuciyar kawarta, domin tinda nabeelah take bata taba bawa hauwa’u labari ba a kan wani saurayi. Daga haka suka iso bakin ti-ti, nabeelah na shirin tarewa hauwa’u me napep, wata dankareriyar mota tayi packing daf dasu, motar bakace kirin , kirar Mercedes new model ta shekarar, dagani ko ba a gaya maka ba, Zakasan mamallakin motar ba karamin mutum bane , tako ina motar ta tara kyau se wal-wal takeyi Sam karamin me kudi be isa ya hau irin wannan motar ba. Ba bata lokaci ya bude motar ya ziraro kafafuwansa na zallar yan hutu wadanda  launin kalar fatarsu daban take data kowa sbda Hutu. tin kafin ya karasa fitowa kamshin danyar shaddar gezner dake jikinsa ta doki kaf hancinayensu. Ya fito sanye da shadda launin C-green se walkiya shaddar keyi kmr bayan maciji, ya kafa hular sakar hannu ta kasar waje, hannunsa sanye da danyen diamond, se murmushi yake sakarwa nabeelah yayinda nabeelah tuni ta ganesa Alhaji sadi ne, tabbas ya kara shiga ransa, dukda bashi da kyau amma komi nasa ya mata. “Ina wuni ranki ya dade…” ya gaishe da nabeelah cikin ladabin da SO kesaka ka koyeshi dole komin girmanka, ko ince komin mukami da isarka, Inkaga mutum na rawar Kai ka kyalesa kawai be afka so bane, SO  ne kadai ya isa ya koyar da mutum ladabi da biyayya. Kafin nabeelah tayi magama hauwa’u ta amshe da . “Bawan Allah lafiya zaka tare mutane a ti-ti bamu sanka ba baka sanmu ba…” Alhaji Sadi ya kara fadada murmushinsa yace “Allah sarki yar uwa kece baki sanni ba ita ta sanni kou?” Nabeelah ta daga Kai hadi da   Tabawa hauwa’u hannu kasa kasa tace “Shine wanda nake baki labari…” “okay..yi hkri dan Allah nasha bata sanka bane… Ina wuni…” hauwa’u ta karashe da gaidasa cikin girmamawa sbda ko a ido tasan ba  sa’anta bane. Alhaji sadi daketa washe baki kmr yaga lafiyayyen gindi a bude yace “Aaahh bakomai yayarmu…” ya amsa gaisuwar hauwa’u danshi a zatonsa ko itace yayar nabeelah sbda ya ganta wata shirgigiya da ita tanada kyau sosai, amma jikinta da Fuskarta sun nuna masa alamar ta girmi nabeelah nesa ba kusa ba, a zahiri kuwa nabeelah ce ta girmi hauwa’u,. “Ba yayata bace kawata ce …” Cewar nabeelah. Alhaji Sadi dake tsaye yace. “Af yi hkri kawarmu, kice itace a high table a dinner party dinmu…” wani murmushi ya subucewa nabeelah, bata taba tsayawa da namiji ba a lokaci kankani ta sakar masa wannan murmushin me tsada ba se yau,. Aiko nan take murmushin yayi tasiri a zuciyar Alhaji Sadi ya kuma narke wa a soyayyarta, nan suka shiga sakarwa juna murmushin Soyayya, ganin sun tafi a juna yasa aunty hauwa’u matsawa gefe ta zubo musu idanuwa kawai.  “Kusan kullum senazo amma sojojin dake bakin get basa barina shiga , na rasa ya zanyi da sanki a raina, wlhi Ina sanki, so nakeyi se kun bar asibitinnan se inje gidanku na turo  maganata na, a wacce anguwa kike a katsinar?…” Cewar  Alhaji Sadi. Nabeelah da kanta ke kasa sbda kunyar da take dashi in Tana gaban namiji Sam bata kallansa, musammanma Alhaji Sadi Tana jin kunyarsa sosai, a kunyace tace “ni ba yar katsina bace…” Alhaji Sadi seda ya lumshe ido sbda dadin muryarta daya ratsa shi. “Kaji mace, ynzu zanyi Auren macee me aji wadda ko magana tayi se naji gabana ya tashi, ba mace me muryar maza ba….” Alhaji Sadi ya fadi a ransa, domin shi mutum ne me lafiya, yana bukatar mace, bashi da ciwo ko daya a jikinsa balle yasa al’aurarsa rauni, mabukaci neshi sosai. “Okay a  wani gari kke? Niko yakai nan da birnin sin zanje garin masoyi ai baya nisa….”  Alhaji Sadi ya iya kalamai Kai kace matashi ne dan shekara ashirin da biyar, dan haka nan da nan ya kuma narka zuciyatar nabeelah ya kara burgeta sbda tanaso ta Auri namiji d’an soyayya sannan me jaraba, sbda itama tasan jarababbiya ce ta karshe tana tsaka da bukatuwa da d’ana miji, kawai kawaici ne da juriya datake dashi, amma dataci ta koshi abu na biyu da take bukata d’ana miji, tanada cikakkiyar lafiya itama datakeda tabbacin iya mata se ainifin jarababben namiji. “A Niger 🇳🇪 nake cikin garin agadex…”  cikin mamaki Alhaji Sadi yace “haba ni ai nasan da mamaki wannan halittar ace a nigeria kike, ni ai nasha ko balarabiya ce ke ma iyayenki suka kawoki nigeria, ashe buzuwa ce, na kara sanki sosai, wani mataki kk a karatu?” Nabeelah da kanta ke kasa tayi shiru bata basa amsarsa ba amma a fuskarta Alhaji Sadi ya fahimci amsarta. “Karki damu ina sanki a haka, in mukayi Aure se muje Kasashen dasuka fimu ci gaba kiyi karatu a can, nide Ina sanki so me tsanani, dafatan kema haka ?” Rufe fuska nabeelah tayi cikin kunya Alhaji Sadi ya bude baki zeci gaba da magana hauwa’u dake gefe ta gaji da  tsayuwa tace “kawata inaga napep dinnan zan tara, sena dawo zuwa goben kawai naga yammaci na karayi har biyar na neman wucewa …” Alhaji Sadi ya amshe da “Ina zakije?” Hauwa’u tace “nan gidan yayata zanje dake nan  hayin d’an mani…”  Alhaji sadi yace “Toh nagane d’an mani, inba damuwa ki shiga se in kaiki kawai …” hauwa’u tace “Aah ka barshi kawai zan hau abun hawa kar in katse muku zancenku…” nabeelah ta amshe da “kawai ki hau a kaiki hauwa’u inde ba damuwa…” hauwa’u tace “ba damuwa wallahi…” Alhaji Sadi yace “To shikenan bari in kaikin,, minti biyu mu karasa mgnr mu…” hauwa’u tace “bakomai….” Ta d’an kara matsawa daga inda suke. Alhaji Sadi ya koma Cikin motar ya dakko wata yar leda me azabar kyau pink, ya bude  ledar kwalin waya ne a ciki , ya fito da kwalin wayar ya bude, nan iPhone 12prp ta bayyana, ya mikowa  nabeelah wayar hadi dacewa “Ga  wayar danase miki tin rannan bansamu an barni na shiga ba aka cemin sir Ahamad ne ya hana a bar kowa zuwa inda yake… nasa miki sim a ciki , kiyi using kafin ki koma gida seki cire sim dinki na dayar wayarki kisa a ciki, in kika shiga ciki seki fara da bude ICloud dinki first kafin ki fara dauko Apps…” nabeelah ta dago ta kalli wayar dayake miko mata, nan take ta girgiza Kai Alamar “Aah…” “meyasa? Ki temakeni ki amsa, sbda innazo se in dinga kiranki ko fitowa ne se kiyi muyi zancenmu in koma base na shiga ba, inaga ma nan da 4days zan koma daman sbda ke nake zaune a garin nan..” nabeelah ta kara cewa Aah ya barshi ita tanada waya. Nan Alhaji Sadi yashiga rokonta Allah Annabi ta Amsa, da kyar ta amsa Sam badan taso ba, ta amsa tashiga jero masa godiya hadi da sakawa dukiya albarka, Alhaji Sadi ya kureta da ido yaji dadin adduarhta garesa, aduniya ba a taba masa adduah data dinga masa ba, ko matarsa  da yake aure duk abinda ze bata bata taba masa irin wannan godiya da Adduarh ba, nan take Alhaji sadi ya tabbatar nabeelah tasamu karatun addini me zurfi. “Nine da godiya fatanade Allah ya nunamin ranar Aurenmu…” nabeelah tayi murmushi kawai, daman tini alhaji sadi ya fahimci yarinyar nada kunya me tsanani.  “Shikenan se munyi waya bari inje in kai kawarmu, zuwa anjima zan kiraki …” Cewar Alhaji sadi. Nabeelah tace Toh hadi da kara masa godiya har seda yace ta isa hakanan godiyar, kana nabeelah tayi shiru, ta Kira hauwa’u dake kallon komi dasukeyi jinsu  ne kawai batayi, ta nuna mata wayar da Alhaji yase mata nan hauwa’u ta masa godiya itama, Alhaji yace bakomai. Hauwa’u tashiga motar Alhaji Sadi gidan gaba, sadin yashiga dreva side, ya sauke glashinsa ya kure nabeelah da ido se murmushin SO da kauna yake sakar mata “ki kula da kanki,,,,” nabeelah ta daga masa Kai alamar toh, kana Alhaji ya juya motar yabar gurin idansa na kanta har seda ya kule ya dena ganinta kana ya rufe glass dinsa, nan ya farawa hauwa hirar irin San da yakewa nabeelah hauwa’u najinsa ne kawai, amma a ranta tasan San da  Alhajin sadi kema nabeelah ba komai bane ,akan San da Alhaji Aeezad ke mata a duniyar nan hauwa’u ta tabbatar nabeelah bazata taba samun me mata San hauka kmr yadda Aeezad ke mata.

Seda nabeelah tadena hango motar Alhaji  sadi kana ta koma cikin asibitin wayarta rike da ledar dake dauke da kwalin wayar. A harabar asibitin packing space nabeelah taga motar Zaks, tin tsayuwarta ba jimawa taga motar zaks din tashigo asibitin amma bata lura  da motar ta Zaks bace se yanzu dataga lambar motar domin kusan lamba daya suke using , lambobin mota daya suke using Aeezad  da Zaks. ba tare  da nabeelah tayi wani tunani ba, ta nufa ciki. Tana sako Kai ta gansa tsaye a falo, yayinda zaks ke tsaye kusa dashi yanata basa hkrin da nabeelah batasan ko hakurin meye ba, batasan tin shigowar Zaks daya ganta tsaye da Alhaji Sadi, yazo cikin raha ya sanar da Aeezad “naga mamanka me kayan Alayu tsaye jikin wata mota tana zance da wani Alhaji me tumbin kudi….” Ai nan Aeezad yaji kamar an tsikaresa ya tashi a gigice, daman yaga ta juma sosai, big hajiya dake kusa bataji me  Zaks ya sanar da Aeezad ba, kawai sede taga ya mike tsaye a gigice. “Meya faru me suna me daraja?” Big hajiya ta tambayi Aeezad wanda keta huci. “Bakomai big hajiya.,.” Kawai shine abinda Aeezad ya fadi besanma ya fadi ba sbda baya hayyacinsa ya fice a dakin gabaki daya kishi ya rufe masa ido da kyar yake tafiya, tinda ya fara ciwo be taka kafarsa ba se yau, ko ranar dasukaxo asibitin har kofar dakinsa mota ta kawosa ya fita taku kadan ya isa cikin dakinsa dake kasa downstairs. Hajiya se tambayarsa takeyi ina zeje amma Sam bejita ba ko ganin hnya beyi sosai ya kosa yaje wajen ya tabbatar da Abinda Zaks ya gaya masa. “Hajiya zamuje ne ya d’an zagaya…” Cewar Zaks. Big hajiya tace “Toh ze iya tafiyar kou? Kode inzo in rikesa ne? Naga har yanzu nabeelah bata dawo daga rakiyar hauwa’u ba balle ta rakasa ita ,,,” Zaks yace “Karki damu big hajiya ni bari in bishi,….” Big hajiya tace “To d’annan ka kulamin da jikana kagade hannun nasa ba wani warkewa yayi ba… ni bari in shiga wanka…” Zaks yace “To hajiya’’ kana ya fice  a dakin ya biyo Aeezad, nan bakin get  ya gansa ya zubowa nabeelah da  Alhaji Sadi dasuke tsaye ido , zuciyarsa ta cunkushe kmr zata tarwatse idanuwan nasa sukayi red, da badan nabeelah da Alhaji Sadi sun afka a kogin soyayya ba Tabbas dase sun hango Aeezad sbda basu da wata tazara sosai. “Kaga renin hankali kou ? Ashe tad’i zatazo yi, ta tsaya da wani shege se murmushi take masa, bari in karasa in kasheshi kowa ya huta….” Aeezad ya fadi a zafafe  sbda bacin rai da kyar muryarsa ke fita. Zaks ne ya rikosa da kyar yashiga basa hkri,  Ada yaso ya isa inda suke, Zaks yayi nadamar fada masa da yayi, tini Zaks ya fahimci Aeezad nasan nabeelah amma daya tambayesa yace masa kawai San uwa yake mata last zuwansa sukayi wannan maganar. Aiko zaks yaga hauka da kyar yasamu ya jawo aeezad zuwa cikin falon dakinsa, yashiga dannar masa zuciya yadda ya rikice wa Zaks din ba karamin tsoro ya
Bashi ba, Tabbas Zaks ya kuma tabbatarwa da bakaramin SO Aeezad kema nabeelah ba, San da duk wanda ya rabasu dole se ubangiji ya kamasa. Nan ya kara rikicewa Zaks da kyar Zaks ya dinga basa hkri har yasamu  ya tsaya a falon amma da dakinsa ze nufa ya dakko bindiga yaje ya kashe Alhaji sadi, ran maza ya baci nan take allurar sojojinsa ta motsa ya gigice ya zama kmr bashi ba, a haka nabeelah tashigo tasamesa tsaye ya zubo mata red eyes dinsa jikinsa se rawa yakeyi bata taba ganinsa a yanayin data gansa yanzu ba, dan haka nan take ta tsorata. “Daga gun dan gidan uban wa kike? Aeezad ya tambayeta cikin kunar zuciya muryarsa ta kuma disashewa sbda zallar bakin ciki da azababben kishinta da yakeyi. Yadda yayi mgnr yasa jikin nabeelah rawa, nan take taji wani irin tsoronsa ya rufeta ledar dake hannunta ta fadi, itama ta gigice sbda bata taba ganinsa a yanayin da yake ba yanzu, yadda ya mata tambayar ya tabbatar mata da kila yaganta ne da sadin, sbda ta kula da kishin dake kwance Cikin fuskarsa.  “Ni zakiwa iskanci da wulakanci da cin mutumci,  Ina tambayaki kinyi shiru munafuka!. nace daga gidan uban wa kke?”” Ya kara tambayarta Cikin tsawa Tabbas da muryarsa na fita dole se  big hajiya dake ciki taji. Zaks dake tsaye yace “pls sir ka sassauta dan Allah…” shi kansa Zaks din hankalinsa a tashe yake. Nabeelah  kam Tana tsaye jiki se rawa yakeyi. “Bazan sassauta ba ….!!” Aeezad ya fadi cikin matsifa yana kallon Zaks, Zaks be kuma mgna ba ganin bala’i na neman dawowa kansa.  “Ke bada ke nake ba?” Aeezad ya fadi yayin da yake nufo kan nabeelah gadan gadan tsoro ya kara kamata ganin yana tinkarora, tayi hanzarin cewa murya na rawa “daga…daga….daga,….rakiyar,,,,hauwa,,,,u….” “Hauwa’un ubanwa? Ni zakima karya? Kina wasa dani kou? Ni zakima karya dan wulakancin banza da hofi zaks kaji me  take cemin kou? Kaji Tana min renin hankali bayan na ganta tsaye da Tsinanen nan tanata masa murmushi kmr kanin ubanta, ashe ke mayyar maza ce bansa ba, ni zaki mayar dan iska, toh yau zan tabbatar miki  ni waye a duniyar nan …” yana mgnr ne bayan ya karaso daf da ita duk yabi ya rud’e ya rikice hankalin nabeelah kam in yafi dubu seda ya tashi . “Easy mana pls sir,,, kayi hkri…” Cewar Zaks daya fadi a tsorace dan shima tsoronsa yakeji sbda kar yadawo Kansa dan yanzu in ya rufe nabeelah da duka shi ba iya kwantaeta zeyi ba dukda hannunsa daya ne me lafiya. “Durun uwar hakuri zanyi,,, ni wannan yarinyar zata renawa hankali wlhi bazan hakura ba!” Aeeezad ya fadi yana kallon Zaks, nabeelah jiki se rawa yakeyi yayinda kalmar daya fadi ta yarinya ta tsaya mata a rai a zuciyarta tace “Lallai raininsa ya shahara wai yau itace Aeezad kecewa yarinya…” a zahiri de babu bakin mgna sbda tsoro. dukawa Aeezad yayi ya dauki ledar da nabeelah tashigo da ita ta wurgar a kasa, ya fito da waya da makudan kudi rafa daya na dollars , Sam nabeelah batasanma Alhaji Sadi yasa mata kudi a ciki ba Tasha waya ce kawai a ciki. “Ni zakima karya? Kince daga gun hauwa’u kk? Waya baki wannan wayar da kudinnan?” Nabeelah tayi shiru yayinda kmr muryarsa zata fasa mata dodon kunne sbda daf take dashi. “Bada ke nake mgna ba… ni zakiwa wulakanci,, wlhi wlhi senayi maganinki, wani dan Tsinanniyar ne ya kawo miki wayarnan da kudinnan!?” Ya karashe hadi da buga wayar da kasa  cikin zafin zuciyar dashi kansa besan yanadashi ba se yau, nan wayar ta tarwatse a kasan tiles ta fashe ta gaba ta baya, ya wurgar da ledar kudin dake hannunsa ya dago hannunsa me lafiya, ya watsawa nabeelah  wani irin mari me tsananin zafi ji kake tasssssssssss! Wani irin zafi ya ratsa fuskar nabeelah zuwa kaf jikinta nan take ta farajin kukan tsintsaye na mata shawagi a cikin brain dinta sbda azabar zafin dataji na marin, nan take ta dafe kuncinta wasu zafafan  hawaye suka wanke mata kunci, ga zafin Marin daya mata ga zafin wai yau itace karamin yaron data raina ya mareta, a haihuwar kaji tini zata haifesa .  Zaks dake gefe yaji tamkar a fuskarsa Aeezad yayi marin. “ dan Allah kayi hkri mana…” Zaks ya fadi hadi da karasowa inda Aeezad  da nabeelah ke tsaye.  Sam ma Aeezad bejisa ba. “Aikin banza aikin hofi,,,ni zakima haka, ni zaki ma wannan iskancin kinje gun namiji kina min karya  saboda reni,,,wannan yarinyar har ta isa ta renani wlhi baki isa ba kedin banza da hofi, Wulakancinki na banza, wlhi baki isa ba, yau zan maganinki, yau zaki gane waye ni , gabaki daya karyar iskanci kkyi…” Aeezad ya fadi a zafafe yayin dayakeji Sam be huce ba dukda Marin daya mata,.  A matukar wani zafin Aeezad ya fito hannunta da hannunsa me lafiya ya fisgota suka fice a falon zuwa farfajiyar Asibitin Zaks ya biyosu yana tambayar “Ina zakaje da ita?” Ina Sam Aeezad bebi ta kan zaks ba, nabeelah ta kasa katafus se janta yakeyi kikiki kmr tsohuwar mota, yayinda har yanzu  hannunta ke dafe da kuncinta.  Tinda Aeezad yajata basu tsaya ako ina ba se a bakin motar zaks, tinda zaks yaga ya tinkari motarsa tini ya bude motar kafin ya kara sa, Aeezad ya bude gidan baya ya wurga nabeelah ciki, ya bude gidan  gaba fannin me zaman banza ya shiga ya kulle motar da karfi Kai kace motar ce ta masa lefin. Ba tare da zaks yajira Karin bayani ba domin shima a tsorace  yake  da Aeezad  duk ya chanza kamanni, cikin hanzari  kawai Zaks  yashiga dreva side  yayi reverse ya fice da motar a asibitin ya jefata titin yamma, ba tare dayasan ina zasuje ba , kuma yana tsoron tambaya, nabeelah se kuka takeyi me tsuma zuciya, shi kan gogan se girgiza kawai yakeyi shi kadai ya kumbura yayi suntum a wannan lokacin babu abinda baze iya Aikatawa ba.

Saadatubintuabdullahi 💖

Ingantattun magunguna ina kuke manyan mata masu fada aji ku *marmatso kusa-kusa 😄🤤 kuzo ku gyara gindinku mazajenku su shiga suji dadih su Dinka ihu suna makalkaleku a gado🤤 kayan dadih se mata masu daraja💃🏼*

Akwai gumbar madara
Akwai gumbar ridi
Akwai gumbar zuma
Akwai gumbar bata gaban matan duniya
Akwai gumbar farar saka
Akwai gumbar rubutu
Akwai gumbar cikakkiyar mace
Akwai gumbar dake ciko da farjin mace ba ruwanki da ciccibi
Akwai gumbar goron tulah😂hajiya ba a magana in beyi ihu ba yana cikin gindinki kimin magana in biyaki kudinki 💃🏼
Akwai gumbar nonon rakumi
Akwai gumbar kin fita zakka

Akwai gumba iri daban daban shaaaa yanzu magani yanzu dakinsha dakin jike sharkar tana karawa mace dadin farji sede kiji ziiirrrrr gabanki na motsin ddh oga na kara motso mikishi da Abun dadinsa 🤤 akwai Ingantattun garirrikan magani na niimah, akwai  maganin maza, akwai sahihin maganin sanyi dana basir, manyan mata ku kula da jikinku.

Chart me up hajjaju 08101626484

💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 19💖 *this book is only 1k 08101626484*

Tafiyar mintuna ashirin sukayi yayinda Aeezad bece da Zaks ga inda zasuje ba,shi kuma Zaks tsoro ya hanasa tambaya se sharara gudu yakeyi kawai a kan shantalelen ti-tin daze kaika kawo zuwa mando, har zuwa yanzu se kuka me sauti aunty nabeelah keyi, har yanzu dafe take da kuncinta ba karamin jin zafin marin tayi ba, a rayuwarta ba a taba touching jikinta taji zafinnnan dataji ba yanzu, hajiya Rafi’ah Tasha marinta yafi a kirga Kuma tanajin zafin sosai, Amma a duniyarta kaf ba a taba mata Marin da aka mata me zafi da rad’ad’i irin wanda Aeezad ya mata yau ba, tun daga saman fatar fuskarta takejin zafin marin har zuwa Cikin lungu da sakon zuciyarta, tunani-tunani kawai takeyi ina kuma ze kaita?. “Kagani kou? Takiyin shiru Kawai so takeyi in haukace, ga zafin abinda tamin ga zafin kukanta dake taba zuciyata…” Aeezad ya fadi bayan ya juya ya kalli Aunty nabeelah data hada Kai da guiwa se faman zuba kuka takeyi kmr karamar yarinya, bayan Aeezad ya kalleta kana ya dawo da dubansa kan Zaks din.  “Kiyi hakuri Aunty nabeelah Dan Allah……” Cewar Zaks da bashi da  yadda zeyi shida kansa yasan Aunty nabeelah ta maru iya maruwa, Amma yasan dole se Aeezad yayi nadamar marin dayayi mata gashi tin yanzu ma ya fara ganin alamar nadama a kan fuskar Aeezad din. “Gidan uban wa zaka kaini ne waikai ? Wa-wa kawai dakai se lulaka gudu kakeyi Dani a kan ti-ti kmr Wani Dan iska!’ ko an gaya maka ni Dan iska ne… sakarai kawai!”  aeezad ya fadi  Yana kallon Zaks daketa driving cikin zallar matsifa da bala’i Aeezad yayi mgnar.  “Baka gayamin ina zamuje ba ai…” Zaks yayi mgnr cikin sanyi sbda ganin Aeezad na neman sauke masa bala’i daman aeezad matsifaffe ne ina maga yau da aka tabosa.  “Baka da bakin dazaka tambayeni ina zaka kaimu Kai? Wa-wa kawai, ni zakama iskanci kaima, ko dankaga motarka nashiga aikin banza in bazaka kaini inda nakeso naje ba ka sauke mu nida ita se in goyata muje a kafa,!” aeezad ya fadi a zafafe kaf matsifarsa tadawo kan Zaks, Se tada jijiyoyin wuya yakeyi, gabaki daya baya hayyacinsa, duk kukan nabeelah ne ya kid’imasa ko ince yake kan kid’imasa shine yaketa bala’innan dabesan na meye ba. Zaks de shiru yayi ya masa uzuri domin ya kula bayin kansa bane duk baya hayyacinsa, Dan hk Sam Zaks bece komi ba yayi kwana ya dawo baya ya kalli Aeezad din daketa huci kmr zecinye kansa da matsifa. “Na juyu ina zamuje?” Zaks ya tambayesa cikin sanyi danshi ba mutum bane me fada ba kasafaima yake fushi ba. Aeezad ya masa banza kmr bejishi ba se kallon hanya yakeyi Yana cigaba da girgiza kafa kmr sarki a fadarsa, shi kadai yasan me yakeji a zuciyarsa,. “”Mu tsaya a Nan…”  Aeezad ya fadi cikin zallar isa da mulki Hadi da kasaita ciki ciki ma yy mgnr kkr bayason Yi. Zaks ya kalli inda yace su tsaya yaga babban masallacin sultan bello ne. Cikin hanzari yayi packing a zuciyarsa Se tunani yakeyi meya kawosu masallaci, shifa yasha hotel ma aeezad din zece akaisu yasha a can zasu goge rainin. Zaks de mamaki ya cikasa Amma babu bakin tambaya sede yabi aeezad din da ido. Jin sun tsaya yasa aunty nabeelah dagowa ta kalli inda suka tsaya bakin masallaci Nan  tashiga tunanin mezasuyi a Nan,, itafa tinda yasata  a mota ta sadakar tasha Wani guri kebantacce ze kaita ya keta mata haddi sbda tasan shine abinda ya tsokare masa ido, tariga ta sadakar shiyasa taketa kukanta me dalilin a zuciyarta se Addu’ah takeyi Allah ya tseratar da ita daga sharrin Aeezad din. “Yanzu abinda yarinyar Nan tayi min ta kyauta Zaks?” Aeezad ya fadi Hadi da juyowa ya kalli Zaks da yayi packing motar ya tsaya Yana jiran cewar Gogan, Se Kuma yaji Yana wannaN maganar, Zaks ya amshe da “Inafa ta kyauta , ai kwata-kwata Mommynmu bata kyauta ba , sam-sam bata duba a wannan lamarinba…” Zaks ya fadi shi Lamarinma ya fara basa dariya. “kagani kou? Wai ace ni ina kwance gadon asibiti ita tana waje tana tad’i da namiji saboda ita ga macen ayu, mayyar maza,,, bafa sau daya ta fara ba, tayi first time na mata warning na dannewa raina, Amma seda ta kara  yanzu ma, tayi fa yafi a kirga Ashe shi mutumin sbda ita yake zuwa ma asibitin tin Muna kano, Dan wulakanci yarinyar Nan ta cuceni wlhi Zaks Amma yau zan maganinta! Zanga gidan ubanwa zata kuma kula wani d’ana miji…” yadda yake mgnr kadai ya isa ya tabbatar maka da zuciyarsa na cike da bakin ciki da bacin Rai, aunty nabeelah dake baya tana jinsa , Abu Daya yafi Mata ciwo yadda yaketa cemata yarinya, abin na bata mamaki wai d’anda ta raina ne yake cemata yarinya, Gashi ya dawo yace mata mayyar maza. “Lallai lalacewata takai lalacewa…” Nabeelah ta fadi a ranta a zahiri kuwa wasu zafafan hawaye be suka wanke mata kunci sautin kukanma tini tadena sbda takaici ya hana kukan nata fidda sauti, ji takeyi kmr ta bude kofar ta fita Amma tana tsoron kar ya biyota ya sake marinta, Mari Daya kawai ya zuba mata Amma tini yasa tsoronsa a zuciyarta, a duniya nabeelah ta tsani ka taba mata lafiyar jiki, sannan tanada tsoro sosai duk tsoro ya kamata na Aeezad ko a mafarki akace mata Aeezad ze wanketa da mari zata misalta, gabaki daya jinta take kmr a mafarki har yanzu.  “Kayi hakuri,dole se hakuri…” Cewar Zaks da yaketa kallon Aeezad wanda bayan ya gama zayyanowa Zaks maganganun ya koma yayi Shiru ya jingina bayansa da bayan kujerar yaci gaba da girgiza kawai shi kadai Kai kace girgizashi akeyi, Sbda tsabar jijjigar da yakeyi har Wani jijjiga ita kanta motar takeyi, ba a taba Bata masa Rai kmr yadda ta bata masa yau ba, tinda uwarsa ta haifesa be taba shiga bakin cikin Daya shiga yau ba kuma duk a kanta, shifa Sam ba haushinta yaji ba Kawai de ta bata masa raine,Amma yanzu haka Yana cikin nadamar marin da yayi mata, tinda yayi marinma yayi nadamar yinsa, Kawai de tinda yariga yayi ne ba yadda zeyi, Amma a zuciyarsa yayi nadama yafi a kirga.  Seda suka kwashi  10mnt a Nan Tsaye kana Aeezad ya bude murfin mota ya fito cikin hanzari Zaks ya fito gudun kada yaki fitowa yayi lefi,. Bude gidan bayan Aeezad yayi yayinda Nabeelah ke zaune se faman kwallah takeyi ta dukar da Kai, kallo Daya ya mata yaji Wani irin tsumin tausayinta me zafi  ya zuba a zuciyarsa, Nan take ya kuma nadamar marin da yayi mata, Amma sede yaga dukta nutsu da hakanan ne banza bazata taba yadda ya taho da ita suyi tafiyarnan a mota ba, da banza ne tini zata masa rashin mutumci kilama seta kuma marinsa. “Fito muje!” ya fadi cikin bada umarni, ta masa banza kmr bata jisa ba. “Ke bada ke nake mgna ba, ki  fito nace  mayyar maza, yau zan maganinki wlhi….” Aeezad ya fadi cikin tsawa Hadi da bacin Rai ji yakeyi kmr Yanzu yake ganinta da Alhaji sadi tsaye, Daya kalleta seyaji bacin ransa ya karu, ita Kam Kalmar dayace mata ta mayyar maza ba karamin bata mata Rai tayi ba, lefuffukansa   gareta sunada yawa, Still ta masa banza taki fitowa kmr ma batasan da halittarsa ba.”wlhi in baki fito ba zan fiddoki da hannayena…” Cewar Aeezad, dayayi mgnr Yana kokarin rikota ta  kwace jikinta Hadi da matsawa can cikin motar. Zaks dake tsaye Yana kallonsu da saurarensu yace “Aunty Kiyi hkri ki fito pls…”  Nanma banza nabeelah ta musu, ran Aeezad ya kara baci daman yanada cikinta,ya shiga kokarin shiga ciki, ganin hakan yasata saurin fitowa gudun kar ya Kara mata Wani Marin har yanzu zafin na farko be saketaba.  jawo hannunta  yayi direct zuwa cikin masallacin. Ta kwace hannunya ya kuma kamowa ya rike gam, ta kallesa ta kasa cewa komi ya riga ya dasa mata tsoronsa a ruhinta , gani takeyi kmr in tai magana wani Marin ze kuma watsa mata. , zaks de na biye dasu, suka isa cikin farfajiyar masallacin Aeezad ya kalli agogon hannunsa yaga bakwai ta wuce gaf ake da sallah isha’i, ga cikin masallacin cike yake da mutane se wa’azi akeyi Ya kalli Zaks ba tare dayace komi ba ya saki hannunta ya nufa Cikin masallacin, nabeelah da Zaks suka bisa da ido, tunani nabeelah tashigayi meya kawosu masallaci, ba ita ba har Zaks idanuwa ya bishi dashi yayinda zuciyarsa ta tsunduma tunanin me sukazoyi masallaci kuma da Aunty nabeelah. Bayan Aeezad ya isa ga limamin ya karasa ya gaidasa kana ya masa maganganu kasa-kasa ba wanda yaji, sede limamin ya dauki  uzuri wani ya hau yaci gaba da wa’azin,. Limamin wanda ke sanye da manyan Kaya na Alfarma babban mutum ne sosai, suka karaso inda nabeelah da Zaks suke tsaye,. Zaks ya bude baki ze gaida malamin Aeezad yayi hanzarin nuna nabeelah yana cewa “Yawwa malam gatanan, ka ganta nan muna kaunar juna kmr zamu kashe kanmu,  iyayenmu sun hanamu Auren juna , sau bakwai ina mata ciki,…”  Malam liman yace “Subhanallahi!” nabeelah ta zaro idanuwa waje a razane , ta kure Aeezad da ido, Jin irin bata mata sunan da yayi, nan ta daskare ta kasa mgna sbda mamaki, kallonsa takeyi kmr ba Aeezad dinta ba me hankali, se yanzu ta kara tabbatar da Aeezad dinnan bashi da hankali.  Ba nabeelah ba hatta  zaks seda ya zaro ido yabi Aeezad da kallo yana me  mamakinsa, shi kansa Zaks ya fara tunanin soyayyar da Aeezad kema nabeelah ya fara  taba masa hankali, rike baki Zaks yayi yana kallon Aeezad dayaci gaba da magana. “Zina zunubi ne me girma, shiyasa yanzu tayi istibra’i , Nima na tubarwa ubangiji Gashi iyayenmu sunki bari muyi Aure har yanzu, ni kuma in ban aure taba bazan iya hakura da ita ba, na riga nasaba da ita, bata da Aibu nima kuma banda Aibu gata nan de ka ganta malam liman duk muna kaunar juna nida ita, dan Allah ka taimakemu ka daura mana Aure yanzu yanzu nida ita in an fito sallar isha’i banso yau mu kwana tare ba tare da Aurenta a kaina ba, sbda dakinku daya gidanmu daya  , gado daya muke kwana, kwara a mana Auren dan kar in afka mata yau hannun agogo yadawo sabo….” Aeezad ke mgnr ba kunya ba tsoron  karyar da yake shimfid’awa yasan hakan ne zesa a muasa Aure da fitilarsa cikin sauki, ba tare da dogon bincike ba.

Yazata kaya ne?

💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 20💖 *this book is only 1k 08101626484*

Alhaji malam alaramma liman yayi gyaran murya hadi da tsurawa Aeezad ido shi tun tuni yaketa masa kallon sani amma ya rasa Ina yasanshi, kawai de yasan me fuskarnan ba boyayye bane. “A gaskiya zunubin da kuka aikata  be kyautuba kwata-kwata a musulunci, Auren daza kuyi tabbas shine mafi  Alkhairi, kayi tunani sosai, insha Allahu ubangiji ze yafe muku kura-kuran dasuka gabata,… yanzu ina yara bakwan da kuka haifa?” Cewar malam liman.  Aeezad daketa rarraba ido yana sauraren  me  malam liman kecewa se kallon nabeelah yakeyi, wadda itama shidin taketa kallo ta kasa ko motsin kirki sbda mamakinsa da gungumemen sharrin dayayi mata yanzu-yanzu. “Malam ai ciki na dinga dirka mata bata yadda ta haifesu ba, ita keta zubar min da cikina, ni inda so samu nane ai ta haifamin abina,  kaga malam da ace haihuwar minsu tayi ai da yanzu sunfi yara bakwanma, shiyasa kawai kwara a mana Auren, Niko  nawa ne zan biya sadakinta…” Malam liman ya zubawa Aeezad ido ya fahimci yaron bashi da kunya ze iya aikata duk abinda yake fadi shiyasa maslahar kawai a musu auren.  “To shikenan insha Allahu ba damuwa in aka idar da sallar isha’i se a daura auren,…da aci gaba da bad’ala ai kwara ayi Auren …”  Cewar malam liman. “Akwai kura…” Zaks ya fadi a zuciyarsa se juyawa yake ya kalli aunty nabeelah ya dawo ya kalli Aeezad be tabbatar Aeezad ya wuce tunaninsa ba se yau, shide a iya saninsa yasan ba haka Aeezad yake ba kawai sone ya rikita masa tunaninsa gabaki daya ya fice hayyacinsa.  Har zuwa yanzu nabeelah ta kasa ko motsin kirki kmr an mata asiri ganin lamarin take kmr wasan kwaikwayo. “Yawwah malam liman nagode ,,nine waliyin Amarya, wancan kuma shine waliyyina…” Aeezad ya karashe da nuna Zaks dake tsaye kmr wa-wa baki sake. Malam liman ya kalli Zaks yace “To madallah ba damuwa…Yasunan ka ya sunan ita Amarya?” “Sunana Ahamad sunusi, ita kuma amaryata sunanta Nabeelah Ahamad, nine ubanta kuma nine mijinta…” Cewar Aeezad uban rashin kunya. Malam liman ya jinjina Kai kawai, ya fuskanci yarannan beda kunya ze iya aikata  fin abinda yake fad’a, nabeelah kam ba baki se ido kawai take bin Aeezad dashi, zuwa yanzu wasa ma ta maida abun. “Kazo da  sadaki kou?” Malam liman ya tambayi Aeezad. “Eh malam a kan wannan aiko banzo dashiba naje na nemo su duk inda suke koda banda su kudin…,trnsper zan mata yanzu, 2m zan biya sadakin sbda koda na fara kwanciyar jima’i da ita ni na fara amfani da ita, virgin ce…”Cewar Aeezad dayake Jin zuciyarsa fal farin ciki yau burinsa ze cika duk yabi ya kuma rikicewa, se sakin zance yakeyi kmr an tambayesa. Malam liman yau ya gamu da fetsararre se girgiza Kai kawai yakeyi yace “2m yayi yawa ai albarkar Aure akeso ba Yawan sadaki ba, dubu Dari biyu ma yayi Allah yasawa auren Albarka…” Aeezad ya amshe da Amin, Zaks ma dole ya amshe da Amin yana cigaba da kallon karfin Hali barawo da sallahma. Daga haka malam liman ya nufa masallacin domin sallar isha’i ta gabato. Aeezad ya kalli Zaks yace “Bani car key in maidata mota sena dawo nayi alwala mu nufa masallacin…” ba musu Zaks ya mika masa car key din, shi ya nufa inda aka tanada dan Alwala a zuciyarsa yanata jinjina abun, shi kansa Zaks ganin lamarin yakeyi kmr wasa ne ba gaske ba, haka nabeelah ta dauka a zatonta duk wasa Aeezad keyi da hnklinta,. Hannunta yaja suka fice zuwa inda car din take ya bude mata gidan baya da hannunsa me lafiya se binsa  take da ido ta kasa katafus kawai se yadda yayi da ita ynzu kmr ya mata asiri haka ta koma masa,. Ya isa dreva side ya kunna motar hadi da kunna mata AC, ya kallata ya kashe mata ido daya kana ya fice daga motar ya nufa Cikin masallacin, yana fita ta jingina bayanta da bayan kujerar gabaki daya ta rasa meke mata dadih,. “ mafarki nakeyi …” ta fadi a bayyane, yayinda tayi saurin tsungulin kanta, tayi firgigit sbda zafin tsungulin dataji kawai ya tabbatar mata da idonta biyu bawai mafarki takeyi ba. “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un!” Ta fadi a bayyane yayinda takejin duniyarma na mata kmr ba duniyar data Saba Jin kanta a ciki ba, ta kalli kan ti-ti ta glass din motar taga motoci  nata zirya a kan titin kallon titin takeyi amma tunaninta na can wani guri daban, har yanzu Tana gaddamar anya itace Nabeelah yar garin Agadex, Tana cikin tunanin ne taji an idar da sallarh tuni har an fara rad’a daurin Aure, kwatsam taji an kira sunanta dana Aeezad an rad’a aure a kan sadaki nera dubu Dari biyu.  A fari tayi shiru har aka gama daurin Auren duk tanaji, ta Rasa ma yazatayi da rayuwarta, Se yanzu ta tabbatar ba mafarki takeyi ba kawai ta fashe da wani irin jahilin kuka, ta rasa ma Ina zatasa rayuwarta taji dadih se tsungulin kanta takeyi sbda ta tabbatar ba bacci takeyi ba,, Tana cikin kukan ne Aeezad da Zaks suka dawo cikin motar se murmushi Aeezad keyi burinsa na duniya ya cika, ji yakeyi shi ko yanzu ma ya mutu ya bar duniyar nan ya huta, farin ciki ya cika masa zuciya fal, kafin ya fito daga masallacin seda ya amshi account din masallacin ya bawa Zaks ya musu transfer din 2M, sannan ya bada 2M yace a raba sadaka, already Aeezad nada Account din Aunty nabeelah a kansa, dan haka nan take yasa mata 200k dinta sadakinta, daman akwai kudinsa a gurin Zaks din da suke wani business danshi Aeezad bada iya kudin Aikin SOJA ya dokara ba dan kasuwa neshi sosai. Juyawa Aeezad yayi yana kallonta yayinda takeya faman riskar kuka kmr ranta ze fita. Zaks ya sauke ajiyar zuciya yayinda Aunty nabeelah ke bashi tausayi, harga Allah aurennan da Aeezad yayi da ita na dole be mata Adalci ba sede Sam bashi da daman fad’a.  Ya tada motar suka nufa hanyar dazata maidasu asibitin.  “Amaryata ki dena kuka, ni koda kikaga na Aureki yanzu kin zama halal dina, bawai tasaki zanyi na hau zungura miki bura ba, aah ni danta Nima ki rike gindinki in rike nawa doguwar, dannasan sbda kar ince zanci gindinki tinda munyi aure yasa kike kukannan, sbda kawai Ammin kaciya gabanki, kiyi hkri mommy, ni ba mayen gindi bane wlhi sa ranki a inuwa!….” Aeezad ya fadi cikin jin dadih, shi yanzu duk bakin cikin data loda masa ya kau, daya kallesa se yaji wani dadih ya rufesa me tattare da niimah se murmushi kawai yakeyi,. Jin abinda yace yasata kara tabbatar dacewa ya auretanfa da gaske ta kara fashewa da wani kukan kmr zata haukace ta bude baki cikin kuka ta fara mgna “Wlhi aurennan be dauru ba tinda Kai ba uwata bane kuma ba ubana bane, wlhi bana sanka Banasan me sanka! Aurennan be halatta ba! Gobe zan bar maka kasarku na koma kasarmu bazaka kara ganina ba a rayuwarka a duniyarka ba, wlhi na tsaneka bansanka!!” Aeezad yayi murmushin mugunta ya d’aga kafad’a  yace “Duk inda zakije kije Allah tsare, amma ki sani da aurena a kanki, kuma wlhi duk inda kkje, inde a duniya yake sena biki na ciki, duk whlr nan da kk bani a cikin gindinki zan fanshe, danke kk reneni ai bake kk haifanba, dan hk kwara ma ki bari sena Ciki ko sau ashirin ne a rana daya ma se in Miki ci ashirin Inyaso se kiyi tafiyarki Allah tsare hanya, zansa a kaiki a fly…” kalamansa suka kawo mata zuciyarta wuya nan da nan ta harzuqaa ta jawoshi daga gaban motar da yake , ta fara yakushin fuskarsa Tana kuka tana fadin “yau ni kakema  wannan rainin Aeezad , nifa na raineka…wlhi nayi nadamar saninka a rayuwata, dana sani da ban raineka ba, wlhi na tsaneka na tsaneka me  sanka ma wlhi ban sanshi,,,,” yadda take maganganun ya isa ya tabbatar maka bata hayyacinta tashin hankali ne fal kalamanta hadi da damuwa se yakushinsa takeyi a fuska tana jawoshi Tana daga baya shi yana gidan gaba, dataga kmr bejin yakushin ta fara hada masa da cizo, tako ina cizo kawai take Kai masa ta fuska, ba inda bata kafa masa hakori ba, ga kuka tanayi kmr zata shid’e Tana kukan still Tana masa kalamai marasa dadih, suna taba masa zuciya amma Sam be damu da komi zakace tace ba, bayajin  zafin duk abubuwan da take masa tako ina ta kakkafa masa hakori a fuska da kafadarsa duka se Kara kai masa duka takeyi da yakushi.  Ganin abun yayi yawa yasa Zaks bude baki yace “Mommynmu kiyi hkri pls, komi yayi zafi maganinsa Allah, kuma komi mukaddari ne, in ubangiji ya jefo maka kaddara ka amsheta hannu biyu insha Allahu haka ne yafi alheri…” Zaks ya fadi cikin sanyi duk yayi sanyi shima harga Allah began lefin mommy nabeelah ba ga duk abinda zata ma Aeezad sbda yaci da hakkinta kwata-kwata Aeezad be kyauta ba dande kawai Zaks be isar ya fadi bane, be tabajin anyi irin wannan Auren ba se yau a kan Aeezad da Mommy nabeelah ba adalci a lamarin, gabaki daya nabeelah yake tausaya wa a fari de tausan Aeezad yanzu, amma yanzu ya bar tausansa sbda yayi zalinci me tsanani.Sam nabeelah bataji hakurin da Zaks ke bata ba, idanuwa da kunnuwanta sun rufe bataji bata gani se dukansa da cizo take karayi, duk ta fita hayyacinta shina tasashi ya fita hayyacinsa a zahiri amma a bad’ini zuciyarsa fara sol. “Kiyi hkri pls mommynmu karki masa lahani…” Cewar Zaks. Aeezad ya Amshi da “kyaleta tayi iya yinta ta gaji tadena, nide ai na riga na aureta ko kasheni zatayi ta kasheni dole de nasan zatamin takaba ai…” kalmar daya fadi ta karshe ta kara bata mata rai nan ta kara rikicewa da wani kukan ta tabbatar ba abinda zata masa ta huce, kawai ta  kyaleshi  sbda tayi tayi ta gaji kuma taga alamar ma shi ko a jikinsa, ta kife tadinga kuka kmr ranta ze fita har suka isa asibitin Zaks yayi packing  Aeezad da Kansa ya fara ciwo sbda kukan da takeyi, shi a duniya kwara kowa yayi kuka da Aunty nabeelah tayi kuka, ya kalli Zaks yace “Fita kawai ni bari mu gana nida ita, mu Sada zumunci, insga   so takeyi in hauta kmr yadda ake hawan mota, in mata sukuwa, inaga a motarka zamuyi amarcin, yau da rabon in fad’a  mata duri, in zungura mararta data jima Tana adanawa,,,daman wlhi ni ina missing gindi , insha Allahu yau sena ci gindin mommy ,,…” Jin manyan kalamai na fitowa daga bakin Aeezad yasa zaks ficewa  daga motar kawai ya tsaya ta gefe ya zubawa motar ido kawai jira yakeyi yaga motar ta fara rangaji, domin ynzu Aeezad ya fara basa tsoro yasan kmr wasa ze iya aikata abinda yace, yaci yar mutane a car, tini Zaks ya fara  tausayin Aunty nabeelah, yasan Aeezad  ba karamin mutum bane, ko me tsohon gindi Esther yata kare dashi ina maga me sabon gindi.

 

Kuyi manage wlhi am busy over,…Allah sa mu gama lafiya my readers ina kaunarku fin san da Aeezad kema Mommy nabeelah 😂

 

Saadatubintuabdullahi 🫀

💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 21 And 22💖 *this book is only 1k 08101626484*

Bayan Zaks ya fita Aeezad ya kara sanyin AC din motar, ya juya ya zubo  mata ido ta bayan motar yayinda take kife se kuka takeyi kamar wata babyn da uwarta ta hanata nono, tsaf taji me yace har fitar zaks taji a motar amma tasan be isa ya mata komi ba duk kurin baki ne, ko Aurenta dayace yayi ita wlhi bata yadda ba,. murmushin gefen kumatu Aeezad yayi , shifa wlhi be ganin girmanta, ganinta yakeyi kamar wata baby yar 5yrs wadda ze dinga juyata da sweet yadda yakeso. Ya tsurawa hips dinta idanuwa, “Mommy daga ganin bayanki dayake cikennan zakiyi ruwa tako ina, zansha iyooo inna shiga mararki…” ya karashe hadi da tand’ar baki shifa yau sharr, jinsa yakeyi kmr bashine bashi da lafiya ba, sharr ko zafin hannunma yadena ji, komi garau kawai zarrr  dadih, Kai kace gindi yaci. Hannu ya kai ze shafar mata duwaiwuka tayi hanzarin bige masa hannu hadi da kara fashewa da kuka tana fadin “Dan iska kawai mazinaci, in kai Bakasan mutumcin kanka ba ni nasan nawa, dan iska kawai mayen iskankanci, ka saba da zinace zinacenka, ni nafi karfinka, bansanka, mayaudari me Auren yaudara, dan iska!,” sune kalaman da take fadi Tana kuka. Murmushi Aeezad ya karayi shifa ya riga yasan ya gama da kaf rayuwarta tinda ya Aureta kome zata masa ko zafi beji, shifa ko wuta zeta debo ta babbakasa dashi bazeji komi ba ko a jikinsa. “Wallahi na Riga na Aureki yarinya, kuma kidena haramtamin aure na a kanki, na riga na daura miki igiya uku rak a wuyanki, kaf wannan kayan Alaytun na jikinki ya zama nawa, gasunan tinjim-tinjim, komi enough, zansha nonuwa in koshi…” bakin cikinsa ya kuma tokare nabeelah, bata da yadda zatayi kawai se kuka, ko kashesa zatayi bazata huce ba, itade a ranta wlhi bata yadda da Auren yaudarar dayace yayi da ita ba, yanzu yanzu se Allah, awannin dasuka shude Tana cikin farin ciki amma yanzu ji takeyi dukta tsani kanta, abu kmr a mafarki, se tunano yadda suke tsaye gaban liman kawai takeyi, gabaki daya ta kasa magana ta kasa katafus Tabbas asiri Aeezad ya mata, da bata karyatasa a gaban liman din ba, siddabarun asiri yasa aka mata ya kaita ya aureta wannan Aure na yaudara domin be dauruba tinda shi Aeezad din ba ubanta bane.  “Wlhi bana sanka ni Alhaji Sadi nakeso, insha Allahu jikina nashi ne…” ta fadi  cikin zallar bakin cikinsa da takaicinsa, duk tabi ta kara tsanarsa. Kalamanta sun matukar masa zafi a rai, amma ya danne danshi ya riga ya gama da ita, kome zatace tace is her time. “Se inga ta gidan ubanwa da uwar wa jikinsa ze zama naki,, karya kkeyi Nima kina sona tinda kinajin duk abinda na gayawa liman amma baki karyatani ba makaryaciya wayasanma irin sha’awata da sona da kkeyi a ranki, kila ma yanzu durinki ya jike,,,,” Aeezad ya fadi yana kureta da ido, Ubangiji ne kawai yasan meyaji a kalamanta datayi nacewa tanason Alhaji Sadi, kuma shine mallakin jikinta, Dabe danne zuciyarsa ba Allah kadai yasan meze mata. Dagowa nabeelah tayi ta ballara masa harara , har cikin ransa yaji hararar data masa, se yaji wani sanyi ya luntsuna a birnin zuciyarsa , a memakon yaji haushi seyaji dadih ya ratsashi over. “Wallahi ina sanki Mommy! Ki bani hadin Kai muyi wani sha’ani me dadih , in saki a daki in hau mararki, in tura miki zakari na, innasa miki burana zakiji wani Mugun dadih, wlhi gabana dadih ne dashi, bakiji kaciyata ba, ta zanu iya zanuwa in kika ganta ma kina iya kawowa ba tare da kin ankare ba,,,,” ya kara Kai hannu ze shafar mata duwaiwuka ta mike zumbur cikin bakin cikinsa da haushinsa tace “dan iska kawai!” Tana fadar hakan ta fice daga motar still Tana kuka, zaks dake tsaye yaga ta fito kallo daya ya mata ya tabbatar ba a ci ba sbda yadda take taku da karfi ya tabbatar da anci bazata iya motsawa daga cikin motar ba.  Ganin Tana kuka kuma zata nufa dakin, cikin hanzari Zaks ya karasa  gareta ya fara bata  Hkri cikin dadin lafazi  “Aunty kiyi hkri Karki shiga kina kuka big hajiya tagani asiri ya tonu, kinga in asiri ya tonu matsalar zatafi shafarki mommynmu shide Aeezad kam nashi kadan ne, bama zeji komi ba sbda duk ya zama wani Kala, shi wannan baya hayyacinsa, bama a maganarsa…” nabeelah ta dakata da kukanta hadi da juyawa ta zubowa Zaks ido hawaye ya wanke mata fuska tace “Kana ganin rainin da Aeezad kemin kou Zakariyya? Ya mance ni na renesa gabaki daya ya rainani, yanzu waini  zema  wannan cin  mutumcin, sbda ina aiki gidansu …” ta karashe hadi da kara fashewa da kuka. Nan tausanta ya kara ninkuwa a zuciyar zaks ba karamin tausanta yaji ba “kiyi hkri mommy,, harga Allah be miki Adalci ba, dande ba halin in fadi ne,,,kiyi control kar big hajiya ta gane wani abu,,,,” daurewa tayi ta goge hawayenta dake zirya kan kuncinta amma Sam hawayen sunki Dena zubowa,. “Kiyi hkri mommy…” Cewar Zaks, bude baki tayi zatayi mgna ta kasa sbda wani sabon kukan daya Balle mata ta kulle bakinta,  bakin ciki mara yankewa na cinta inside,. Zaks ya shiga  bata hkri cikin tattausar lafazi, a hankali ta fara Jin sauki a zuciyarta, hawayenta suka rage Yawan zirya.  Bayan fitarta motar Aeezad ya jingina bayansa da kujerar motar se murmushi yakeyi, jinsa yake ba abinda ke damunsa yau, kmr an masa bushara da Aljanna, se murmushi kawai ya saki kmr Wawa, yana  kallonta ta glass Zaks ya tareta, Tana kuka , koda beji me Zaks kece mata ba yazan hakuri yake bata, dan haka yayi luf yaki fitowa se kallonta yake  daga kasa zuwa sama yana murmushi, a zuciyarsa yace “kayannan fa yanzu duk nawa ne, kayan Alatu na jikin mommyna Alaji!!….” Ya fadi yana kara lumshe ido, se hadiye yawu yakeyi, “kayan Alatu, iya kayan alatu…” ya kara fadi hadi da fitowa daga motar se murmushi yakeyi, ko sadda ya auri na’eema  yacita beyi kwatan farin cikin  dayake ciki a halin yanzu ba,, amma yau beci ba besa ranma za a basa yacin amma farin cikinsa baze misaltuba , shifa ko be hauta ba AlhamduLillah aide ya aureta ko. Karasowa yayi inda suke tsaye Zaks nata bata hkri cikin girmamawa, tini tadena hawayen da takeyi, ta koma kukan zuci, Tana ganinsa ta nufa ciki , ta tsanesa yanzu , bata taba tsanar wata halitta ba kmr Aeezad din, ko san ganinsa batayi, shi kam ko a jikinsa murmushi,.“Hakuri kake bata kou?” Aeezad ya tambayi Zaks yana murmushi. Zaks yace “eh, wlhi Tana ta kuka kmr ranta ze fita, ka dauki hakkinta wlhi Aboki…” Zaks yayi kasadar fada ma Aeezad din haka, murmushi Aeezad yayi hadi da kallon Zaks din yace “Nima ta jima Tana daukar hakkina Ai, kwara ita iya kuka tayi, ni inna rasata rayuwata zan rasa wallahi Aboki…” Zaks ya  kallesa Cikin mamakin kalmarsa ta karshe, yasan Abokinsa baya karya duk abinda ya fadi to tabbas gaskiya ne. “Kai baka hango kalubale da bala’i da matsifar dake gaba, you have to be thinking before you do gaskiya Aboki…” Cewar zaks. Aeezad ya tabe baki yace “duk wani bala’i da matsifar daze faru, wlhi wanda nakeji a zuciyata a kanta yafi haka, koda za a watsamin fuel a watsamin ashana wuta ta tashi dani, wlhi duk rad’ad’in zafin wutar dazanji baze kai zafin da nakeji a kan San Aunty nabeelah ba, ni kawai ko kasheni za ayi a kashemu nida ita I don’t care, zuciyata ita kawai takeso a kaf fad’in duniyarnan…” Zaks ya sauke Ajiyar zuciya yayinda idanuwansa suka kasa sauka a kan Aeezad , Fuskarsa da idanuwansa tini suke gaskata duk abinda ya fito daga bakinsa,.”Yaushe ka fara mata wannan SAN?” Zaks ya tambayesa shifa har yanzu abun mamaki yake basa hadi da daurin kai. “Muje ciki…” Aeezad ya fadi ba tare daya bawa Zaks amsar tambayarsa ba, suka fara takawo zuwa cikin, tako ina haskene a asibitin Kai kace safiya ce. “Baka amsamin tambayata ba pls Aboki…” Cewar zaks. Aeezad yayi murmushi yau de murmushi yaki gushewa a kan  fuskarsa mutumin dase yayi 3month beyi murmushi ba kullum fuska a gimtse . “Tinda uwata ta haifoni duniya aka mika mata ni ta raineni na fara santa….ban San santa nakeyi ba se kwanaki, kawai ni naji I can’t live without her…ita kadai ce ke chanzamin mood inna ganta, komi nawa kawai itace a zuciyata… wlhi duk duniya ba wanda ya taba soyayyar da nakewa Aunty nabeelah, in ban ganta ba kmr zan hauka, in tana gabana se in mance da komi na rayuwar duniya, banganin kowa se ita …” zaks daya saki baki lamarin ya fara bashi tsoro abu kmr aikin sihiri, kai ko sihirine tabbas samun wanda ze irinsa da wuya. “Ka dakko dala da gwauron dutse…” Cewar Zaks dake hango matsifun dake gaba. “Babban dutsen America na dauka na tarihi kuma ko nauyinsa banji, nauyin santa dake raina ya wuce nauyin a dauramin kaf nigeria a kaina….wallahi da ace san aunty nabeelah zahiri ne kowa na gani da kogin maliya za acemin a fagen santa…”  “base ka fadi ba ni shaidane, idanuwanka da kaf gabobinka sun gaza juriya a kan boye santa…” Cewar Zaks. Aeezad ya amshe da “Tabdijan! Karamin so ake boyewa nata yafi gaban a boye, inna boye ai sede a Wayi gari aga gawata…” Zaks ya amshe da “I see, abinda kakeyi a aikace ya wuce kalaman da kake fadi,, ka zama kmr ba kaine commander of army ba, kawai ga kanan ne Alhajin Allah me ciki bakwai…” Zaks ya karashe hadi da kwashewa da dariya Aeezad ma dariyar yayi yace “dabadan kawaici dakai zuciya nesa ba da tini na mata ciki hansin!…” zaks ya kara kwashewa da dariya hadi dacewa “zaka aikata din hakan, inde a kan mommy ne …” dai-dai suka iso Cikin falon suka samu big hajiya da  nabeelah zaune kasa big hajiya na zaune kan kujera. Tana ganinsu ta zubu musu idanuwanta masu  cike da tashin hankali. “Wai Ina kukaje min ne da jikanane, na fita na dubaku tako ina ban ganku ba, likitoci sunzo yafi a kirga , gabaki daya kun dagamin hankali har waje na fita nemanku, naga banganku ba ki nabeelah ma bangani ba,,,,se yanzu ita nabeelah ta dawo duba kuga idanuwanta duk sun kumbura sunyi luhu-luhu, inagama kuka tayi, inata tambayarta meya faru tace bakomai, tacemin kuna waje  gakunan shigowa,…” Zaks da Aeezad suka kalli juna , karasowa Zaks yayi ya zauna kasan carpet , Aeezad ya zauna kan kujera Zaks ya zubowa big hajiya idanuwa hadi da jinjina Kai yace “Bari, bari, bari, wayyohhh! Hmmmm kede big hajiya, wani luntsumemen hatsarine ya afku a nan gaba damu kadan, jirgi da mota katafila suka so su hade,, shine mukayi sauri muka isa muka hana faduwar hakan, amma fa dukda haka, mutane dari uku da saba’in da digo tara da mita uku ne suka jiggata…. Shiyasa kikaga mommynmu nata kuka, duk Imani ne ya ratsata ganin irin mummunan hatsarin daya wakana….” Zaks ya shimfido mata karya, abinda da tsufa nan take ta amince ta dauki sallallami da salatittika ta karanta fatiha yafi sau ashirin kana ta fara kwallah Tana fadin “Wayyo , Allah ya jikansu C Allah ya bawa iyalensu hakuri, Allahu Akbar da anyi mutuwa dana tuna da mijina Na Allah, Allah yajikanka na Allah…” seta kara fashewa da kuka. Aeezad kam wata iriyar dariya ya kwashe da ita kasa kasa, nabeelah kam se binsu takeyi da ido ita abinda yake damunta yafi gaban tayi dariya, duk tabi ta rakube, Aeezad se kallonta yake yana karkashe mata ido daya kmr tsohon karuwan namiji, ita kam dasun had’a ido seta balla masa harara. “Kiyi hkri hajiya, dukkaninmu lokaci muke jira…” Cewar zaks. A fusace big hajiya ta dago kai hadi dacewa “Kuke de jira, shege ja’irin yaro, sede ku mutu ku duka ku barni …” Zaks da Aeezad suka kwashe da wata iriyar dariya data kasa boyuwa daman big hajiya bata kaunar mutuwa. Nan ta hadesu ta fara sirfafo musu zagi, seda ta musu San ranta kana ta mike zata nufa daki se taci karo da waya da kudin da Aeezad ya watsar nan kasan. Sam Dazu  big hajiya bata Gansu ba sbda tashin hankalin bataga jikanta ba. Ta tsugunna ta  dauka kudin da wayar ta juyo ta nunawa musu Tana fadin “kunga wasu makud’an kudi, da wayar salula irin wadda saifu jikana na gurin wannan d’an ke rikewa…ko ku kuka yar?” Zaks ya amshe da “Aah inaga ganima ce ta isoki har gida, daga sama ta fad’o inaga na wad’anda ke cikin jirginnan ne dasukayi hatsari suka mace…” big hajiya ta amshe da “kwarai kuwa, Allah ya bani Arziki har gida, kaga irin wannan wayar ta yaran zamani ce, , ga kudi masu yawa dalar Amurka ce wannan na ganeta,,kaga dabadan wannan d’an ba ai tini na bude shagon ice a GRA kusa da gidan shi wannan d’an, inada kudi dayawa nayi-nayi wannan d’an ya hana in bude shagon saida icce,,,,,” “icce kuma big hajiya…” Cewar Zaks Aeezad kam se dariya kawai yakeyi. Big hajiya ta zaburowa zaks “Eh iccen mana dan kutmar ubanka, ai sana’a tace tin Na Allah mijina nada rai, nidashi ai sana’ar muce saida icce a daji muke yowa…” Zaks da Aeezad suka kara kwashewa da dariya big hajiya ta nade ledar kudinnan bayan ta jefa wayar ciki ta saka a cikin lalitarta dake cikin zani ta mayar ta kulle se murna takeyi , domin hajiya akwai San abun duniya , ita har yanzu kudi basu zama bakinta ba. “Uwarku da ubanku kukewa dariya, shegun yara masu Kama da yara maza a zamanin fir’auna,!” “Muna godiya hajjaju, ai girmanki ne kiyi komi ba komi…” Cewar Zaks daketa dariya har lokacin. Hajjaju ta miko masa dakuwa hadi dacewa “Kaci uwarka da ubanka kaida godiyar, shege da idanuwanka irin na tsinannun zamanin farko, da Kai kmr na  bazawarin karuwa…” Zaks ya kuma kwashewa da dariya hadi da dunkule hannu ya kara Rissinawa yace “Ina kara godiya hajjaju ikon Allah…” big hajiya batabi ta kansa dan ganin yana neman haukatata, daman tasan halinsa shakiyyin yaro ne na bugawa a jarida. Ta maida dubanta kan nabeelah tace “Taso muje ciki diyyata, kiyi hkri kinji, kai wannan diyya da imani kike har yanzu jimami kikeyi kenan…” Zaks ya amshe da “Eh kede bari big hajiya ai mommy Zuciyar fal take da imani hadi da madarar rauni…”  big hajiya ta amshe da “Tabbas, duba kaga yadda farar fuskarta tayi ja-jawur kai kace a fuskarta hatsarin ya faru…” big hajiya ta fadi Tana tsurawa nabeelah ido wadda ta tashi tsaye, se Mika takeyi Aeezad kam idanuwansa na kan monuwanta, dataketa bankarosu tsigar jikinsa se tashi takeyi, ji yakeyi kmr yaje ya duddumbesu. Zaks ya amshe da “Ai mommy nada fadin zuciya me cike da imani…” Cewar zaks daya fadi yana jinjina Kai. Big hajiya ta amshe da “wayyo…” nabeelah ta kalli zaks ta gallara masa harara harshi haushinsa taji tanaji. “da girman kujerarki gimbiya me mulkar farar zuciya…” Zaks yayi mgnr da Aunty nabeelah, bayan ya kula da aiken hararar da nabeelah ta masa, nabeelah da Aeezad ne kawai suka fahimci me zaks ke nufi amma big hajiya bata fahimci komi ba, a zatonta shakiyyancine kawai irin na zaks, suka shige cikin dakin big hajiya da nabeelah. Aeezad ya kalli Zaks yace “Kai zanci kutmar ubanka fa in kana hadawa da iyalina a iskancinka…” Zaks yayi dariya yace “da girman kujerarka dawisu me mulkin mallaka,,,sannu Mijin mommy kuma mahaifin mommy kuma mahaifiyar mommy, sannu waliyyin mommy shugaban yan iskan duniya, me ciki bakwai…” Aeezad ya kwashe da dariya hadi da watsoma zaks wani gangariyar ashariya, Zaks ya kwashe da dariya. Aeezad ya mike yana dariya ya kalli Zaks yace “Dan iska, kaje ka Kira doctor yazo yasamin drip Dina na yau na farajin hannun namin zafi yanzu…” Zaks ya mike hadi dacewa “okay …” yana fadin hkn  ya fice , Aeezad ya nufa cikin dakin.

Ranar gabaki daya nabeelah batayi bacci ba, Zaks nan ya kwana a falo, ita kam ko rintsi batai ba, kafin Safiya tayi ta kara fice wa a hayyacinta har Rama tayi, ita banzan jikine da ita,  tashin hankalin awa biyu ka seya ramar da ita, ba wani jikine da ita ba kayane na Alatu kawai gareta tako ina , irin kayan da dole in namiji ya ganta hankalinsa ya tashi, ko mace ta kalleta seta tabbatar nabeelah  macece ta bugawa a jarida macece wadda ta Riga ta Kama kasa tanada komi da namiji ke bukata a jikin mace. Washe gari da safe Zaks ya bar asibitin zuwa karfe sha biyu hauwa’u tazo, da manyan baskets masu dauke da manyan warmers , abinci ta kawo musu kusan kala biyar da farfesu nau’i daban-daban kala uku, sannan da drink kala uku shima. Dole nabeelah tayi feeding Aeezad badan  tanaso ba, hauwa’u na ankare da nabeelah tin zuwanta ta fuskanci tanada damuwa ba haka ta barta ba jiya Gashi bataga alamar wayar da Alhaji sadin ya bata ba, daman hauwa’u tasan za a rina hakan. Bayan nabeelah ta gama bawa Aeezad abincin hauwa’u tayi dabara taja nabeelah waje,. “Kawata Meya Faru daga jiya zuwa yau kinyi fige-fige…” hauwa’u ta tambayi nabeelah bayan sun fito wajen sun kefe gun wata bishiya. Nabeelah tace bakomai..” hauwa’u ta tsareta da tambaya, badan nabeelah  taso ba se dan bata da yadda zatayi yasa ta kwashe komi ta sanar da Hauwa’un, bata boye mata komi ba. “Tabdijan!!” Hauwa’u ta fadi tana me jinjina lamarin ita kanta jinta take kmr a mafarki. “Kaddara…” hauwa’u ta fadi a bayyane se kallon nabeelah takeyi. “Wlhi aurennan be dauru ba, tinda ba amincewa ta yayi Auren yaudara dani, kawai danni ba kowa bace zemin haka, dan Ina aiki a kasansu …” nabeelah ta fadi Tana sharar kwallah. Hauwa’u tace “Wallahi kawata Aure ya dauru sede kiyi hkri bade an tara shaidu ba , kuma kmr yadda kikace, har kinji komi a kunnenki sannan A masallacin sultan Bello , masallacin da babban masallaci ne, bazeyu ayi yaudara a dakin Allah ba, wallahi Aure ya dauru, ke da kanki ma kinsani, tinda kinada zurfin karatu a koyarwar Addinin musulunci, dande kawai tashin hankali baze barki ki fahimci hakan bane… kawai kiyi hkri Aunty nabeelah komi kaddara ce, ki duba kiga mazan dasuka dinga nemanki kikaqi Aurensu, wannan fa duk a cikin zanen kaddararki ce, Ubangiji ya riga yace Aeezad ne ze aureki…” nabeelah ta kara fashewa da kuka tana fadin “Wallahi be isa ba, wlhi ban yarda da wannan Auren ba, musulunci bece ayi zalinci ba…na raine shi da hannuna in auresa in me dashi, wlhi nafi karfin aurensa, karya ne be Aureni ba, ban amince ba…” nabeelah ta fadi Tana me kuka kmr ranta ze fita, ta dinga sharewa da gefen hijjabinta. Hauwa’u ta dinga bata baki dan ta kula bata hayyacinta, tadinga rarrashinta, ita kanta hauwa’u tashin hankalin datake ciki baze misaltuba tabbas A wannan Lagon Aeezad yayi gaggawa kuma bema nabeelah adalci ba, shide kawai yabi San zuciyarsa ne da San ransa, a wata siffar kuma hauwa’u ta dauki hakan kaddara ce, kuma duk bawa be isa ya kaucewa kaddararsa ba, amma fa akwai babban wasa a gaba, akwai kalu bale masu yawa, hauwa’u ce kawai tasan meke kasan ranta ta tabbatar akwai babbar matsala. Ranar ma Haka hauwa’u ta wuni asibitin har dare kana nabeelah ta rakota waje , nanma hakuri da ban baki hadi da natseeha akan yadda da kaddara hauwa’u tayitama nabeelah kmr yadda de ta wuni Tana mata natsihar, kawai nabeelah jinta takeyi amma batajin kome za a mata a duniya zata amince da Auren Aeezad a kanta, yaudara kawai ta maida hakan. Hauwa’u ta hau napep  ta wuce a zuciyarta tana jinjina lamarin ita kanta abun ya bata tsoro nabeelah ta koma Cikin asibitin Tana kwallah Tana sharewa gabaki daya ta gaji ma da kasar kawai so takeyi taje kasarsu  taga mamanta ko zata samu samu sassaucin abinda ke ranta. After 2days tini hawwa’u ta koma katsina.

gabaki daya nabeelah  taki sakin jikinta kullum se kuka kawai ko bacci bata samu tayi, big hajiya duk Tasha tausayin ne ke dawainiya da ita har yanzu se natsiha take mata kan tayi hakuri ta cire hkn a ranta. Hankalin Aeezad kam kaf a tashe yake, daya kalleta se hankalinsa ya tashi ganin kukan da take tayi, ga shadin yatsunsa na Marin daya mata har yanzu be baje ba a kan fuskarta, se bata hkri yakeyi yana lallaba, hajiya nashiga toilet seya taso daga inda yake ya iso inda take dan yanzu tadena zama kusa dashi Sam kullum tana rakube a lungu, yayi ta bata hakuri amma Sam taki hakura,  ko saurarensa ma bataji, a kwana biyun harshi kansa gogan ya rame, Marin dayayi mata ne kadai yake nadamarsa amma Sam be nadamar Aurenta da yayi, yasan aurenta da yayi ne  yasata a damuwar da take ciki, shi kam daya kalleta se yaji ddh,. Ko abinci se hajiya tayi da kyar nabeelah keci. A satin Alhaji Sunusi da hajiya rafi’ah sukaxo hadi da aunty hafsat, jirgi daya suka biyo sukaxo ganin jikin aeezad din. Kallo daya Aunty hafsat tayima nabeelah ta tabbatar Tana Cikin damuwa me tsanani, haka hajiya rafi’ah ma kallo daya ta mata ta fahimci tana da damuwa dadih ya rufe hajiya rafi’ah , Gashi ta fuskanci kwata-kwata nabeelah bata ta Aeezad yanzu kobi ta kansa ma batayi, farin ciki goma da ashirin ya kashe hajiya rafi’ah, ita a zatonta Aikinta ne yaci a kan nabeelah , komawarta katsina tini ta Kai sunan nabeelah gun bokanta tace a raba nabeelah da Aeezad inma asiri tama Aeezad din a karyashi boka yace an gama.  Toh zaton hajiya aikin ne yaci a kan nabeelah. Tini Hajiyah ta fita waje ta kira yarta dake Egypt , tanaso ta dawo amma uwar ta hana itade hankalinta na kan mijinta uwarta kuma tace bazata dawo ba seta gama hado mata kan kayayyakinta kana ta dawo. Hajiya rafi’ah ta shaidawa na’eema yadda taga nabeelah ta koma duk ta lalace sannan bata ma ta Aeezad din …” farin ciki ya lullube na’eema ta jinninawa uwarta a fagen tsubbu. Sunfi awa hudu suna waya ta zallar makirci da mugunta kawai, na’eema ta shaidawa uwarta ita kawai so takeyi a gayawa boka yasa nabeelah ta bar garin a mata kurciya kuma kar tasake Waiwayowa kasar ma gabaki daya, sannan bataso taje kasarsu sbda Aeezad yasan har gidansu kawai so takeyi ta nufa wata kasar daba wanda yasanta. “Me kikeci na baka na zuba…wannan aikinma za a yishi a hnkli, kede ki bari in gama natsar da sabon shagona in saitasa yadda ya kamata…” Cewar hajiya rafi’ah datayi mgnr bayan taji abinda yarta ta gama Zayyanowa itama ta jima tana San ayima nabeelah hakan, sede ta fuskanci Tana mata amfani, duk karshen week in zasuyi meeting ita da kawayenta nabeelah ce karfin aikin gidan, duk Saturday da Sunday a gidan hajiya rafiah takeyi. “Yawwa hajiya mommy…Allah ya barminke, inasan Aeezad banasan abinda zesa nasamu cikas dashi a zaman mu tare,,,” hajiya rafi’ah tace “Karki damu, in baki manta ba ai har aurenki dashi rabi a kan asirine, rabi nede yake sanki amma sauran ai duk asirin da ake masa ne yayi tasiri a kansa, ke dabadan sihiri ba kin isa ki dinga masa yawo da Aure, yaron da  ubansa ma tsoronsa yakeji, ni kaina wlhi tsoronsa nakeji,,,,komi na rayuwarki zeta tafiya yadda kikeso yata ki kwantar da hankalinki…” Cewar hajiya rafi’ah nan hnklin na’eema ya kuma kwanciya, seda suka kara awanni biyu suna waya kana sukayi sallahma hajiya rafi’ah ta koma ciki.  Da daddare hajiya rafi’ah ta nufa  hotel dan ita tace bazata iya kwanan asibiti ba, Alhaji Sunusi ya kaita har hotel din datakeso, kanashi ya dawo asibitin shi ze iya kwana tinda abun ya kamasa dole. tinda sukaxo nabeelah ta Koma kwana falo, Aeezad fa hnkli ya tashi, ya saba daya motsa ya ganta , Gashi ta koma falo, dukse yabi ya shiga damuwa, gabaki daya hafsat na Ankare dasu, Tin zuwansu a ranar aunty hafsat ta tambayi nabeelah meke damunta aunty nabeelah tace bakomai, hafsat tayi tambayar duniyarnan amma nabeelah tace bakomai, dole hafsat ta kyaleta  amma tasan tabbas nabeelah na Cikin damuwa. Kwanansu Alhaji biyu Shida matarsa hajiya rafi’ah suka  koma garin katsina, suka bar aunty hafsat wadda ta dauki hutun Aiki sbda ta taya nabeelah jinyar Aeezad Dan tasan  Nabeelah ce ke whla big hajiya bata  da katafus, ita kanta kaya  ce balle tayi jinyar wani, wanka ne kawai take Taya Aeezad din yayi sbda hannunsa daya da bashi aiki har yanzu sbda ba karamin matsala k’ashinsa na guiwa yasamu ba ,  dauri aka masa kusan na uku yanzu. After 2days da tafiyar su Alhaji sunusi da hajiya rafi’ah,. Asibiti ya rage da nabeelah da big hajiya da Aunty hafsat, ba karamin Jin dadin zuwan aunty hafsat nabeelah tayi ba, sbda Rabin kula da Aeezad din duk yadawo hannun aunty hafsat, shi kam Aeezad beji dadih ba Sam , shifa bemaji dadinma zuwan Aunty hafsat dinba asibitin sbda da batazo ba dole nabeelah ce zata ci gaba  da kulawa dashi, iyakacin nabeelah dashi sannu, sannuma dan ganin ido ne, se abinda baza a rasa ba, take masa, dare nayi tara, take koma falo nan take kwana, in gari ya waye seta Kai 12:pm batazo dakin ba, daman basa tashi da wuri, sesu Kai 10:am basu tashi ba.

Karfe daya da rabi na dare,  kamar a mafarki taji anata shafar mata labbai, firgigit ta tashi taganshi tsugunne yayinda ita kuma Tana kan kujera 3ctr a nan take kwana. Bude idanuwanta tayi tarr a kansa sanye yake da ash color din kayan bacci sun matukar amsheshi. Nabeelah ta gallara masa wata iriyar harara, har yanzu tanada cikinsa. “dan iska, shugaban yan iska! Mazinaci, shugaban mazinata…“ ta fadi Tana binsa da kallon tsana, ta jawo hijjabinta ta kara rufe ko ina a jikinta dashi, daman sanye take da rigar bacci  peach color me  flower red, tasa hula red,  ta lulluba jikinta da hijjabinta, daman ko ana sanyi ko ana zafi in zata kwanta seta lulluba kmr yadda take wuni da hijjabi, haka take rufe ko ina a jikinta in zatayi bacci, sannan batasa kaya masu kwanciya a jiki daman ita ba ma’abociyar  bayyana tsiraicinta bace.

 

Saadatubintuabdullahi 💖
💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 23💖 *this book is only 1k 08101626484*

Murmushi Aeezad yayi Jin yadda ta jero kalaman shi burgesa ma tayi, ko kadan beji haushin kalamanba, ya zubo mata red eyes dinsa masu cike da jaraba, yana bukatar mace, macen ma ita kawai , yana daurewa ne, Allah kadai yasan me  yakeji inside. “Duk ni kadai mommy? Nine shugaban mazinata, gindin wata kikaga naci a gabanki? Kefa matata ce mommy.” Yayi mgnr yana kallon kwayoyin idanuwanta mazu azabar kyau, cike suke da bacci idanuwan nata, hadi da damuwa. Harara ta ballara masa ko kaunar ganinsa batayi Balle kalamansa marasa tsarki, kwata-kwata baya burgeta yanzu duk tabi tasa kasa karan tsana. “Mommy Nono nakeso ki bani dan Allah koshi nasha,, sha’awarki nakeji wlhi…” Aeezad yayi mgnr yana wani lumsar idanuwa, yakai hannu ze taba mata Nono ta buge hannunsa da wuri, ya tsurawa nonuwan nata idanuwa kamar tsohon maye duk yadda ta kaiga kullesu shi yana hangosu se lekawa yakeyi, ya kara Kai hannu ze taba ta kuma buge masa hannu da karfi. “Dan Allah ki bari toh in kissing dinki , insha bakin ki mommy, in kashe kwad’ayina dake kanki ,,,,” Jin yane mgna da karfi yasa nabeelah cikin hanzari tace “Jama’ah naji dan Allah ka rufamin asiri kar ka zubarmin da sauran mutumcina da ake gani a danginka…” ta karashe kwallah ma cika mata idanuwa yadda yake mgna da karfi ko a jikinsa, tsaf na cikin dakin zasuji. Murmushi Aeezad yayi ya gano lagonta dan haka ya kara daga murya shi ko a jikinsa “Mommy ki bani Nono nash….!!!” Kafin ya karashe tayi hanzarin kulle masa baki, ta sakko kasa cikin tsoro da firgici tasan in wani yaji  big hajiya ko Aunty hafsat batasan da wani irin idanuwa zasu kalletaba, musammanma aunty hafsat da nabeelah ke Ankare da ita tasa mata ido ita da Aeezad sosai, ganima nabeelah takeyi kmr Aunty hafsat ta fara fahimtar wasu abubuwan a bangaren Aeezad dan ita kam ba kafar daza a fahimta. “Kayi hkri ka koma daki dan Allah kar wani yaji ka temakeni…” nabeelah ta fadi Tana kwallah se kallon kofar dakin takeyi kmr munafuka, taji ta kara tsanar Aeezad din yanzu-yanzu. “Ina ruwana dan wani yaji, ai matata ce ke,,,, ni ni ni wlhi sanki dan Allah  Mommy!” Aeezad ya fadi yana kallon Fuskarta dake cike da tsoro,. Yadda ya fadi kalmar karshen yasata hanzarin dagowa ta kalli fuskarsa nan take ta tuna da ranar daya fara cewa yana sonta wato ranar aka harbesa a hannu, sadda kanta kasa tayi Tana cigaba da hawaye tsigar jikinta kaf seda ta tashi. “Duk duniya ban taba San wata halitta kmr ke ba mommy,!” Aeezad ya sake fadi yayin da wani shauki ke taso masa a kanta, ji yakeyi kmr ana fisgosa. A wannan karanma seda taji kalmar ta daketa, ta dago ta kallesa ta sauke kanta kasa in Tana kallansa, in yana mata kalaman soyayya setagansa kmr sadda yana 10yrs, gabaki daya bata maidasa ma namiji ba ita a rayuwarta. “Ina sanki mommy dan Allah ki amince Dani , bani nasawa kaina sanki ba ubangiji ne yasamin, Allah kadai yasan ya nakeji a zuciyata a kanki, ko baki tausayamin dan San da nake miki ba ai yaci ace ki tausayamin dan girman wanda yasamin ciwon sanki wato Ubangiji…” ya karashe kmr kwallah zasu zubo masa, besan meyasa ba, dayace yana santa se yaji kmr ya fashe da kuka, santa ne kadai ke narkar masa da jijiyoyin jiki ya zama rago! Kadan yake jira ya fara kwallah. Ba tare data kallesa ba a wannan Karan sede kalaman sun ratsa mata jiki, kaf kalmar soyayya in ze mata seta jita over tin daga tafin kafa har tsakiyar kanta tace “Naji tashi ka koma daki kar wani yazo ya ganmu haka kajamin abun mgna se ace wani abu mukeyi…” nabeelah ta fadi cikin kosawa da ganinsa ,  gabaki daya haushinsa takeji yaran ya fitar mata a rai . “Ke kike tsoron wani yaji ko yagani ni ina ruwana, ko mutanen duniya zasu taru kaina zan gaya ina sanki! Kuma zan iya cinki nifa ko a ina ne inde zaki bani gindin!” Ya karashe da d’an daga murya, zumbur nabelah ta tashi tsaye Tana fadin “Naji ka tafi pls..” mikewa tsayen shima yayi daf da ita , se yanzu ya tabbatar yafita tsayi nesa ba kusa ba ya tsureta da ido, taja da baya  har ta dangane da bango yana biye da ita, ya daura habarsa a kanta yayin da yake karajin Azzakarinsa na mikewa sosai , a kanta ne ya tabbatar da Azzakarinsa ba karami bane, sbda daya ganta se Yaji gabansa ya tashi duka, daze samu gaban mace afkawa kawai zeyi ba bukatar romance, ko voice dinta yaji se gabansa ya matukar tashi. Kokarin matsawa tashigayi amma duk ya tokare tako ina da hannunsa me lafiya daya, yaki barinta ta matsa daga gurin, ta  lumshe idanuwanta ta bude a kan faffad’an kirjinsa, ta kalli kasanshi taga gabanshi ya tokaro wandon baccin dake jikinsa, gwalo idanuwanta tayi sosai se yau ta kara ganin girman gabanshi daman Tin yana karami shi irin masu sharba-sharba din Azzakari ne da yan golaye. Ajiyar zuciya ta sauke kawai da batasan kota menene ba ita de kawai rashin kunyar yaron haushi take bata. “Bana sanka wallahi!” Ta fadi kalmar a zahiri yayinda direct kalmar ta isa cikin kunnuwansa seda ya lumshe idanuwansa har tsakiyar kwakwalwarsa kalma ta daka, bayason yaji Tana fadin bata sanshi amma ba yadda zeyi , hakan na damunsa, amma ko gezau baya taba martabar Santa dake cikin idanuwansa. “Base kin soni ba, ni ki barni inta sanki ma ya wadaceni, wlhi Ina sanki,…ki bani gindi inci…”  ya karashe yana shafo saitin hips dinta ta bige  masa hannu da karfi, yaja numfashi hadi dajan yaji na zallar jaraba “Ssssssshhhhhhh!!”a duniya ba a taba macen da yakejin azabar sha’awarta ba kmr Mommynsa nabeelah. “Ina sanki!” Ya fadi kmr ana tsirarrsa, hadi da dago habarta tayi-tayi ta kwace kanta amma ta kasa abinka da namiji, namijin ma soja. Bata ankare ba kawai taji ya luma duka bakinta cikin nasa, ya fara tsotso yana numfarfashi, Kai kace gindi yake ci, har gurnani yakeyi. nan da nan nabeelah jiki ya amsa, daman ya lafiyar kura. labbanta kawai yake tsotso taki bari ya kamo harshenta, se kara tsotsowa yakeyi kmr maye, Kai kace a duniya yau ya taba tsotson bakin mace, se kokawa yakeyi da numfashinsa, a guje numfarfashinsa ke fita, wani na tafe wani nabin wani a guje se nishi yakeyi ba kunya ba tsoron Allah ya kame labban mommy ya dinga tsotso ya dinga zuqaaa yana kara danno bakinta cikin nasa, se tsotso yakeyi kmr jariri ya kama kan nonon uwarsa, Kai kace chocolate yake zuqa, dadin bakinta yafi masa dadin komi na duniya, har tsakiyar kansa yakejin dadih da zafin bakinta,. Seda ya kwashi 20mnt yana zuqe mata labba, se danna kirjinsa yakeyi domin ya tabo nononta da kirjinsa, amma taki bari, har yanzu taki bari ya jawo harshenta amma shi a hakan ma ya wadacesa, wani irin shaa yake ma  bakinta me bala’in rikitar da jiki, nan da nan jikinta ya saki ko taki ko taso dole jikinta ya Amshi sako, se sauke nishi takeyi wai Danma tayi kokarin control, jikinta har rawa yakeyi, this is the first time da d’ana miji yasha mata baki , ta tabbatar da ace ba Aeezad bane dase ta saki ragamar jikinta gabaki daya , duk yadda ta kaiga San kar taji dadih amma dole seda taji , gindinka tini ya jike sharkaf da water, ta tabbatar dole ma seta cire pant dinta  ta wanke yau,. Seda ya kara 10mnt yana tsotse mata labba wato de 30mnt yayi yana tsotsar labba. Sam taki sakar masa harshe ya sha, yadda yakeji a jikinsa tabbas da ace zata sakar masa ragamar komi dako a tsotson bakinta ma ze iya kawo ruwansa. A hankali ya sakar mata baki daga cikin nasa ya sauke ajiyar zuciya hadi da d’an sakar mata nauyinsa duk yabi yayi laushi ji yakeyi kmr ya bude gindi ya afka, duk yabi ya rude jikinsa ya kid’ime, idanuwansa sunyi jajawur, hannunsa daya kawai ke aiki amma ya riketa gam. Ita kanta jiki tiniya amsa se numfashi take saki kasa kasan, ita macece wadda da an tabata jarabarta ke tashi, ko sadda yakeda sarar taba mata hannun nan wlhi daya taba mata hannu se durinta yayi sharaf. Numfashi ya sauke me karfin yayinda kansa ke bisa kafad’arta tayi-tayi ta matsar dashi amma abu ya gagara, dukda ba wani nauyinsa ya sakar mata ba. “Ina sanki Mommy!” Ya fadi da disashashshiyar muryarsa, se sauke ajiyar zuciya yakeyi Nono yakeso ya taba.  Ajiyar zuciya itama ta sauke wannan karan seda ajiyar zuciyarta ta fito,. Dago kansa yayi daga kafad’arta jikinsa se rawa yakeyi duk yabi yayi zuru-zuru kmr tsohon maye shaawarsa ta tashi. “Mommy dan Allah in taba nonuwanki  pls?” Ya fadi yayinda yaketa fusgar numfashinsa ya tsureta da ido amma ita Sam ta kasa kallansa. Jin yace ze taba Nono yasata saurin girgiza masa Kai hadi da hanzarin barin gurin kasancewar yanzu ya dagata daman kuma da hannunsa daya ya kareta. Ya biyota yana fadin “Pls ni basha zanyi ba kawai ki barni in matsa miki nonuwanki inji ddh,,, wlhi gabana hankalinsa ya gama tashi…” Jin yadda yake mgnr ya tabbatar mata da hankalinsa a tashe yake over ze iya aikata mata abinda zatayi nadama mara yankewa,  dan haka Cikin hanzari ta fada toilet din dake manne da falon, ya biyota, tini tasawa toilet din key, . Ya murd’a yaji a kulle ya Kama gabansa ya rike yana fadin. “Dan Allah mommy ki rufamin asiri, kinga Azzakarinsa ya tashi sosai, pls ki bude in taba nononki na kawo pls and pls and pls, Karki barni haka ina tsananin Jin jarabar sha’awarki. Ya jingina jikinsa da kofar toilet din, yaci gaba da mata magiya, Tana jinsa ta tabbatar hankalinsa ya tashi sosai A yanayin kkmnsa. ta zauna kan toilet site taji kmr an tsikareta sbda motsi farjinta yakeyi, ta tashi tsaye ta daga rigar jikinta ta cire pant din jikinta, ta tsurawa pant ido, duk yabi ya jike da wani irin ruwa name yauki-yauki, ta taba gabanta dataji yanata mata motsi, Taji wani irin ruwa nata zirarowa kad’an-kad’an daga tsukakken farjinta, ta wurgar da pant din kasa ta zauna kan toilet site din kawai seta fashe da wani irin kuka na zallar bakin cikin wai yau D’an da ta raina ne yasha mata baki ta jike da wannan uban ruwan.  “Daman ranar mutuwa ta na riska da wannan tashin hankalin …” nabeelah ta fadi Tana meci gaba da kuka harda shashsheka Kai kace ran dake jikinta ne ze fita, a yanayin yadda yake kukan ze tabbatarwa dame saurare kukan da takeyi yana cike da marurun bakin ciki da takaici. Ta tashi zumbur daga kan toilet seat din, gabanta se numfarfashi kawai yakeyi, kmr ana tsikarinta Gashi se zallar madarar ruwan shaawah kawai keta zubowa, ta kasa zaune ta kasa tsaye, Gashi se batsa yake mata ta wajen toilet din yaki tafiya se fadi yakeyi “pls ki bude in shigo insa Zakarina a tsakiyar nonuwanki in kawo ….” Daya fadi wannan kalmar seta kumajin jarabarta ta kuma tashi , gabaki daya ta rasa ina zatasa kanta taji dadin rayuwarta ta duniya, kan nonuwanta duk sunbi sun kara girma, ta toshe bakinta kawai tashiga zagaye a toilet Tana kuka tana tunani-tunanin  wai yau d’an da ta raina ne aka masa kaciya gabanta ya tada mata shaawah Gashi ta kasa zaune ta kasa tsaye, se zagaye kawai takeyi a toilet ga shaawarta ta tashi ta tasota gaba, ga kuka tanayi na zallar bakin ciki ta toshe bakinta da hannunta gudun kar yaji, kukanta. Amma ina sama-sama yaji kukan nata, sannan yanajin ziryar da takeji a toilet din kasancewar dare anajin komi da komi, yasan shaawah ya tada mata  yanajin sadda jikinta keta rawa daya sha mata baki murmushi yayi a ransa yace .” Daga Shan baki kin haukace ina maga nasha miki gindi,…..” yayi wani irin murmushi na gefen kumatu tabbas yaga lagonta yau, ashe jarababbiya ce takin fad’i.  Seda yakai har 3;30am kana ya nufa dakinsa yana murmushi shima a hannu yake Azzakarinsa ta tashi taki kwanciya, direct ya nufa toilet sbda yayi fitsarin daya cika masa mara,. Yana shiga toilet din Aunty hafsat datakejin komi ta bisa da ido har tashi tayi taje falon ta leqa komi a kan idanuwanta ya wakana, seda taga Aeezad din ze shigo ne ta koma ta kwanta cikin hanzari. Hankalin aunty hafsat ya matukar tashi, tashiga mamakin kaninta domin ta kula Aunty nabeelah bada San ranta ba,. Tausayin Aunty nabeelah ya rufe Aunty hafsat saboda ta tabbatar da ace bata kasansu da Aeezad be isa ya taba mata ko hannnu ba, Hafsat ta shaidi nabeelah a fagen Addini da rike Kai, Sam ita ba ruwanta da iskanci, da tunani tunani a ranta Aunty hafsat ta rasa ma yaza tayi, se tunanin meke shirin faruwa takeyi…” brain din Aunty hafsat ta kulle ta rasa ma wani tunani zatayi a duniyar nan, kawai de ta fuskanci kome ze faru dole Aeezad ne me lefi gaskiya a wannan lagon taga lefinsa koda yake jininta hkn baze haka ta gaya masa gaskiya ba, koda nabeelah take kasansu ai tanada hakki a kansu, sannan aiki ba hauka bane, aunty hafsat ta daura aniyar bazata taba bari Aeezad yaci ma nabeelah mutumci ba tabbas zata masa mgna kome ze faru sede ya faru. Tana kwance Tana tunani tunani har Aeezad din ya fito daga toilet din ya koma ya kwanta yanata murmushi, ko a kan fuskarsa aunty hafsat tasan Aeezad nasan nabeelah tin tini ta fahimci hkn amma tanada tabbacin zamansu a asibitin ne yasa ya fara wad’annan abubuwan da ita, tabbas aunty hafsat tasan Aeezad nasan nabeelah.

A bangaren nabeelah nan toilet ta kwana Tana zirya na zallar jarabar shaawah, taci kuka ta koshi idanuwanta sukayi luhu luhu, tayi tsarki da ruwan dumi yafi sau biyar, amma ina ba sauki, seda asubahi kawai tayi wankan tsarki dukda tasan bata kawo ba, tayi alwala ta fito daga toilet din tayi sallah , tayi azkar ta koma ta kwanta, har zuwa  lokacin bata Dena Jin azabar shaawah na damunta ba , haka ta kasa bacci har gari ya waye tangaran, haushinsa da tsanarsa suka ninku a zuciyarta. Yinin ranar Sam taki shiga dakin, abinci nan Aunty hafsat ta kawo mata kadan taci ta bari, wuni tayi gabanta nata motsi,. Ganin bata shigo ba har karfe hudu yasa Aeezad dawowa falon, yace da doctor asa masa ruwansa na yamma a nan falon, aiko nan ya yada zango kan kujerar 3ctr, se kallan Aunty nabeelah yakeyi yana murmushi hadi da dariya, ita kam ko kallansa takiyi, ji takeyi kmr ta hausa da bugu, big hajiya da aunty  hafsat suka dawo falon, big hajiya de bata fahimtar komi wuni takeyi tana gyangyad’i, aunty hafsat kam Tana ankare da duk gilmawarsu. Shikam gogan ko a jikinsa , shifa be ganin kowa  inde tana gabansa idanuwansa kullewa sukeyi ruf, a haka ma se neman tabata yakeyi Tana kaucewa. Be koma dakinsa ba se tsakiyar dare 12:pm, yana ganin kowa yayi bacci , big hajiya ta hangame  baki  se munshari takeyi , aunty hafsat kam likimo  tayi amma Tanaji kuma tana gani. Aeezad ya mike ya nufa falo inda nabeelah take, daman ba bacci take ba dan haka ta tashi a guje ta fad’a  toilet ta rufe, ya jima yana rokon ta fito ko bakinmashi yasha taki, dole ya koma dakinsa zuciya ba ddh jiya duk da be  kawo ba ba karamin dadih yaji ba. Hk yadawo ya kwanta ba ddh, yana meji a jikinsa baze iya jurewa ba gaskiya shi ko beci ba ya tattaba nonuwa yasha baki, ko beci gindinba. Haka ya dinga mata harna tsawon 1week amma Sam taki bari ya kara taba mata jiki, seta koma kwana a toilet kawai ko yazo baya ganinta sede yaje kofar toilet yayita magiya taki budewa.   Da yammaci big hajiya na falo ita da nabeelah suna yar hira suna kallon TV yayinda ita nabeelah hnklinta na kan wasu tunani-tunani sam bata fahimtar komi a rayuwa ynzu se tunani-tunani kawai.  Aeezad da aunty hafsat suna zaune suna yar hira sama sama,. Aunty hafsat ta numfasa ta kalli Aeezad tace “Kanina ina San magana dakai ta musamman I hope zaka fahimceni….” Tayi maganar zuciya a raunane, Kai kace da ubanta zatayi magana, duk kwarjininsa ya cikata, amma hkn baze Hana ta gaya masa gaskiya ba.

Saadatubintuabdullahi💖

💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 24💖 *this book is only 1k 08101626484*

Aeezad dake kwance hannunsa daure da drip ya kalli Aunty hafsat cikin zallar muryarsa ta isa da mukami, a duniya Aunty nabeelah kawai yake kaskantarwa da Kai amma duk wanda ze masa mgna ze amsa shi ne cikin isa da mukami haka nature dinsa yake wanda besanshi  ba se yasha ko wulakantancine yace “wace mgna ce dase kin tambayeni zan fahimceki…kawai fito a mutum malama kiyi mgnr ki…” yayi mgnr yayin daya kara kureta da ido Kai kace shine yayanta Sam bata taba masa irin wannan zancen ba shiyasa ya mata wannan tambayar.  Aunty hafsat tayi kasa da kanta se kuma taji Tana tsoron masa maganar saboda yadda ya tsureta da idanuwansa masu kwarjini, tayi shiru ta rasa ma ta ina zata fara. “Ina jinki,,, Kinsa na tsaya ina saurarenki kuma knyi shiru, kina batamin lokaci…”Cewar Aeezad dataga Aunty hafsat tayi shiru. Ba tare data dago ba tace “am sorry pls…” se kuma tayi shiru a duniya ba a taba wanda take shakkarsa ba kmr Aeezad, ko baban noor direct take gaya masa magana in zata fadi, Aeezad dinne kwarjininsa ya baci. “Mtwssss, Nifa bansan rainin hankali kinsani aunty, kawai ki fito a mutum ki gayamin me  zaki gayamin…” yayi mgnr cikin matsifa shifa matsifaffe ne na karshe a gun wasu, in yana magana da wasu cikin matsifa yakeyi, Kai bakace shine ke maula a gun mommy nabeelah ba yace a temaka masa ya taba nono ko yasha baki. Daurewa Aunty hafsat tayi ta fara magana cikin sanyin lafazi, kyaunshi kawai ta fad’ashi da fad’a amma ina ba damar yin hakan. “Meye tsakaninku da Aunty Nabeelah pls ?” Aunty hafsat ta jefo masa tambayar a tsorace hadi da dago kanta ta zuba masa ido. Lumshe idanuwa taga yayi ba tare dayace mata komi ba, tambayar ta shiga kunnuwansa shi ko a jikinsa beji ko darrr a zuciyarsa ba shigafa ko daddy  ne ze masa tambayar nan bazeji komi ba toh meze ji? Oho shi tinda Akwai Aunty nabeelah a kusa dashi, komi ma me sauki ne. Bude idanuwansa yayi a kan yayarshi ba tare daya bata amsar taba dan bata isa ma ya bata amsa ba ita din me ma dazata masa wannan tambayar. Shiru Aunty hafsat tayi ganin be bata amsa ba ita kuma tanasan tasani gaskiyar saboda abubuwan sunyi yawa, koda ace kaninta na iskanci be dace ma ya nemi Aunty nabeelah ba sbda ita ta rainesa kuma tanada cikar kamalar dabe kamata a zubar mata dasu ba. Ta bude baki zata kara magana Zaks ya shigo sanye da danyar shadda fara,  Zaks kyakyawa ne kuma dogo sannan yanada kiba , fuskarsa cike take da kasunba , amma sede duk kyaunsa da tsayinsa be kama kafar Aeezad ba. Murmushi ya sakarwa Aeezad wanda ya zubo masa ido, bayans Zaks din sojojine su biyar suka dakko carton carton din drinks water ETC kayan da mara lafiya ze bukata. Suka gaida Aeezad cikin girmamawa  da Aunty hafsat, suka ajiye kayan suka fice. Zaks daya zauna gefen gadon Aeezad ya gaida Aunty hafsat cikin girmamawa ta amsa cikin raha, ya kara da tambayarta yame jiki. Zaks beda damuwa Gashi da raha, sede matsalarsa yanada neman mata ko bunsuru albarka. “Yaushe za a kawo mana sirikarmu ne?” Aunty hafsat tayi mgnr da Zaks cikin raha. Sosa keya Zaks yayi kana yace da Aunty hafsat “Insha Allahu Aunty hafsat Sirikarku Tana tafe, ayita mana Adduah…” aunty hafsat ta mike hadi dacewa “Allah ya zaba na gari…” Zaks ya amsa da Amin. Aunty hafsat ta fice zuwa falo domin ta basu guri, a ranta Tayi alaawarin bazata sake ma Aeezad tambayar ba, har yanzu jikinta rawa yakeyi. Tana fita Zaks ya koma kujerar dake facing Aeezad inda Aunty hafsat ta tashi, ya kalli Aeezad ya fashe da dariya hadi dacewa “Mutumina me ciki bakwai , kaga yadda kayi fresh ah wannan dagani Kaci lafiyayyen gindin mommy…” saboda kawai sunan mommyn daya fadi yasa Aeezad sakin wani shi’umin murmushi yana tunano labbanta daya zuqaaa, har yanzu dadihn be bar gangar jikinsa ba. Zaka ya kara fashewa da dariya ganin Aeezad na murmushi yace “ Da gaske de ka luma bura a gindi kenan mutumina…” Aeezad ya amshe da “na luma a gidan ubanwa….ban ci ba wallahi nade sha baki, har yanzu dadin bakin be barni ba kusan fin sati daya kenan yau, amma wlhi dana lumshe ido se inji wani dadih ya ratsa ni, Kai nifa dana juma ina Shan bakinnan ai tini zan kawo, duk iya dadewata in ina kan mace ban kawo wa da wuri kasani de.., wlhi  ranar data bari ashan bakinta ma kawai se in kawo…akwai mata akwai muna mata Alaji…Billahillazi mommy macece, kai ni  dana San ma tin tini santa nakeyi da tin ina 15yrs zanci mata gindi, tana bacci zan afkawa durinta…” Zaks ya tintsire da dariya yana kallon Aeezad dake magana ko a iya yadda yake maganar ya tabbatarwa da Zaks har yanzu yana cikin santin Shan baki. “Mutumina dadin baki ya kasheka…” Cewar Zaks Aeezad ya lumshe ido ya bude yace “Bari Aboki, kuma labba fa  kawai nasha bama cikin bakin ba, amma shine dukna rikice na rude haka, kaga yadda na rikice Kai kace asiri tamin, na kara zama mayenta wlhi na kara santa with all my heart, bakaji yadda inna ganta wlhi kmr nayi hauka nabi ti-ti…” Aeezad ya karashe mgnrsa yayinda murmushin zallar soyayyarta ya subuce masa. Zaks yace “Anya ba asiri Mommy ta maka ba…” yayi mgnr yana kara tsure Abokinsa da ido, sometimes mamaki yake bawa zaks saboda shi ba mutum bane da ake sanin cikinsa amma yanzu wai shine ke gayawa Zaks abinda ke cikinsa na gamee da Aunty nabeelah tabbas abun yayi qamari. Aeezad ya amshe da “Ni ko asirin tamin naji dadih, Allah ya sakawa bokanta da Alkhairi aini ya taimakeni daya samin San mommy dazan gansa wlhi har kudi se in basa ya kara ninkamin santa a zuciyata, already yanzuma nasan wlhi in har na mutu to San mommy ne ya kasheni…” Zaks ya jinjina kalaman Aeezad a zuciyarsa, lokuta da dama Zaks  yana ganin abun kmr wasa yanzu ya tabbatar da San da Aeezad kema mommy ya wuce kaf tunanin wata halitta ta duniya kawai zallar SO ne ubangiji ya jarabcesa dashi. “Balle ma ba Wani asiri wannan hadin ubangiji ne, Kai in ba Allah ba ba wanda ya isa ya hada wannan hadin d’a ya nace yanasan uwarsa… inta baka gindi kuma seka ci kou?” Zaks ya karashe mgnr hadi da jefo ma Aeezad din tambaya shifa abubuwa da dama daure masa kai sukeyi a kan Aeezad da mommynsa. “Tinima zanbi in hayeta…Amma fa da wuya nasamu naci gindinnan, kai bakima Dana sha gabaki daya ta kuma tsanata, yanzu ko ya jiki batamin, data kalleni se harara kawai, ni ko wlhi ko a jikina mani, ni ko ta tsaneni, Ina santa haka, ni ta barnima inta santa koda ita bata sona,…” Zaks ya sauke Ajiyar zuciya kawai shi abunma yafi karfin tunaninsa se kansa ya buga in yanajin irin wannan soyayyar. “Akwai damwa… Yanzu in kuka bar asibiti aunty nabeelah ci gaba zatayi da zama a gidan Aunty hafsat?” Zaks ya jefowa Aeezad tambayar. “Tabdijan! Ta zauna tayi me matar tawa? Nifa wlhi frnd bazan boye maka ba, kai kadai ne bazan boye maka maganar nan ba , wlhi gindina gindinta kawai yakeso yashiga, kwana nake na tashi da azababbiyar shaawarta, nida bacci se barawo, inaga kawai sawa zanyi a gyara mata gidan dazamu zauna, a  kano kawai zamu zauna a gidana, kaga ko a office nake danaji marmarin gindi in dawo inci kayana in koma office….”  Zuwa yanzu Zaks ya farawa Aeezad kallon sabon mahaukaci.”Inaga bayan tsunduma dakayi a soyayyar mommy,ka tsunduma a kogin mahaukata…” zaks ya fadi a ransa domin mgnr bazata fad’o a zahiri ba, gabaki daya ya fuskanci tunanin dadih kawai Aeezad keyi baya tunanin tashin hankalin dayake gabansa. “Yaza kayi da na’eema da Big problem hajiya mommy, kwara daddy ma nashi me sauki ne, daddy beda damuwa, kawai dmwarsa hajiya mommy… aunty hafsat ma ne sauki ce , big hajiya kam inta samu baccin mgna ta mutu,,,,, ta ina zaka fuskancesu hajiya mommy da na’eema mgnr nan da Girma, wallahi akwai damuwa sosai a gaba.” Zaks  ya tunasar da Aeezad abinda ya mance. Tabe baki Aeezad yayi shi Yama mance da wata na’eema balle wata hajiya mommy. “ Kai kake wani tunasu, ni wlhi in ina ganin mommy kowa na duniya mantasa nakeyi, tashin hankalinsu da wasu matsalolinsu, sun Kai matsalolin San da nakewa Mommy ne, ni wlhi aduniyar nan tashin hankalin  ko matsifar dazan shiga  daze Kai girman san da nakema Aunty nabeelah, kuma ni ina ruwana ana sallahmata asibiti zan gayawa daddy ya gayawa hajiya mommy ita kuma ta gayawa Na’eema uwar yawo, ubangiji ya rufamin asiri daya bani Aunty nabeelah, aini Tini ma an sallamani kawai insha Allahu…” Zaks ya zaro ido jin uwar haukar da Aeezad ze tafka, mutum me hankali da hangen nesa so ya maidasa me hangen nesa a kusa , gabaki daya bashi da hankali ma yanzu.”wlhi aboki karka fara gayawa kowa wannan mgnr musammanma Hajiya mommy…domin tsaf nasan zata iya Kashe aunty nabeelah, a haka ma ta tsanesa ina maga ta fahimci kai santa kakeyi, harma ka Aureta, ai abun baze shafi kowa ba se aunty nabeelah kwara Kai Taka me sauki ce …” Aeezad yayi shiru yana sauraren Zaks shifa Sam Yama mance akwai matsala a gabansa se yanzu da Zaks ya kara fahimtar dashi ya tuna, shifa inde yana ganin mommy toh mgna ta kare, kunsan yaran masu kudi shi kawai abinda yakeso shi yakeso kawai ba ruwansa da wani matsala. “Uhm gaskiya  ni inde  akwai mommy toh a tada yaki ma ba ruwana,,,, yanzu kawai so nakeyi naci gindi ni ko kadan ne nad’ansa kaciyata ciki wlhi jinya biyu nakeyi gata bukatar mommy itace first sannan se jinyar wannan hannun…” Zaks ya sheke da dariya daman shi in kanaso kaga dariyarsa to ace maganar batsa akayi.  “Aboki kawai Kaci ko a nan asibitin ne kabi dare …” Zaks ya fadi yana yar dariya. Aeezad yayi tsuki yace “Ta Ina zanbi dare Aunty hafsat ta fara samin ido, ai inde aunty hafsat na nan ba halin inci gindi wallahi, yanzu fa daka shigo tsareni tayi tana tambayata wai meye tsakanina da mommy, kasan duk dare senaje falo a falo mommy ke kwana yanzu, inaga Aunty hafsat ta kamanine…” Zaks ya amshe da “Kagani kou,? Tin yanzu an samu matsala, Danma Allah yasa ita aunty hafsat ba matsala bace da ita kila ma ba Lallai wani yaji ba,,,” Aeezad yace “toni ina ruwana da aji ko kar aji, nifa bari in gaya maka gaskiya aboki , abinda nakeji a kan mommy ko ban aureta ba wlhi dole senaci gindinta, shiyasa nayi sauri na aureta , dan kar in cita ba Aure ta tsaneni kuma ko ba Auren nacita nasan dole ne sena Aureta daga baya…” Zaks yayi Jim kana yace “Amma kasan aboki yanzu daka cita zaka samu sassaucin abinda kakeji a zuciyarka …” Aeezad ya tashi zaune hadi dacewa “Kace wlhi? Kana nufin ynzu da nayi making love da ita wannan azabar na santa da nakeji a raina zan samu sassauci?” Zaks ya daga masa Kai alamar tabbatarwa hadi dacewa “Kwarai ma kuwa wlhi tini zaka samu sassaucin komi aboki…” Aeezad ya jinjina kai cikin rashin yadda “ kai kanada hankali kuwa kasan me nakeji a kan mommy kuwa? Wallahi inna ganta ji nake kmr wani abu na jana, kai ji nake in ban ganta ba kuma kamar zan hauka, kai nifa da nayi rashin ganinta na 1second  kwara kawai in bude ido in ganni na rasu, a kan in kalleta kawai zan iya bada komi nawa dana mallaka wlhi, da ace duniya zatasan me nakeji kan mommy na tabbatar se an bani lambar yabo na daya a fagen soyayya da ba a taba samun irinsa ba a duniya….” Zaks ya sauke gwauron numfashi yana me  kallon gogan yace “Wai! Aboki aikai abun ya kamaka ne over , Ina gani ai yadda inka ganta kake wani Zillow kmr zaka shige jikinta,,,gaskiy ko majnon na tarihi inaga ka fishi shiga tarko,…”tsuki Aeezad yaja hadi da komawa ya kwanta yana fadin “ wallahi na fishi shiga Tarko , Kai kaji me  nakeji ne kmr zan fasa ihu sbda so na zama kmr wa-wa, ni da kaina Ina bawa kaina mamaki… tunaninta yafimin ciwonnan da yake jikina sani a damuwa, In kaga nayi bacci wlhi sede in alluroti akamin ….” “Kade dinga sassautawa kanka aboki…” Zaks ya amshe mgnr wannan Karan cikin sanyin tausayin Aeezad din. “Bazaka gane ba…” Aeezad ya fadi yana murmushi kawai, shi kadai yasan me yakeji ko maganarta akeyi se tsigar jikinsa ta tashi na zallar SO hadi da dumbin shaawah. “Hakane, Ubangiji de shi yasan dalilin wannan hadin, Allah yasa Alkhairi…” Cewar zaks. Aeezad ya amshe da Amin ya Rabbih. “Aboki ya mgnr Alhajinnan saurayin mommy y sake zuwa…” Aeezad yayi guntun tsuki yace “ Tini nasa tsaro karma wanda ya kara packing car a wajen asibitin , sannan bame zuwa gurina se an sanar Dani inba ku masu irin lambobin motata ba, ita kuma nace wlhi inta kara zuwa bakin get sena mata abinda batayi zato ba,,,” “Tab! Ai mommy ta kiyaye, Tasha Mari, ai marinnan har nutsuwa yasa mata, dole tabi abinda kace…” Cewar zaks. “Iya Mari kawai bakaga yadda tayi la’asar ba,  tabbas ta fara tsorona,,Dan yanzu bata wata rashin kunya sede roko, amma fa inashan harara kai kace ldanuwanta  zasu fad’o kasa ne…” Zaks ya amshe da dariya shima Aeezad din dariyar yayi. “ ka gama da mommy dole kasha harara… kiri-kiri ba yadda zatayi ka Aureta…” Aeezad ya amshe da “Tagama Dani de, ganinan kiri-kiri ba yadda zanyi ta mallake zuciyata…” “ ni shaidane…” Zaks ya fadi yana kwashewa da dariya. Ranar haka suka wuni suna hira, hirar kaf a kan Aunty nabeelah ce sbda tafima Aeezad dadinji,. Se dare Zaks ya tafi, daze tafi ne yake shaidawa Aeezad Esther ta kirasa tana kuka, ita batasan meya faru ba sbda da abun ya faru da Aeezad ita batama kasar da wani saurayinta. se jiya tadawo to a jiyan tasamu labari  kuma ta kira Zaks ta shaida masa zatazo a jiyan Zaks yace aah, ta bari ya tambayi Aeezad. “Mtwssss dallah kar tazo, tazo tamin uwarta…” Aeezad ya fadi hakan. Zaks ya zaro ido cikin mamaki yace “ gaskiya ka kamu abokina, yanzu Esther kake zagi yau,,,ita mafa kasota kmr hauka, Kaci yarinyarnan yafi sau Dari biyar a dare daya, aboki kai ka wawuke yarinyarnan fa, ai wannan ka gama zurfafa musu yarinya…” Aeezad ya tabe baki yace “Ai bani nace ta wanke gindin ta kawomin har gidana ba…kaga lefina…” Zaks ya amshe da “Ina, ai kaci rabanka…yanzu ince mata kar tazo?” “In tazo uwarta zatamin…wlhi kar tazomin nan, ko san ganinta banayi , zinar da nayi da ita a baya ma bansan tuna zunubin data sani na dauka da ita. “ CewarAeezad. Zaks ya amshe da “An gama sir bazata zoba…” daga haka sukayi sallahma Zaks ya fice a dakin ya iso falon yayima Aunty nabeelah da big hajiya da aunty hafsat sallahma ya wuce. After 4days gabaki daya Aeezad yadena zuwana Aunty nabeelah falon , duk yadda ya kaiga Jin jarabarsa ya danne,. Aunty nabeelah ta saki jikinta a kwanakin har baccinta takeyi yanzu cikin kwanciyar hankali, kullum cikin tunani-tunani take ya makomar Aurensu take ita dashi, ita da kanta tasan Aurensu ya dauru, amma taki bari wani bangaren zuciyarta ya aminta da hakan, kawai hanya take nema taje kasarsu gabaki daya ma ta gaji wlhi da zaman asibitin badan komi ba sedan Aeezad din ita ba San ganinsa takeyi ba. A haka suka kwashi sati daya, kawai daya ganta ko yayane seya gaya mata wata kalma ta soyayya da dole ma ta ratsata.  A kullum yana fita ya d’an zazzagayo da yammaci, seya dawo zuwa karfe shida haka. Yau shida Zaks sukayi zagayen cikin asibitin kawai yanayin hkn ne sbda yaji dadin kafafuwansa hadi da motsa jininsa,. Suna zagayen suna yar hira zancen gizo baya wuce na kok’i hirar de da aka Saba kuma wadda tafi ko wacce dadih wato hirar aunty nabeelah . Karfe shida  suka nufo ciki, Aeezad ne ya fara sako Kai cikin falon, yayinda yad’an ma Zaks nisa, sbda shi mutum ne ne sauri. dai-dai nabeelah ta fito daga toilet , Aeezad ya sako kai ,  ya kuro mata ido har wani gwalesu yayi, dagani yasan wanka ta fito , kirjinta daure da d’an karamin towel peach wanda da kyar ya wuce duwaiwukanta be rufe cinyoyinta ba, gabaki daya cinyoyinta a waje suke, Aeezad ya tsurawa cinyoyinta wani irin kallon jaraba, ba karamin kyau cinyoyin nata ke dasu ba, a duniya be taba gsnin santala-santala din cinyoyi masu kyaun nata ba, farare ne  tass, dagani ko kud’a be taba touching dinsu ba, se sheki sukeyi kmr tarwatsa, a ido ma se zallar tsantsi kawai suke zubawa, ya kalli har kasan yatsun kafarta, zuwa kirjinta zundum-zundum dinnan kmr gwanda, duk sunbi sun bulluko kmr zasu faso towel din. Cikin hanzari ya dawo da dubansa kan cikakkun hips dinta sune be  kallah sosai ba, idanuwansa sunfi karkata a kan kallon nonuwa duk yabi sansu a jikinta. Wani mugun yawu ya hadiye na zallar jaraba, duk a cikin seconds ya kare mata kallon. Ya tsure kyakyawar fuskarta da dara-daran idanuwansa, yayinda sumar kannan tata ta sakesu suka barbazo kafad’arta. Wani mugun yawu ya hadiye kutt ya sauke gwauron ajiyar zuciya. Juyawa nabeelah tayi da sauri zata koma toilet din, yayi hanzarin dakatar da ita dacewa. “Tsaya kiji mommy, inaso muyi mgna serious bata wasa ba, yau ba wasa a lamarin…” dakatawa tayi ba tare data juyo ba, hannunta na kan handle din bude toilet din, yadda yayi mgnr taji seriously a cikin muryarsa hkn ne yasata ta dakata sannan ta fuskanci 2days ya rage iskanci, dukda de t fuskanci irin kallon da yayi mata na maita yanzu. Zaks kam tini yazo ze sako Kai yaga match din dake faruwa dan haka yayi hanzarin juyawa ya koma daga waje. Aeezad ya tsure duwaiwukanta da idanuwa, be taba ganinta da towel ba a rayuwarsa se yau , nan take gindinsa ya tashi zumbur, wani mugun yawu ya fito daga Cikin bakinsa, yayi hanzarin gogesa da hannunsa, gabaki daya duk yabi ya rikice nan take kmr tsohon zakin dawan Daya jima bega abinci ba se yau yagani. “Aiko dole in shiga farauta…” ya fadi a zuciyarsa yayinda wani abu ke fusgarsa kmr kawai ya afka mata, shi wlhi made yau ya haukace kawai. Jin yayi mgna yayi shiru kuma yasa nabeelah cewa “Inajinka kayi mgnrka…” cikin hansari yayi gyaran muryarsa wadda ta narke sbda jaraba ya nemo control nan take. “Yawwa mommy ai kince baki sona ke kinfison wannan saurayin naki Sadi yake  kou?” Jin abinda yace yasata saurin juyowa , Allah yasani Tana kaunar alhaji sadi. “A,,…”Aeezad yayi murmushin dole kalmar ta A din datace ba karamin haushi ya bashi ba amma ya danne ya tsure kirjinta da ido ya kuma hadiyar yawu ya kuma hadiyewa sauba adadi ya gwale kafafuwansa ba tare data ankare ba, burarsa ta gama mikewa yaga kaya, shi gani yake fa a rayuwarnan be taba ma ganin mace ba se yau , ada maza yake gani ba mata ba. “Toh ina zuwa… ynzu zamuyi mgna ta fahimta…” dadih ya rufe aunty nabeelah sbda zancen Alhaji Sadi da Aeezad yayi, tace toh. Byn Aeezad yy mgnr ya juya ya kulle kofar shigowa falon, ya isa kofar dazata kai mutum dakinsa na jinya, ya kulle kofar da mukulli duk nabeelah na kallansa nan tashiga tunanin to meyasa ze kulle kofofi. Ya juyo hadi da nufo inda take yace “Yawwa zakiga na kulle kofofi saboda mgnr na bukatar sirri banso wani yaji mutumcinki ya zube…” duk kalma daya biyu se Aeezad ya hadiye yawon zallar jarabar shaawah, riga da wando ne a jikinsa irin na hutunnan tabbas da nabeelah ta kula dole zataga irin mikewar da Azzakarinsa yayi, ne taba mikewar da yayi kmr yau ba . “Ina jinka…” cewar nabeelah. Aeezad ya sake hadiyar yawunsa da yake a tsinke, out of control yace “Ko zaki cire towel din jikinki se nafijin dadihn gaya miki mgnr …”  nabeelah ta zaro idanuwa hadi dacewa “Ina ruwan mgnr ka da towel din jikina dan iska!” Cikin hanzari yace “Au sorry bansanma na fadi ba, matsala ce dani …amma de …kinajina..” ya karashe mgna de ba burki kmr ana masa Alluro. “Inajinka…” nabeelah ta fadi Tana gallara masa harara. “Mommy ko zaki bani Nono nasha ne dan Allah…” ya sake barota cikin fitar hayyaci idanuwansa na kan nonon da yake hangosu ta cikin towel, shi kansa fa besan maganganun na subuce kasa ba. “Bansan iskanci, wlhi zan shige toilet in ba mgnr Arziki zaka minba,,,” nabeelah ta fadi cikin tsare gida. Aeezad ya kara bude kafafuwansa ya kai hannu ya rike Azzakarinsa daya mike sosai. Nabeelah ta kalli yadda ya rike gabansa , nan ta tabbatar iskanci ne kawai ke damunsa. Ta juya zata nufa Cikin toilet din harta budesa Aeezad yayi hanzarin Cewa “Yawwa mommy kindesan akwai Aurena a kanki kou? Toh kawai zan sawake miki kije ki auri wanda kkeso tinda bakya sona ai kinga ba a dole,,,” Jin mgnr dayayi yasake Hana nabeelah shiga toilet din ta kullu toilet din ta juyo ta kuresa da ido tanaso ta tabbatar shi yayi mgnr nan, farin ciki ya bayyana kan fuskarta. “Zan maidaki matsayin da kk mommy, Nima na hkra na cirewa raina ke..” Cewar Aeezad dake mgna yana bin ko ina nata da ido, duk ya kosa ya ganta zindir se dukawa yakeyi kmr mahaukaci kawai so yakeyi yaga gindinta, abunfa yayi Kamari ya wuce yaga nono gindi yakeso ya gani. Nabeelah dadih ya rufeta se hasasowa takeyi gata ta Auri Alhaji sadi Tana kallansa yanata tsugunne tsugunne Sam batasha gindinta yakeso yagani ba ita a zatonta ko ya gaji ne yaketa duke duke. “Toh yanzu zaka sake ni ko? Nagode yarona Allah ya maka albarka, kaima ka fahimci be halatta Aure na da Kai ba kou?” Nabeelah ta fadi da muryar data saba masa mgna wadda ya jima beji irinta a gunta ba matsifa ke hadasa da ita tinda ya afka santa. Murmushin gefen kumatu Aeezad yayi ya kamo labbansa na kasa ya tsotsa, ya dawo ya kamo Dayan leben nasa na sama ya tsotsa kana yace “Kwarai kuwa mommy …ai ke daman size din wannan sadin ne…” ya karashe mgnr yana me mata kallon mara wayau , ashe rashin kunya ne kawai ke dawainiya da ita da matsifa amma bata da wayau. Murna ta lullube nabeelah.  “Yanzu zan rubuta miki takadda…kimin alfarmar daya pls mommy tinda kinga Nima ai nayi miki kokari kou?” Aeezad yayi mgnr da kalamansa na yaudara nabeelah Sam bata fahimta ba abinda da brain din mace duk girmanta yanzu namiji ze juya mata lissafi. “Ina jinka…” Cewar nabeelah data kuresa da ido ta fahimci de duk beda sukuni ya kasa tsaye ya kasa duke se yayi can yayi nan kmr wanda ruwan zafi ya zubewa a jiki. “Yawwa mommy na, dan Allah yaude daya ki bani nono nasha kafin in rubuta Miki takaddar, ni ko toilet ne semu shiga ki fiddo nonon guda daya ma kisamin a bakina dan Allah da Annabi SAW mommy kar kice aah pls…in kkmn hk na yanzu kawai second biyu yayi yawa zansha se in kyaleki, I promise bazan kara miki wata mgna ta soyayya ba, Allah na tuba ina ni ina kema mommy zuciyaya ce kawai ta zalinceni amma yanzu na fahimci dai-dai… sannan nonon nan dana shashi mommy wlhi ba gayawa kowa zanyi ba pls, inasha se in dan taba Dayan pls….” Ya karashe mgnr yana zubewa kan guiwowinsa ya hada hannu biyu alamar roko se hadiyar yawu yakeyi yayinda wani yawun ke fitowa ta gefen bakinsa yana gogewa, be tabajin  abinda  yakeji  Yanzu na jaraba ba a kanta.

Aeezad matsifa ne 😂tinda yagani yanaso shide dole seya d’ana. Ina godiya fans more comments pls , se in saki page ma ban shirya ba in ana comments…. Agains kar a manta Ina saida kayan gyaran kayan dadih, na raya sunnah a zage a nemi Aljannarh manyan mata.

Saadatubintuabdullahi 💖💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 24💖 *this book is only 1k 08101626484*

Aeezad dake kwance hannunsa daure da drip ya kalli Aunty hafsat cikin zallar muryarsa ta isa da mukami, a duniya Aunty nabeelah kawai yake kaskantarwa da Kai amma duk wanda ze masa mgna ze amsa shi ne cikin isa da mukami haka nature dinsa yake wanda besanshi  ba se yasha ko wulakantancine yace “wace mgna ce dase kin tambayeni zan fahimceki…kawai fito a mutum malama kiyi mgnr ki…” yayi mgnr yayin daya kara kureta da ido Kai kace shine yayanta Sam bata taba masa irin wannan zancen ba shiyasa ya mata wannan tambayar.  Aunty hafsat tayi kasa da kanta se kuma taji Tana tsoron masa maganar saboda yadda ya tsureta da idanuwansa masu kwarjini, tayi shiru ta rasa ma ta ina zata fara. “Ina jinki,,, Kinsa na tsaya ina saurarenki kuma knyi shiru, kina batamin lokaci…”Cewar Aeezad dataga Aunty hafsat tayi shiru. Ba tare data dago ba tace “am sorry pls…” se kuma tayi shiru a duniya ba a taba wanda take shakkarsa ba kmr Aeezad, ko baban noor direct take gaya masa magana in zata fadi, Aeezad dinne kwarjininsa ya baci. “Mtwssss, Nifa bansan rainin hankali kinsani aunty, kawai ki fito a mutum ki gayamin me  zaki gayamin…” yayi mgnr cikin matsifa shifa matsifaffe ne na karshe a gun wasu, in yana magana da wasu cikin matsifa yakeyi, Kai bakace shine ke maula a gun mommy nabeelah ba yace a temaka masa ya taba nono ko yasha baki. Daurewa Aunty hafsat tayi ta fara magana cikin sanyin lafazi, kyaunshi kawai ta fad’ashi da fad’a amma ina ba damar yin hakan. “Meye tsakaninku da Aunty Nabeelah pls ?” Aunty hafsat ta jefo masa tambayar a tsorace hadi da dago kanta ta zuba masa ido. Lumshe idanuwa taga yayi ba tare dayace mata komi ba, tambayar ta shiga kunnuwansa shi ko a jikinsa beji ko darrr a zuciyarsa ba shigafa ko daddy  ne ze masa tambayar nan bazeji komi ba toh meze ji? Oho shi tinda Akwai Aunty nabeelah a kusa dashi, komi ma me sauki ne. Bude idanuwansa yayi a kan yayarshi ba tare daya bata amsar taba dan bata isa ma ya bata amsa ba ita din me ma dazata masa wannan tambayar. Shiru Aunty hafsat tayi ganin be bata amsa ba ita kuma tanasan tasani gaskiyar saboda abubuwan sunyi yawa, koda ace kaninta na iskanci be dace ma ya nemi Aunty nabeelah ba sbda ita ta rainesa kuma tanada cikar kamalar dabe kamata a zubar mata dasu ba. Ta bude baki zata kara magana Zaks ya shigo sanye da danyar shadda fara,  Zaks kyakyawa ne kuma dogo sannan yanada kiba , fuskarsa cike take da kasunba , amma sede duk kyaunsa da tsayinsa be kama kafar Aeezad ba. Murmushi ya sakarwa Aeezad wanda ya zubo masa ido, bayans Zaks din sojojine su biyar suka dakko carton carton din drinks water ETC kayan da mara lafiya ze bukata. Suka gaida Aeezad cikin girmamawa  da Aunty hafsat, suka ajiye kayan suka fice. Zaks daya zauna gefen gadon Aeezad ya gaida Aunty hafsat cikin girmamawa ta amsa cikin raha, ya kara da tambayarta yame jiki. Zaks beda damuwa Gashi da raha, sede matsalarsa yanada neman mata ko bunsuru albarka. “Yaushe za a kawo mana sirikarmu ne?” Aunty hafsat tayi mgnr da Zaks cikin raha. Sosa keya Zaks yayi kana yace da Aunty hafsat “Insha Allahu Aunty hafsat Sirikarku Tana tafe, ayita mana Adduah…” aunty hafsat ta mike hadi dacewa “Allah ya zaba na gari…” Zaks ya amsa da Amin. Aunty hafsat ta fice zuwa falo domin ta basu guri, a ranta Tayi alaawarin bazata sake ma Aeezad tambayar ba, har yanzu jikinta rawa yakeyi. Tana fita Zaks ya koma kujerar dake facing Aeezad inda Aunty hafsat ta tashi, ya kalli Aeezad ya fashe da dariya hadi dacewa “Mutumina me ciki bakwai , kaga yadda kayi fresh ah wannan dagani Kaci lafiyayyen gindin mommy…” saboda kawai sunan mommyn daya fadi yasa Aeezad sakin wani shi’umin murmushi yana tunano labbanta daya zuqaaa, har yanzu dadihn be bar gangar jikinsa ba. Zaka ya kara fashewa da dariya ganin Aeezad na murmushi yace “ Da gaske de ka luma bura a gindi kenan mutumina…” Aeezad ya amshe da “na luma a gidan ubanwa….ban ci ba wallahi nade sha baki, har yanzu dadin bakin be barni ba kusan fin sati daya kenan yau, amma wlhi dana lumshe ido se inji wani dadih ya ratsa ni, Kai nifa dana juma ina Shan bakinnan ai tini zan kawo, duk iya dadewata in ina kan mace ban kawo wa da wuri kasani de.., wlhi  ranar data bari ashan bakinta ma kawai se in kawo…akwai mata akwai muna mata Alaji…Billahillazi mommy macece, kai ni  dana San ma tin tini santa nakeyi da tin ina 15yrs zanci mata gindi, tana bacci zan afkawa durinta…” Zaks ya tintsire da dariya yana kallon Aeezad dake magana ko a iya yadda yake maganar ya tabbatarwa da Zaks har yanzu yana cikin santin Shan baki. “Mutumina dadin baki ya kasheka…” Cewar Zaks Aeezad ya lumshe ido ya bude yace “Bari Aboki, kuma labba fa  kawai nasha bama cikin bakin ba, amma shine dukna rikice na rude haka, kaga yadda na rikice Kai kace asiri tamin, na kara zama mayenta wlhi na kara santa with all my heart, bakaji yadda inna ganta wlhi kmr nayi hauka nabi ti-ti…” Aeezad ya karashe mgnrsa yayinda murmushin zallar soyayyarta ya subuce masa. Zaks yace “Anya ba asiri Mommy ta maka ba…” yayi mgnr yana kara tsure Abokinsa da ido, sometimes mamaki yake bawa zaks saboda shi ba mutum bane da ake sanin cikinsa amma yanzu wai shine ke gayawa Zaks abinda ke cikinsa na gamee da Aunty nabeelah tabbas abun yayi qamari. Aeezad ya amshe da “Ni ko asirin tamin naji dadih, Allah ya sakawa bokanta da Alkhairi aini ya taimakeni daya samin San mommy dazan gansa wlhi har kudi se in basa ya kara ninkamin santa a zuciyata, already yanzuma nasan wlhi in har na mutu to San mommy ne ya kasheni…” Zaks ya jinjina kalaman Aeezad a zuciyarsa, lokuta da dama Zaks  yana ganin abun kmr wasa yanzu ya tabbatar da San da Aeezad kema mommy ya wuce kaf tunanin wata halitta ta duniya kawai zallar SO ne ubangiji ya jarabcesa dashi. “Balle ma ba Wani asiri wannan hadin ubangiji ne, Kai in ba Allah ba ba wanda ya isa ya hada wannan hadin d’a ya nace yanasan uwarsa… inta baka gindi kuma seka ci kou?” Zaks ya karashe mgnr hadi da jefo ma Aeezad din tambaya shifa abubuwa da dama daure masa kai sukeyi a kan Aeezad da mommynsa. “Tinima zanbi in hayeta…Amma fa da wuya nasamu naci gindinnan, kai bakima Dana sha gabaki daya ta kuma tsanata, yanzu ko ya jiki batamin, data kalleni se harara kawai, ni ko wlhi ko a jikina mani, ni ko ta tsaneni, Ina santa haka, ni ta barnima inta santa koda ita bata sona,…” Zaks ya sauke Ajiyar zuciya kawai shi abunma yafi karfin tunaninsa se kansa ya buga in yanajin irin wannan soyayyar. “Akwai damwa… Yanzu in kuka bar asibiti aunty nabeelah ci gaba zatayi da zama a gidan Aunty hafsat?” Zaks ya jefowa Aeezad tambayar. “Tabdijan! Ta zauna tayi me matar tawa? Nifa wlhi frnd bazan boye maka ba, kai kadai ne bazan boye maka maganar nan ba , wlhi gindina gindinta kawai yakeso yashiga, kwana nake na tashi da azababbiyar shaawarta, nida bacci se barawo, inaga kawai sawa zanyi a gyara mata gidan dazamu zauna, a  kano kawai zamu zauna a gidana, kaga ko a office nake danaji marmarin gindi in dawo inci kayana in koma office….”  Zuwa yanzu Zaks ya farawa Aeezad kallon sabon mahaukaci.”Inaga bayan tsunduma dakayi a soyayyar mommy,ka tsunduma a kogin mahaukata…” zaks ya fadi a ransa domin mgnr bazata fad’o a zahiri ba, gabaki daya ya fuskanci tunanin dadih kawai Aeezad keyi baya tunanin tashin hankalin dayake gabansa. “Yaza kayi da na’eema da Big problem hajiya mommy, kwara daddy ma nashi me sauki ne, daddy beda damuwa, kawai dmwarsa hajiya mommy… aunty hafsat ma ne sauki ce , big hajiya kam inta samu baccin mgna ta mutu,,,,, ta ina zaka fuskancesu hajiya mommy da na’eema mgnr nan da Girma, wallahi akwai damuwa sosai a gaba.” Zaks  ya tunasar da Aeezad abinda ya mance. Tabe baki Aeezad yayi shi Yama mance da wata na’eema balle wata hajiya mommy. “ Kai kake wani tunasu, ni wlhi in ina ganin mommy kowa na duniya mantasa nakeyi, tashin hankalinsu da wasu matsalolinsu, sun Kai matsalolin San da nakewa Mommy ne, ni wlhi aduniyar nan tashin hankalin  ko matsifar dazan shiga  daze Kai girman san da nakema Aunty nabeelah, kuma ni ina ruwana ana sallahmata asibiti zan gayawa daddy ya gayawa hajiya mommy ita kuma ta gayawa Na’eema uwar yawo, ubangiji ya rufamin asiri daya bani Aunty nabeelah, aini Tini ma an sallamani kawai insha Allahu…” Zaks ya zaro ido jin uwar haukar da Aeezad ze tafka, mutum me hankali da hangen nesa so ya maidasa me hangen nesa a kusa , gabaki daya bashi da hankali ma yanzu.”wlhi aboki karka fara gayawa kowa wannan mgnr musammanma Hajiya mommy…domin tsaf nasan zata iya Kashe aunty nabeelah, a haka ma ta tsanesa ina maga ta fahimci kai santa kakeyi, harma ka Aureta, ai abun baze shafi kowa ba se aunty nabeelah kwara Kai Taka me sauki ce …” Aeezad yayi shiru yana sauraren Zaks shifa Sam Yama mance akwai matsala a gabansa se yanzu da Zaks ya kara fahimtar dashi ya tuna, shifa inde yana ganin mommy toh mgna ta kare, kunsan yaran masu kudi shi kawai abinda yakeso shi yakeso kawai ba ruwansa da wani matsala. “Uhm gaskiya  ni inde  akwai mommy toh a tada yaki ma ba ruwana,,,, yanzu kawai so nakeyi naci gindi ni ko kadan ne nad’ansa kaciyata ciki wlhi jinya biyu nakeyi gata bukatar mommy itace first sannan se jinyar wannan hannun…” Zaks ya sheke da dariya daman shi in kanaso kaga dariyarsa to ace maganar batsa akayi.  “Aboki kawai Kaci ko a nan asibitin ne kabi dare …” Zaks ya fadi yana yar dariya. Aeezad yayi tsuki yace “Ta Ina zanbi dare Aunty hafsat ta fara samin ido, ai inde aunty hafsat na nan ba halin inci gindi wallahi, yanzu fa daka shigo tsareni tayi tana tambayata wai meye tsakanina da mommy, kasan duk dare senaje falo a falo mommy ke kwana yanzu, inaga Aunty hafsat ta kamanine…” Zaks ya amshe da “Kagani kou,? Tin yanzu an samu matsala, Danma Allah yasa ita aunty hafsat ba matsala bace da ita kila ma ba Lallai wani yaji ba,,,” Aeezad yace “toni ina ruwana da aji ko kar aji, nifa bari in gaya maka gaskiya aboki , abinda nakeji a kan mommy ko ban aureta ba wlhi dole senaci gindinta, shiyasa nayi sauri na aureta , dan kar in cita ba Aure ta tsaneni kuma ko ba Auren nacita nasan dole ne sena Aureta daga baya…” Zaks yayi Jim kana yace “Amma kasan aboki yanzu daka cita zaka samu sassaucin abinda kakeji a zuciyarka …” Aeezad ya tashi zaune hadi dacewa “Kace wlhi? Kana nufin ynzu da nayi making love da ita wannan azabar na santa da nakeji a raina zan samu sassauci?” Zaks ya daga masa Kai alamar tabbatarwa hadi dacewa “Kwarai ma kuwa wlhi tini zaka samu sassaucin komi aboki…” Aeezad ya jinjina kai cikin rashin yadda “ kai kanada hankali kuwa kasan me nakeji a kan mommy kuwa? Wallahi inna ganta ji nake kmr wani abu na jana, kai ji nake in ban ganta ba kuma kamar zan hauka, kai nifa da nayi rashin ganinta na 1second  kwara kawai in bude ido in ganni na rasu, a kan in kalleta kawai zan iya bada komi nawa dana mallaka wlhi, da ace duniya zatasan me nakeji kan mommy na tabbatar se an bani lambar yabo na daya a fagen soyayya da ba a taba samun irinsa ba a duniya….” Zaks ya sauke gwauron numfashi yana me  kallon gogan yace “Wai! Aboki aikai abun ya kamaka ne over , Ina gani ai yadda inka ganta kake wani Zillow kmr zaka shige jikinta,,,gaskiy ko majnon na tarihi inaga ka fishi shiga tarko,…”tsuki Aeezad yaja hadi da komawa ya kwanta yana fadin “ wallahi na fishi shiga Tarko , Kai kaji me  nakeji ne kmr zan fasa ihu sbda so na zama kmr wa-wa, ni da kaina Ina bawa kaina mamaki… tunaninta yafimin ciwonnan da yake jikina sani a damuwa, In kaga nayi bacci wlhi sede in alluroti akamin ….” “Kade dinga sassautawa kanka aboki…” Zaks ya amshe mgnr wannan Karan cikin sanyin tausayin Aeezad din. “Bazaka gane ba…” Aeezad ya fadi yana murmushi kawai, shi kadai yasan me yakeji ko maganarta akeyi se tsigar jikinsa ta tashi na zallar SO hadi da dumbin shaawah. “Hakane, Ubangiji de shi yasan dalilin wannan hadin, Allah yasa Alkhairi…” Cewar zaks. Aeezad ya amshe da Amin ya Rabbih. “Aboki ya mgnr Alhajinnan saurayin mommy y sake zuwa…” Aeezad yayi guntun tsuki yace “ Tini nasa tsaro karma wanda ya kara packing car a wajen asibitin , sannan bame zuwa gurina se an sanar Dani inba ku masu irin lambobin motata ba, ita kuma nace wlhi inta kara zuwa bakin get sena mata abinda batayi zato ba,,,” “Tab! Ai mommy ta kiyaye, Tasha Mari, ai marinnan har nutsuwa yasa mata, dole tabi abinda kace…” Cewar zaks. “Iya Mari kawai bakaga yadda tayi la’asar ba,  tabbas ta fara tsorona,,Dan yanzu bata wata rashin kunya sede roko, amma fa inashan harara kai kace ldanuwanta  zasu fad’o kasa ne…” Zaks ya amshe da dariya shima Aeezad din dariyar yayi. “ ka gama da mommy dole kasha harara… kiri-kiri ba yadda zatayi ka Aureta…” Aeezad ya amshe da “Tagama Dani de, ganinan kiri-kiri ba yadda zanyi ta mallake zuciyata…” “ ni shaidane…” Zaks ya fadi yana kwashewa da dariya. Ranar haka suka wuni suna hira, hirar kaf a kan Aunty nabeelah ce sbda tafima Aeezad dadinji,. Se dare Zaks ya tafi, daze tafi ne yake shaidawa Aeezad Esther ta kirasa tana kuka, ita batasan meya faru ba sbda da abun ya faru da Aeezad ita batama kasar da wani saurayinta. se jiya tadawo to a jiyan tasamu labari  kuma ta kira Zaks ta shaida masa zatazo a jiyan Zaks yace aah, ta bari ya tambayi Aeezad. “Mtwssss dallah kar tazo, tazo tamin uwarta…” Aeezad ya fadi hakan. Zaks ya zaro ido cikin mamaki yace “ gaskiya ka kamu abokina, yanzu Esther kake zagi yau,,,ita mafa kasota kmr hauka, Kaci yarinyarnan yafi sau Dari biyar a dare daya, aboki kai ka wawuke yarinyarnan fa, ai wannan ka gama zurfafa musu yarinya…” Aeezad ya tabe baki yace “Ai bani nace ta wanke gindin ta kawomin har gidana ba…kaga lefina…” Zaks ya amshe da “Ina, ai kaci rabanka…yanzu ince mata kar tazo?” “In tazo uwarta zatamin…wlhi kar tazomin nan, ko san ganinta banayi , zinar da nayi da ita a baya ma bansan tuna zunubin data sani na dauka da ita. “ CewarAeezad. Zaks ya amshe da “An gama sir bazata zoba…” daga haka sukayi sallahma Zaks ya fice a dakin ya iso falon yayima Aunty nabeelah da big hajiya da aunty hafsat sallahma ya wuce. After 4days gabaki daya Aeezad yadena zuwana Aunty nabeelah falon , duk yadda ya kaiga Jin jarabarsa ya danne,. Aunty nabeelah ta saki jikinta a kwanakin har baccinta takeyi yanzu cikin kwanciyar hankali, kullum cikin tunani-tunani take ya makomar Aurensu take ita dashi, ita da kanta tasan Aurensu ya dauru, amma taki bari wani bangaren zuciyarta ya aminta da hakan, kawai hanya take nema taje kasarsu gabaki daya ma ta gaji wlhi da zaman asibitin badan komi ba sedan Aeezad din ita ba San ganinsa takeyi ba. A haka suka kwashi sati daya, kawai daya ganta ko yayane seya gaya mata wata kalma ta soyayya da dole ma ta ratsata.  A kullum yana fita ya d’an zazzagayo da yammaci, seya dawo zuwa karfe shida haka. Yau shida Zaks sukayi zagayen cikin asibitin kawai yanayin hkn ne sbda yaji dadin kafafuwansa hadi da motsa jininsa,. Suna zagayen suna yar hira zancen gizo baya wuce na kok’i hirar de da aka Saba kuma wadda tafi ko wacce dadih wato hirar aunty nabeelah . Karfe shida  suka nufo ciki, Aeezad ne ya fara sako Kai cikin falon, yayinda yad’an ma Zaks nisa, sbda shi mutum ne ne sauri. dai-dai nabeelah ta fito daga toilet , Aeezad ya sako kai ,  ya kuro mata ido har wani gwalesu yayi, dagani yasan wanka ta fito , kirjinta daure da d’an karamin towel peach wanda da kyar ya wuce duwaiwukanta be rufe cinyoyinta ba, gabaki daya cinyoyinta a waje suke, Aeezad ya tsurawa cinyoyinta wani irin kallon jaraba, ba karamin kyau cinyoyin nata ke dasu ba, a duniya be taba gsnin santala-santala din cinyoyi masu kyaun nata ba, farare ne  tass, dagani ko kud’a be taba touching dinsu ba, se sheki sukeyi kmr tarwatsa, a ido ma se zallar tsantsi kawai suke zubawa, ya kalli har kasan yatsun kafarta, zuwa kirjinta zundum-zundum dinnan kmr gwanda, duk sunbi sun bulluko kmr zasu faso towel din. Cikin hanzari ya dawo da dubansa kan cikakkun hips dinta sune be  kallah sosai ba, idanuwansa sunfi karkata a kan kallon nonuwa duk yabi sansu a jikinta. Wani mugun yawu ya hadiye na zallar jaraba, duk a cikin seconds ya kare mata kallon. Ya tsure kyakyawar fuskarta da dara-daran idanuwansa, yayinda sumar kannan tata ta sakesu suka barbazo kafad’arta. Wani mugun yawu ya hadiye kutt ya sauke gwauron ajiyar zuciya. Juyawa nabeelah tayi da sauri zata koma toilet din, yayi hanzarin dakatar da ita dacewa. “Tsaya kiji mommy, inaso muyi mgna serious bata wasa ba, yau ba wasa a lamarin…” dakatawa tayi ba tare data juyo ba, hannunta na kan handle din bude toilet din, yadda yayi mgnr taji seriously a cikin muryarsa hkn ne yasata ta dakata sannan ta fuskanci 2days ya rage iskanci, dukda de t fuskanci irin kallon da yayi mata na maita yanzu. Zaks kam tini yazo ze sako Kai yaga match din dake faruwa dan haka yayi hanzarin juyawa ya koma daga waje. Aeezad ya tsure duwaiwukanta da idanuwa, be taba ganinta da towel ba a rayuwarsa se yau , nan take gindinsa ya tashi zumbur, wani mugun yawu ya fito daga Cikin bakinsa, yayi hanzarin gogesa da hannunsa, gabaki daya duk yabi ya rikice nan take kmr tsohon zakin dawan Daya jima bega abinci ba se yau yagani. “Aiko dole in shiga farauta…” ya fadi a zuciyarsa yayinda wani abu ke fusgarsa kmr kawai ya afka mata, shi wlhi made yau ya haukace kawai. Jin yayi mgna yayi shiru kuma yasa nabeelah cewa “Inajinka kayi mgnrka…” cikin hansari yayi gyaran muryarsa wadda ta narke sbda jaraba ya nemo control nan take. “Yawwa mommy ai kince baki sona ke kinfison wannan saurayin naki Sadi yake  kou?” Jin abinda yace yasata saurin juyowa , Allah yasani Tana kaunar alhaji sadi. “A,,…”Aeezad yayi murmushin dole kalmar ta A din datace ba karamin haushi ya bashi ba amma ya danne ya tsure kirjinta da ido ya kuma hadiyar yawu ya kuma hadiyewa sauba adadi ya gwale kafafuwansa ba tare data ankare ba, burarsa ta gama mikewa yaga kaya, shi gani yake fa a rayuwarnan be taba ma ganin mace ba se yau , ada maza yake gani ba mata ba. “Toh ina zuwa… ynzu zamuyi mgna ta fahimta…” dadih ya rufe aunty nabeelah sbda zancen Alhaji Sadi da Aeezad yayi, tace toh. Byn Aeezad yy mgnr ya juya ya kulle kofar shigowa falon, ya isa kofar dazata kai mutum dakinsa na jinya, ya kulle kofar da mukulli duk nabeelah na kallansa nan tashiga tunanin to meyasa ze kulle kofofi. Ya juyo hadi da nufo inda take yace “Yawwa zakiga na kulle kofofi saboda mgnr na bukatar sirri banso wani yaji mutumcinki ya zube…” duk kalma daya biyu se Aeezad ya hadiye yawon zallar jarabar shaawah, riga da wando ne a jikinsa irin na hutunnan tabbas da nabeelah ta kula dole zataga irin mikewar da Azzakarinsa yayi, ne taba mikewar da yayi kmr yau ba . “Ina jinka…” cewar nabeelah. Aeezad ya sake hadiyar yawunsa da yake a tsinke, out of control yace “Ko zaki cire towel din jikinki se nafijin dadihn gaya miki mgnr …”  nabeelah ta zaro idanuwa hadi dacewa “Ina ruwan mgnr ka da towel din jikina dan iska!” Cikin hanzari yace “Au sorry bansanma na fadi ba, matsala ce dani …amma de …kinajina..” ya karashe mgna de ba burki kmr ana masa Alluro. “Inajinka…” nabeelah ta fadi Tana gallara masa harara. “Mommy ko zaki bani Nono nasha ne dan Allah…” ya sake barota cikin fitar hayyaci idanuwansa na kan nonon da yake hangosu ta cikin towel, shi kansa fa besan maganganun na subuce kasa ba. “Bansan iskanci, wlhi zan shige toilet in ba mgnr Arziki zaka minba,,,” nabeelah ta fadi cikin tsare gida. Aeezad ya kara bude kafafuwansa ya kai hannu ya rike Azzakarinsa daya mike sosai. Nabeelah ta kalli yadda ya rike gabansa , nan ta tabbatar iskanci ne kawai ke damunsa. Ta juya zata nufa Cikin toilet din harta budesa Aeezad yayi hanzarin Cewa “Yawwa mommy kindesan akwai Aurena a kanki kou? Toh kawai zan sawake miki kije ki auri wanda kkeso tinda bakya sona ai kinga ba a dole,,,” Jin mgnr dayayi yasake Hana nabeelah shiga toilet din ta kullu toilet din ta juyo ta kuresa da ido tanaso ta tabbatar shi yayi mgnr nan, farin ciki ya bayyana kan fuskarta. “Zan maidaki matsayin da kk mommy, Nima na hkra na cirewa raina ke..” Cewar Aeezad dake mgna yana bin ko ina nata da ido, duk ya kosa ya ganta zindir se dukawa yakeyi kmr mahaukaci kawai so yakeyi yaga gindinta, abunfa yayi Kamari ya wuce yaga nono gindi yakeso ya gani. Nabeelah dadih ya rufeta se hasasowa takeyi gata ta Auri Alhaji sadi Tana kallansa yanata tsugunne tsugunne Sam batasha gindinta yakeso yagani ba ita a zatonta ko ya gaji ne yaketa duke duke. “Toh yanzu zaka sake ni ko? Nagode yarona Allah ya maka albarka, kaima ka fahimci be halatta Aure na da Kai ba kou?” Nabeelah ta fadi da muryar data saba masa mgna wadda ya jima beji irinta a gunta ba matsifa ke hadasa da ita tinda ya afka santa. Murmushin gefen kumatu Aeezad yayi ya kamo labbansa na kasa ya tsotsa, ya dawo ya kamo Dayan leben nasa na sama ya tsotsa kana yace “Kwarai kuwa mommy …ai ke daman size din wannan sadin ne…” ya karashe mgnr yana me mata kallon mara wayau , ashe rashin kunya ne kawai ke dawainiya da ita da matsifa amma bata da wayau. Murna ta lullube nabeelah.  “Yanzu zan rubuta miki takadda…kimin alfarmar daya pls mommy tinda kinga Nima ai nayi miki kokari kou?” Aeezad yayi mgnr da kalamansa na yaudara nabeelah Sam bata fahimta ba abinda da brain din mace duk girmanta yanzu namiji ze juya mata lissafi. “Ina jinka…” Cewar nabeelah data kuresa da ido ta fahimci de duk beda sukuni ya kasa tsaye ya kasa duke se yayi can yayi nan kmr wanda ruwan zafi ya zubewa a jiki. “Yawwa mommy na, dan Allah yaude daya ki bani nono nasha kafin in rubuta Miki takaddar, ni ko toilet ne semu shiga ki fiddo nonon guda daya ma kisamin a bakina dan Allah da Annabi SAW mommy kar kice aah pls…in kkmn hk na yanzu kawai second biyu yayi yawa zansha se in kyaleki, I promise bazan kara miki wata mgna ta soyayya ba, Allah na tuba ina ni ina kema mommy zuciyaya ce kawai ta zalinceni amma yanzu na fahimci dai-dai… sannan nonon nan dana shashi mommy wlhi ba gayawa kowa zanyi ba pls, inasha se in dan taba Dayan pls….” Ya karashe mgnr yana zubewa kan guiwowinsa ya hada hannu biyu alamar roko se hadiyar yawu yakeyi yayinda wani yawun ke fitowa ta gefen bakinsa yana gogewa, be tabajin  abinda  yakeji  Yanzu na jaraba ba a kanta.

💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 25💖 *this book is only 1k 08101626484

Wani banzan kallo ta watsa masa, Jin klmnsa na hauka, ita ko karan hauka ya cijeta ta bude Nono ta basa, yama maidata yar iska, ta kula made bashi da hankali yau haukarsa  ta zarce ta kullum. bakinta dayasha , yasa  mata tsanar kanta da kanta, Ina maga ta basa nono, , shine namiji na farko daya fara sha mata baki a duniya, kuma d’anda ta raina da hannunta, haihuwarsa ce kawai batayi ba a duniya, tin daga ranar take kallon kanta asararriya . “Wai meyasa baka da hankali ne?
Wani  irin mara kunya ne Kai, bakajin komi in kanamin wannan kalaman? Kmr uwa nake gareka fa, kar iskanci ya rufe maka ido ka mance matsayina gareka Aeezad….” Wani mugun yawu ya sake hadiyewa, yayinda towel din jikinta yaga yana niyar faduwa  tayi hanzarin riko towel shi kuma idanuwansa na kai ya dau salallami a rikice kmr sabon haukar kamu “Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un! Nono! Nonuwaaaahhhh! Bari kiji Wlhi mommy Inada hankali, kawai tsungulina akeyi tako ina, ki temakamin dan Allah, wannan abun bameji na gaya miki, ko durinki naci,,, wlhi bameji…. Pls mommy ko zaki tashi muje toilet ma kawai mommy, mu gana a can inaso in baki labari dan Allah…..Wayyohhh Allah na mamana, dan Allah ki amince, kindesan banda uwa banda uba,,,kece komi nawa,,,,” ya shiga sambatun hauka ganin da wuya ta amince  duk wannan bata lokacin da yayi yana tsarata, shi kuma wlhi yau ko ta amince ko karta amince seyasha nonon nan dasuka dade suna kashe masa rayuwa. Nabeelah ta tsuresa da ido ganinsa take a mahaukaci se hadiye hadiyen yawu yakeyi, ga uwar sukuburusu yana mata. “Baka da  hankali amma yau kwata-kwata kou? ka tashi ka bar falon nan pls,,,” ta fadi Tana mikewa ta dauki hijjabinta dake kan kujera zatasa yayi hanzarin mikewa hadi da kwace hijjabin, ya wurgar ta juyo zata watsa masa Mari sbda iskancin nasa ya fara yawa kawai setasha hawaye a kan kuncinsa, nan take taji saukar hawayen har cikin zuciyarta. Yaci gaba da matsar kwallah ji yakeyi kmr ze mace yau dinnan . “Haba mommy, this is the first time dana fara rokonki Alfarma amma kin Kasamin …pls  Mena miki  dan Allah? Koso kkyi na mutu dan Allah, bani da wanda zemin komi naji dadih, a rayuwarnan bame sona…haba mommy…. Wlhi burana ma kaunarki takeyi…” Ya fadi yana zubewa kasan carpet din tsakiyar falon, ya kwanta, ya kuma fashewa da kuka hadi da dafe saitin zuciyarsa ya fara tarin karya yana juya ido kmr me shirin muguwar gaske.   A matukar rude nabeelah ta tsugunno kansa, hnklinta ya tashi ganin yana kakari, koda yake bata mata rai har yanzu bata Dena masa San da take masa ba na wadda ta rainesa San da take masa yana tattare da shakuwa, duk duniya uwarta ce kawai takewa San dayafi wanda ta kema Aeezad. “Aeezad Meya faru? Meye haka karka mutu pls…” ta fadi Tana tallabo kansa kan cinyarta a matukar gigice take mgna muryarta ma Sam bata fita, nan take randa yan ta’adda suka far masa ya fado mata rai, wato ranar data  mammaresannan, da ace an kashesa tabbas da tuni itama seta mutu, tausansa ya lullubeta, Gashi kuma daman beda lafiya ma. Aeezad kam ganin ta rude ya kuma narkewa kmr ze shide, se kyallara ido yakeyi yana kallonta ba tare data gani ba. Mikewa tayi a rude Tana fadin bari  in kira  su Aunty hafsat a kira doctor …” Aeezad yayi hanzarin jawo towel din jikinta ba tare data ankare ba kawai se ganin towel din jikinta tayi a kasa, ta zamana zindir babu komi a jikinta,. Tini Aeezad ya tashi zaune ganin wannan albarkatun dadihn duniya a bayyane a zahirn Allah ta’alah, kayan shaani kayan Arziki,  nonowanta yafi kurewa  kallo,.”wayyohhh kayan dadih…” ya fadi yayinda dayake  tsure lantsa-lantsan din nonuwanta da ido , kyaunsu ya shahara be taba tsammanin haka suke a zahiri ba, a yau skin  yake kallonta, nonuwanta kmr zasu fashe gasu farare tass yayinda kaciyar nononta yazamana red ne shi ba baki ba, irin de kmr red-red kmr kaciyar nonon turawa. Jiki na rawa nabeelah ta tsugunno domin ta dauki towel din jikinta ina, tini Aeezad da yawunsa yariga ya gama kwararo wa daga bakinsa zuwa gaban rigarsa. Ya dauke towel din datake kokarin dauka, ya mike tsaye dashi nabeelah ta rasa yazatayi, se yanzu ta fahimci ashe yaudararta yayi lafiyarsa kalau, jikinta na rawa ta tsugunna ta lullube jikinta, ta dago ta kallesa, yana tsaye se bin ko ina yakeyi a jikinta da ido, yana zubar da yawu kmr maye yaga nama, ya zubowa manyan duwaiwukanta idanuwa,besan maitarsa ta shahara ba se yau, girman hips dinta ya shahara, ashe Kaya na rage mata kyau, gabaki daya tafi kyau a haka bata da kyau Sam cikin kaya, tafi kyau tsirara. Ssssshhhhhhh!!! Mommy you are beautiful…Ga nonowa, ga duwaiwuka….“ Aeezad ya fadi yayinda yake rike da kaciyarsa dake masa barazanar fashewa, har wani zafi take masa, duya gaji ma da wandon dake jikinsa.  Wad’ansu irin hawaye ne masu zafi suka wanke mata kumatuna, ta rasa yazatayi, wai yau ita nabeelah itace tsugunne tsirara ba kaya a gaban d’ana miji, d’ana mijinma wanda ta raina da hannunta duk duniya babu wanda take  Ganin kankantarsa kmr shi. Ta kalli hijjabinta dake kan kujera ya mata nisa sbda in zata daukesa dole seta mike tsaye, ta dago ta kallesa yayinda yake tsaye se zagayeta yakeyi yana kare mata kallo, ta rufe nonuwanta ruf gabaki daya taki bari yagani, zallar tulluwar duwaiwukanta kawai yaketa kallo, duwaiwukanta fararene Tass. “Ka yaudare ni ka ciremin towel ? Ni Aeezad? meyasa kamin hk dan Allah? Mena maka ka tsaneni haka?” Nabeelah ta fadi Tana meci gaba da kukanta, yayinda zuciyarta kmr ta fashe sbda azabar damuwa da tashin hankali da kunya  da take ciki se zufa kawai takeyi. Inaaaa ai Aeezad Sam ma besan me take cewa ba, se zagaye yakeyi kmr yana filin yaki, shi kadai yasan me yakeji a jinin jikinsa. “Ka bani towel diina, in suturta jikina dan Allah…” nabeelah  ta fadi Tana meci gaba da kukanta Kai kace kasheta zeyi.  A wannan karanma sam bejitaba, yadega tanata kwallah Gashi tabi ta  rufe masa nonuwan be gani shi kuma yanaso yagani, duk yabi ya daburce se leken nonuwanta yakeyi kmr zautacce, ya leka nono ya dawo ya leka gindinta dake lullube da Gashi, tanasan gashin gabanta shiyasa bata shelving da wuri . Fusgota yayi ta mike tsaye ba tare data shirya ba, ya rikota da karfin da bata isa  ta kwace kanta  ba, tayi yunkurin kwacewar sam ta kasa hakan, takai masa cizo ina aiko zafinsa bayaji, ya isa da ita jikin bango kmr mahaukaci, ya kamo bakinta ya Danna cikin nasa bakin Kai kace shine shugaban mayu sbda yadda ya kaima bakin nata wawura…, dole ya riko harshenta ya fara tsotso kmr tsohon maye…yayinda nonuwanta ke touching dinsa, gabaki daya ya gama rudewa ya bar duniyar nan ma tin a ganin jikinta me azabar diri dayayi. Wani irin zuqaaa ya kema bakinta tamkar zeyi hauka, gabaki daya yayi loosing control se gogar jikinsa yakeyi da manya-manyan nonuwanta dasuke a tsaye kmr gwanda, irin zunduma zunduma din nonuwannan ne masu kyaun gani lantsan, tinjim. Shan da yakema bakinta sam bana wasa bane, se kokarin kwace kanta takeyi amma sam ta Gaza hakan, kawai seji tayi ya damkar mata saitin kaciyar nononta na dama. “Subhanallahi !” Ta fadi  da bakinta ke Cikin nasa amma dole seda ta fadi hakan, har cikin tsakiyar kanta seda ya amsa, nan take durinta ya feso wani Mugun ruwa, jikinta yayi tubus kafin aje ko ina, ta saki ragamar wushiryar dadih, ta sakar masa nauyinta duka. A hankali ya matsa kaciyar nononta , ta kuma zabura kmr zata ruga a guje amma ina ba damar hakan ya rike bakinta gam cikin nasa, ta rasa yazatayi da rayuwarta, gabaki daya ya gama kunnata, ita kanta batasan inane weak point dinta ba se yau, yana taba mata kaciyar nononta taji wani yanayi da tinda uwarta ta kawota duniya bata tabajin irin yanayinba, dadih, kai har uwar dadih da ubansa taji yay. da ace bakinta baya cikin nasa tabbas dase ta fasa ihu. Ya cire hannunsa a kan kaciyar nononta, ya shafi nonon duka, ya matsaaaa! wani irin mugun laushi yaji a cikin hannunsa, nonuwan manya ne over,  yakai ma nonon wani irin danka nan yaji ya cika masa tafin hannu harma yama tafin hannun nasa yawa. Da ita dashi dukkaninsu suka sauke ajiyar zuciya me mugun nauyi, se gurnani yakeyi wanda be taba irinsaba se yau, Kai kace burarsa na cikin ramin gindi, duk yabi ya rikice ya rude, tako ina jikinsa rawa yakeyi, ga bakinsa Cikin nata, ga hannunsa me lafiya bisa kan nonuwanta daya jima yana mafarkin tabasu, tabata yakeyi bawai cinta ba amma be tabajin dadin da yakeji a kan wata mace ba se ba se yau yaji a kanta,. A zuciyarsa yaji inama yanada lafiyar Dayan hannu, da dole seya tumbula duka nonuwanta da hannayensa biyu. Se gurnani yakeyi yana kiran dadih dadih a cikin gurnanin. Se matsar mata Nono yakeyi kamar yana matsar kayan wanki, wani irin zafi da dadih se ratsata yakeyi, a duniya yau namiji ya fara taba mata nono, duk yabi ya birkita mata brain ya kid’imata tako ina. Ya matsifar iya matsar nonuwa. Seda yayi 20mt bakinsa na Cikin nata yayinda nononta na hannunsa ya tumbula wannan ya dawo ya tumbula wancan, ya rasa wanne ma ze matsa, duk wanda ya luguiguita seyaji matsifar dadih kmr ze mutu. A hnkli ya zare bakinsa dake Cikin nata, yayinda harshenta ya matukar tsotso a gurinsa , ya zubama face dinta ido, yaga se kakkarwa takeyi kmr me zazzabi tsabar dadih ne kawai ya ratsata, sabon yanayi na ratsa jikinta. Tini ya fuskanci duk dadih ne, idanuwanta kulle suke gam, gani takeyi kmr inta budesu zata denajin dadihn da takeji shaf tama mance Aeezad ne ke tabata itade Gatanan kmr Tana duniya kmr bata duniya. Ya Kure Tinjim-tinjim din nonuwanta da ido, se scanning sukeyi har wani tsini kan kaciyar nononta  ya karayi  tanada manyan nipples yayinda nipples dinta red ne kmr irin na jikin turawa, tinda uwarsa ta haifesa be taba ganin kaciyar nonon red ba se yau, gasu da mugun kyau. “Ssssshhhhhh!!!! Wassshhhhhhhhhhh!!!!!kaciyatahhhh!! Nonoooooo!” Ya fadi yana dafe kaciyar burarsa data gama kumbura kawai rami yakeso ya dannata yaji ddh. Sam nabeelah bata jisa ba, se bankaro masa kirjin takeyi yayinda takeji kmr har yanzu hannunsa na Kai yana luguigutar mata nonuwan daman tini sun isheta kawai so takeyi a matsar mata su , aiko yau sunsha matsa nonuwanta iya matsa. Bata kuma ankarewa ba taji kaciyar nononta na dama a cikin bakinsa ya shiga lashe mata shi da harshensa, ta fasa ihu. “Wayyohhh mamana! Zaka kasheni! Ina zaka kaini!!!! Wayyohhhhh rainahhhhhhhh!!!” Ta dafe kansa da karfi yayinda ta kuma Danno masa kaciyar nononta Cikin bakinsa. Durinta ya kuma zubo water,. Wani dadin be gama ratsata ba taji ya tinjima kan kaciyar nononta cikin  bakinsa  duka ya shiga tsotso, yana tsotso yana matsosa kmr ze tsigesa gabaki daya baya hayyacinsa, besanma ina control dinsa take ba, gabansa ya masa kabe-kabe. Se zuqar mata nono yakeyi yana luguiguitarsa. Tini kafin Aunty nabeelah ta ankare wani siririn hawaye ya wanke mata fuska. Aeezad yasha Nono fin tunanin me karatu gabaki daya haushinsu dayake ransa seda ya hucesa tass ya sha wancan ya dawo yasha wannan, Tini mommy fa tayi losing control se jujjuya Kai kawai takeyi, Aeezad ya kaita duniyar da batasanma taje ba. A hankali ya isar da hannunsa kasanta, ya shafo sumar saman mararta ta sake zabura, ya mata wani irin gigitaccen shafa ta saki wata siririyar kara. “Wayyohhh zakaaaaa….zaka….zaka….sani….na…mutu…..! Wayyohhh….ummahnah! Wayyyohhhhh yan garinku!” Ta fadi yayinda muryarta ke rawa, gabaki daya ta sakar masa ragamar rayuwarta. A hankali ya isar da hannunsa kan jikakke kuma tsukakken gindinta wanda yayi sharaf, ya saki nishi itama ta saki nishi, a wannan Karan duka idanuwanta suka saki kwallar dadih, ta kasa bude idanuwanta kawai se shawagi takeyi a sararin samaniya tamkar tsuntsuwa. Gwale durinta yayi da hannunsa, ya shafi saitin kofar farjinta dai-dai saitin kamfanin dadin. “Shikenan…..wlhi..,.na…..mutu…. Naaa….idasaaaaaa!!!” Ta fadi Tana wani Zillow yayinda har yanzu se zuqee mata kaciyar nono yakeyi,Kai kace wani abu yake zuqa a ciki, Kai ko wani abu yake zuqaa a ciki yaci ace ya gama zuqesa.  “mommy gindi….! Ya jike….durinki…”  Aeezad ya saki nononta ya fadi hakan Cikin gigita, idanuwannan nasa sunyi jajawur kmr jan gauta, yayinda tsantsin ruwan kofar gindinta dayake shafowa se kwasarsa yakeyi, burarsa ta kuma mikewa se harbin iska takeyi kmr taci babu, ita kanta burar ta fita a hayyacinta sbda taji dumin mahadi. “Wlhi durinki ze dadih….kmr nasa
Bura na miki gwatsoooooooo….” Aeezad ya sake fadi Cikin sambatu se kare mata kallo kawai yakeyi yayinda sama sama take jinsa, se shafo mata kofar martabarta yakeyi,. Isar da hannunsa yayi saitin kaciyar belinta ya murzasa a hankali a hankali,. Ta zabura ta RIKO masa hannu. Ya kwace hannunsa ya kuma shafar kaciyar farjinta, ya shafosa sau goma a lokaci daya. Ta jujjjuya kai ta jijjiga jikinta yayinda nononta suka girgiza, dadih na azabar matsifar jaraba ya ratsata Tabbas dadih na iya kasheta yau. “Na….Mutu…..na mutu…..wlhi….wlhi,,,,,ka kasheniiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiii!!!! Ka tabomin gindiiinahhhhh!!!”  Ta karashe da kuwwa hadi da makyarkyata ya cafkar mata kaciyar nono da baki, bata ankare ba taji wani ruwa ya fita a farjinta, yayinda taji wani dillll-dillll, ta saki kuwwwa, durinta yashiga numfarfashi. “Wayy ….wayyy….wayyyy…..wayyyyyyyyyyyy!!!!!!!!!!! Dadihhhhhhhhhhhhhhhhhh!!!!!!!!!!!!!!!!!!!wallahi.,….na ….mutu……ammahnahhhhhhhhhhhhhhh!!!!!!!!!!!!!!!!!waniiii….abuuuuu…yaaaaaa….dannooooooo…..wayyoooohhhhh durinaaaahhhhhhhhhh!! Gindinaaaahhhhhhh!!!! Ina mamanaaaaaaaa,,,,,,,,!!!!!!!””” Ta rarumosa jikinta, takai masa wata iriyar muguwar runguma da tsananin karfi, Tana fadin……”Ya fitooooooooo….wani Abuuuuuuu….Ya fitooooooooooooo!!!! Wayohhhhhh,,,,,, ka gama daniiiiiiiiii!!!! Dan Allah ina mamanaaaaaaaa!!!!!””” Ta sake cacumosa yayinda wani irin dadih yazo matsa tsakiyar kai, mararta ta amsa, nonuwanta suka kumburo. Ta shiga jero ajiyar zuciya sau biyar a lokaci daya jikinta yayi lagab yayi tubus, har yanzu hannunsa na kan belinta se shafo mata shi yakeyi, wani sabon dadih ya shiga ratsata. Har yanzu bata hayyacinta. A hnkli kawai  ya sungumeta da hannunsa daya, be direta ko ina ba se a kan kujerar 2ctr, se yanzu ta bude narkakkun idanuwanta dasukasha kwallar dadih dana azabar luguigutar nonuwanta dayayi, Tasha kwalla ainun harta  gaji. Ya shafo nononta, ya fisgo kaciyar nonon daya, at one time. ya zame wandon jikinsa kmr mahaukaci ko gani beyi kawai Nono da duri ne a mine dinsa. Yana cire wandonsa shimfidediyar burarsa ta bayyana a zahiri, yayinda nabeelah tayi ido biyu da zungureriyar burarsa, nan take tadawo hayyacinta, ta dauke  numfashi na wasu yan dakiku, ta zaro idanuwa waje sbda girman burar data gani ga tsayi ga kauri, Sam batasha girmanta ya kai haka ba, ta kalli burar ta dawo ta kalli tsintsiyar hannunta kaurin burar yafi kaurin tsintsiyar hannunta. Ta kalli fuskarsa yayinda tsoro ke kan fuskarta. “Budemin gindi in shiga mommy, kinga ke kin kawo ni ban kawo ba….” Ya fadi ya kokarin gwale mata duri ya hau, tayi hanzarin dakatar dashi, ta matsa a tsorace ya sake biyota, ya rikota gam da hannunsa daya. “Dan Allah karka ketamin haddi….” Ta fadi yayinda ta hadiye wani Mugun yawu na zallar tashin hankali, ta tsure kan kaciyarsa da ido yayi wani irin jajawur. “ Gaskiya toh ko nononki na zungura mommy in kawo pls…burata zafi takemin….” ya fadi a kideme da kyar yake mgna shaawah ta gama shanyesa tass, se nishi yakeyi, dabadan karar TV dake cikin dakin dasu big hajiya da aunty  hafsat Tabbas da dole suji nishinsa amma ko iface-ifacensu  basu jiba hankalinsu nacan kan wani hausa film me dadih da akeyi A Arewa 24, basusan a falo ana nan ana hada wani film din dayafi wanda suke kallo ban mamaki ba.
Matsawa nabeelah tayi jin yace ta hada masa  nono ya zungura burarsa, duk nadama mara iyaka ta rufeta, musammanma data kalli jikinta, taganta tsirara haihuwar uwarta, ta tunano yanayin data shiga kuma wai da aeezad yaro karami data raina, wani kololon bakin ciki ya cika mata makogaron zuciya. “Wlhi zan gwaleki nasa burana a durinki in baki hadamin nonuwanki na zungura burata a tsakiyarsu wlhi…” yayi mgnr yana kallon gashin daya kwanta luf saman gindinta, se sheki yakeyi kai kace oil dinsa akeyi , kmr gaban yara. Yakai hannu ya gwaleta da karfi ganin Tana bata masa lokaci se lullube jikinta takeyi da hannunta. Ganin ya gwaleta kuma ta tabbatar ze iya cinta dan hk cikin hanzari ta hade nonuwanta guri guda, Sam batasanma ya akayi ta iya ba kawai de ta hade nonuwanta yana nan daga tsaye ya kawo zundumemiyar burarsa ya soka a tsakiyar nonuwanta manya data hade masa su ,ya shiga zungurawa a tsakankanin nonuwan nata, yana gaba yana baya kmr yana Cikin gindi se numfarfashi yakeyi da nishi nishi da sambatu, yayindase Ambaliyo mata ruwa me yauki yakeyi na shaawah a kan nonuwanta, nan ruwa me yaukin dake ambaliya ya temaka masa gun zungurar tsakiyar nonuwan nata da kyau da kyau, wani dadih dabesan ma irinsa ba nata ratsashi, a iya nonuwanta dayake zungura burarsa yafi masa gindinayen daya tabaci a rayuwarsa dadih. Ya dafe duwawunsa da hannunsa daya se kara zunguro mata burarsa yakeyi, yayinda ta kulle idanuwanta gam, ko San kallon burarsa batayi tsoro take bata. “ zubo min yawunki kan Zakarina mommy….Sssshhhh……..nononki …. laushiiiii,,,, wayyohhhh kaciyata!!!!” Ya fadi cikin sambatu da sauri- da sauri yake magana
, dadih nata yawo a mahaifarsa zuwa tafin kafarsa  har zuwa Cikin kunnuwansa. “Zubomin yawunki ….Ssssssshhhhhhh!!!” Ya sake maimaita wa da karfi, cikin hanzari ta bude idanuwanta ta zuba masa yawunta, dai-dai ya sauka kan burarsa. “Yawunki dumi….nononki dumi….” Ya fadi a rude sbda wani dumi daya ratsashi na yawunta data zubo masa. Ya cire hannunsa a duwawunsa, ya shafi nononta na dama , ya koma ya shafi na hagu still burarsa na tsakiyar nonuwanta se zungurawa yakeyi. Ya daga Kai ya kalli saman  rufin falon, ya lumshe idanuwansa, wani tsinkakken yawu ya zubo masa daga bakinsa, ya kasa hadiyar yawunnma se sambatu yakeyi, shiga in be taba nono ba baya Jin dadih over. “Mommy….mommy….Wayyo…..nononki…nake…ciiiii!!!!!!! Mommy buraaaaaaahhhhhh! Mommy kaciyataaaaaaahhhhh!!!!!! Mommy katuwar bura na!!!!!!!! Wayyohhhhhh wayooohhhhh!!!!” Ya kara gudun zungurar da yakewa burarsa a tsakankanin nonuwan nata, ya shiga yi da sauri da sauri har yanzu be bar tattaba mata nonon da hannunsa ba, se fadi yake “Nono….nono….nono,,,,inacin…ramin …nono,,,,,,nonon nake tabawa….mommny,,,,,,Zakarina!!!! Zakarina!!! Zakarina!! Zakarina! Zakarinaaaahhhhhh!!!!! Mommy  matsemin da kyau….mommy kaciyataaaaaaa…matsemin kan dadihna , na cikin nonuwanki………mommmyyyyyyyuuuuuhhhhhhhhhhhhh!!!” Ya Kira sunanta da mugun karfi, ya zungura da karfi yakaima nononta wani irin matsa, ya kaima dayan wani irin matsaaa again, da karfi seda ta lumshe ido sbda wani irin zafin matsar nonon dayayi ya ratsata…. “Mommy kawowa zan…..mommyyyyyy…..Aunty…..J….a….r…u…m….a….t…a…. Buraaaaa! Buraaaahhhhh!! Buraaahhhh!!! Zakariiiiiiiiiiii!!!!!!!!! Nono…nonooooooooooooooooooooooooooooooo!! Mommnyn dadihhhhhh!!!! Kaciyaaaaaaaa!!!!” Ya fasa wani ihu me tattare da kakkarwa,  nan take ya wanke kirjinta har zuwa fuskarta da uban ruwan maniyyinsa , har gurin idanuwanta har  cikin bakinta seda Sperm dinsa ya shiga , kasancewar yanada Yawan ruwan maniyyi, sannan ya juma be zubarba dan haka da yawa ya zuwa, kusan ko ina a kirjinta zuwa dace dinta seda ya mata wankan tsarki da maniyyinsa, kan nonuwanta kam kmr a nan aka halicci ruwan maniyyin nasa.

 

*Masu fitarmin  da book Bakumin adalci ba Sam, ku duba whlr typing mana dan Allah a tausaya, masu karanta na sata a daure a siya dan Allah a temaka..mu bamu Allah ya isa amma de a duba lamarinnan*

Saadatubintuabdullahi 💖

Aeezad matsifa ne 😂tinda yagani yanaso shide dole seya d’ana. Ina godiya fans more comments pls , se in saki page ma ban shirya ba in ana comments…. Agains kar a manta Ina saida kayan gyaran kayan dadih, na raya sunnah a zage a nemi Aljannarh manyan mata.

Saadatubintuabdullahi 💖

💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 26💖 *this book is only 1k 08101626484*

Bude  idanuwanta tayi cikin hanzari Jin maniyyinsa Cikin bakinta, da hanzari ta tofar da maniyyinnasa daya  shiga bakinta, ta kalli kan nonuwanta taga wai duk maniyyinsa ne, ta kallesa, kawai setaji wata muguwar kunya me  tattare da dana sani ta rufeta, wai yau maniyyin Aeezad ne a jikinta? Ta lumshe idanuwanta kusan na 1mnt kana ta bude. “Nayi asara….” Ta  fadi a zuciyarta gabaki daya ma ta rasa Ina zatasa kanta dan kunya, Aeezad daya kawo yana tsaye amma hannunsa na kan nononta se taba wancan yakeyi, ya dawo ya taba wannan, kaciyar nonuwanta  nashan matsa, wani zafi se ratsata  yakeyi, ta lumshe idanuwa ta bude bude a kan nonuwanta da yaketa matsawa, yashiga shafa mata sperm din daya zuba mata kan nonuwan a ko ina har kasan nononta, duk Tana kallansa, tama rasa yaza tayi da rayuwarta, seta fashe da kuka, na zallar bakin ciki da asarar rayuwarta ma datayi gabaki daya. Aeezad yayi murmushi, ba tare dayace komi ya karasa da hannunsa kan fuskarta, maniyyinsa dake kan fuskarta daga hancinta zuwa idanuwanta ya hade mata shi tass a fuskar tata. “Mommy kenan…gaskiya ke makira ce, in gama saki a duniyar dadih yanzu kuma ki fashe da kuka, bayan na sauke miki shaawarki da kika jima kina tarawa kenan, sannu kinji mommyna me nonuwa…” ya karashe yana kai bakinsa Kan nata ze lashi labbanta, ta buge masa fuska , kalamansa suka haifar mata dajin wata kunya me tsanani, tayi kasa da kanta yayinda kukanta ya karu. Aeezad ya tsaya ya zuba mata idanuwa, shi mamaki take basa, yanzu ta gama masa iface iface da bankaro kirji kuma wai bayan ya sauke mata shaawah ta Kama kuka dajin haushinsa. “Gaskiya mommy, kin lya  ihu, yau har yan garinku sunsha kira,,,,Wayyo zan mutu….shikenan ka kasheni….” Ya karashe da kwaiwayon uadda take sambatun Tana numfarfashi. Kunya ta kuma lullube nabeelah ta kuma kasa da kanta, ji takeyi inama kasa ta bude ta shige sbda azabar kunya, wani sabon kuka ya yanke mata tashiga turza lallausar kafafuwanta a kasa kmr karamar yarinyar goye, Aeezad ya tintsire da dariya Shifa yasan duk borin kunya ne kawai ke dawainiya da ita, ya guara tsayuwarsa danya samu damar kare mata kallo seta koma masa kmr wata baby, Shifa gani yakeyi Anya ma ta girmesa, Kai inma ta girmesa tama shekaru shigar wuri. “Mommy ur age is just a number….dubaki kiga abinda kkyi kmr babyn goye, ni knga da wannan kukan meze haka pls ki Budemin gindinki kawai ga burana bata kwanta ba se insa kawai,, in bugi durinki da kyau kiyi kuka me lasisi….kawai inaso in saki kuka mommy, ko bansaki yau ba sena saki kuka dole…” Ya karashe yana shafo gabansa, gabaki daya yaki kwanciya, shi wlhi so yakeyi yacita, ko beci ba ya kara kawowa da ita. Wani irin kuka ta sake fashewa dashi Tana fadin “Allah ya isa ban yafe maka ba dan iska kawai….” Ta karashe da sake lalen wani kukan kmr ta kashe kanta takeji ita dama mutuwa tayi da wannan abun kunya na yau daya sameta. Aeezad ya zaro idanuwa yakai hannu ya kuma latsar mata nonuwa ta buge masa hannu, be hkra ba yakai hannu ya shafe fararen cinyoyinta wani mugun laushi yaji yayinda laushin ya ratsa kaf ilahirin jikinsa. Ta kuma buge masa hannu yakai hannun kan nononta kmr maye ya matsa ta dake bugesa.”dan iska kawai!!” Ta sake fadi Tana kuka , Aeezad ya kuma zaro idanuwa na zallar iskanci. Yace “Mommy yaufa nida ke duk mun zama yan iskannan,,,ke kanki ai kinji iskannan Mugun dadih ne dashi, tinda kika dinga rikemin Kai kina ihu,,,har cewa kkyifa , Aeezad tabamin duri, tabamin gindi, ohhh mommy wai yau kece da mgnr duri da gindi a bakinki….”  Ya karashe da mata sharrin abinda ma bata ce ba. Takai masa wani wa-wan bugu, ya kauce. Ta dago ta kallesa nan take suka hada ido ya kashe mata ido daya, kunya ta kuma tsumata tayi hanzarin dauke kwayoyin idanuwanta cikin nasa. “Dan iska kawai,…” Aeezad ya amshe da “Da badan kar kice na miki rashin kunya ba danace yan iska de….amma naji na dauka ni kadai ne dan iskan, ke kuma sahila ce, me   ihun mutuwa daga taba nonuwa…kinji kunya wlhi mommy yau ina girman naki yake?”  Tashi nabeelah tayi duk kunya ta kuma rufeta kawai ta gaura masa  marin borin kunya, ya dafe kuncinsa Sam shi ko zafi beji ba , sbda jikinta kaf ba karfi, a mace jikinta yake. “Dan iska kawai fita ka bar fallonnan, mugu Azzalumi ….Allah ya isa tsakanina dakai….” Ta  fadi Cikin kuka tana marinsa, sbda takaici ma kukan nata ko hawaye babu. Seda ta masa mari bakwai amma Sam Ko a jikinsa ya shafo bayan duwaiwukanta dai-dai saitin hips dinta inda ya lotsa, duka side biyun, cikin hansari  ta dauki wani nishi, seda numfashinta ya dauke na wasu yan dakiku, yadda ya shafo mata duwaiwukanta duka biyu a lokaci guda kuma cikin kissa seda kaf jikinta ya amsa, cikin hanzari tayi controlling kanta, tama rasa yazatayi kome zata masa bazata huce takaici da kunyarsa ba dan haka cikin hanzari, ta karasa ta dauki hijjabinta tasaka  aeezad yabi bayanta da kallo, tako ina ita macece dako a ido yasan zatayi dadih. “‘Mommy daganin hips dinki zakiyi juriyar gwatso, sena gaji da lumar miki rami… na kusa cin dadih ai, taleki zanyi inta zunduma miki jelah….” ya karashe kalamansa da tand’ar harshe. ba tare data kallesa ba sbda ta kosa da iskancinnan dayayi mgnr se tsuliyarta ta amsa, ta mamayesa a guje ta fada toilet ya biyota ina ai tasa key,. yayi murmushi yayinda yakejin zuciyarsa fara sol, be taba shiga farin cikin da yake ciki yanzu ba. “Mommy dadih ne da ita me saukar da kwanciyar hnkli…” ya fadi hkn hadi da murmusawa me tattare da nishadi, ya karasa ya dauki wandonsa ya saka, ya tsaya ya tsurawa bangon daya mannata dashi ido, murmushi ya saki Kai kace shida wani yake murmushin,, ya dafe saitin zuciyarsa ya lumshe idanuwansa ya bude. “Ina azabar sanki Mommy! Kin bani ddh!” Ya fadi kalaman a bayyane amma tin daga kasan zuciyarsa kalaman suka fito. Ya juya ze nufa dakinsa na jinya, se kuma ya dawo da baya ya isa bangon daya rungemeta a jikinsa, yayi kissing bangon ya saki murmushi kmr wawa. “Allah kadai yasan yadda nake jinki a zuciyata mommy….” Ya fadi hakan hadi da sakin siririyar dariya me tattare da Annashuwar daya juma be shiga irinta ba, shi Kansa yasan Randa yaci gindi be sanma yaze ba, kila seya suma dan dadih. Da nishadi me yalwa , ya bude key din dakin ya shiga se wani taku yakeyi, yau har tafiyarsa ma chanzawa tayi jinsa yakeyi namiji , azababben nauyin dayake addabarsa a mara yau de ya ragu, ammafa wata sabuwar jarabarce ke taso masa kmr yaci babu, Kai bakace yanzu ya kawo maniyyinsa ba.  Yana shiga Dakin aunty hafsat ta zubo masa idanuwa, yayinda big hajiya se bacci takeyi , Sam Aeezad be bari sun hada ido da Aunty hafsat ba sbda ya fahimci tasa masa ido over, karasawa yayi ya zauna gefen bed dinsa. “Ka dawo? Ina Zakariyya?” Cewar aunty hafsat sam basuji komi ba, kawai de ta kallesa ne sbda jimawarsa yayi yawa yau, har after isha’i sannan yadawo. “I think ya tafi gida ma…” Cewar Aeezad shifa ya mance ma da wani Zaks se yanzu da aunty hafsat ta tambayesa shi ya tunasa. Kallon mamaki aunty hafsat ta masa tace “Ai tare kuka fita kou?” Aeezad yace “yeah….yana waje, I think… oho I think ya tafi gida…” aunty hafsat de ta kula kmr ma be hayyacinsa se I think kawai yake fadi. Ta bude baki zatayi mgna ya katseta dacewa “hadamin ruwa  me kyau aunty zanyi wanka…” ba tare da aunty hafsat tace komi ba ta mike, ta nufa toilet tana mamakin yau kuma yanzu zeyi wanka? Sam baya wanka a wannan time din, sau  uky yake wanka, amma yafiyin wanka da safe da rana, se dare  irin zuwa 11:pm haka. Hada masa ruwan wankan tayi ta dawo ta gaya masa ta hada ya kalleta yace okay…se murmushi yakeyi har yanzu. Ya mike Xe shiga toilet aunty hafsat ta biyosa sbda ita ke tayasa wanka, hannunsa daya ke amfani dayan sam baya amfani sosai. Juyawa Aeezad yayi dai-dai ya isa kofar shiga toilet din yace.”ki barshi kawai zan iya  da kaina…ki kiramin doctor kafin in fito sbda hannuna ya faramin zafi…” yana fadar hkn ya shige toilet din yayinda hannun nasa ke masa zafi, sbda ba aso ya dinga motsa hannun shi kuma yana matsawa. Aunty hafsat ta fice a dakin zuciya fal mamakin wai yau Aeezad ne ze wanka da kansa, data fito falo bataga Aunty nabeelah ba, amma taga towel din wanka a kasa, Sam bata fahimci komi ba ta fice,  ba jimawa suka dawo ita da doctor dai-dai sun shigo Aeezad ya fito daga wankan tsarkin dayayi hadi da dauro alwala yasaka jallabiya, ya isa dadduma yayi sallar magriba data isha’i hadi da shafa’I da wutiri duk doctor din na nan yana jiransa, bayan ya gama aka masa Allurorinsa ya kwanta, yayinda hannunsa ke masa rad’ad’i sbda motsashi daya dingayi Dazu, yana kwanciya ba jimawa bacci ya daukesa me cike da nishadi hadi da mafarke mafarken Aunty nabeelah, a baccinma se murmushi kawai ke sauka a kan fuskarsa.

A bangaren nabeelah tinda tashiga toilet din ta zube kasan toilet ta fashe da kuka me tsanani, gabaki daya duk Aeezad yasa ta tsani kanta, wai yau ace ita nabeelah itace yaronnan yagan mata jiki harma tayi abinda yakeso da ita. Data tuna irin yadda ya kawo maniyyinsa har cikin bakinta seta kara fashewa da kuka, tafi karfin awa daya Tana kuka, gabaki daya batasanma kanta na ina ba harta bari hkn ya wakana tsakaninta da yaro karami data raina, gabaki daya ma se yau ta kara  tsanar kanta, wai yau itace yaron data raina yasata ta kawo! Data Tina seta kara fashewa da kuka, da kyar ta tashi ta cire hijjabin jikinta tayi wankan tsarki tanayi tana kukan wai yaron data rainane yasata wankan tsarki yau. Taci kuka harta fito daga wankan ta dauro alwala Tana kukan da beda amfani tinda ke afkuwa ta afku. , ta fito falon ta  tsaya kmr me nazari ta tsuresa da ido, se ynzuma ta tuna wai ashe ma a asibiti suke, a haka ya dinga lagudarta a asibiti, dadih Sam ya mantar da ita wai asibiti suke. Daren ranar hk tayi kwanan bakin ciki bacci se rabi rabi data motsa seya fado mata rai yanda yadinga lagudarta babban abunda ya bata mata rai yadda yadda data tuna kawai se taji gindinta ya amsa da ruwan yauki. Washe gari kwata-kwata kin bari tayi su hadu, shikam kmr maye seda yazo inda take da sassafe , allurar bacci aka masa ya dinga bacci amma yaso ya lallabo da asuba ta kara masa abun dadih,. Yana zuwa da safen ya fara tabata yana fara tabata taki yadda. Da rana se zirya yakeyi falon kmr wanda yayi kyakyawar ajiyar dabeso a taba, duk ziryar da yakeyi  ba damar ya tabata yau sun tashi da zuwan baki abokanayen aikin aeezad din se zirya sukeyi, dole Aeezad ya hakura, ya koma dakinsa nabeelah ta fice ma a falon kwata-kwata, ta fito wajen compound ta zagaya inda ba mutane ta zauna ta rafka tagumi abubuwan dasuka wakana tsakaninta da Aeezad yaki gogewa a cikin zuciyarta, ya buga mata wani tambari a rayuwarta  wanda zeyi wahalar gogewa, moment din yayi mata sweet sede ba halin tasa dadihn a ranta. , ko sallah takeyi seta tunasa , sede tayi control sbda data tuna da farjinta ya jike sharaf. Ranar haka takai har dare tana wanke ruwan yaukin dake fita a farjinta, data Tuna yadda yadinga lagude mata nonuwa se gindinta ya kawo ruwan yauki, daren yauma Allurar bacci aka masa, saboda sosai hannun ke masa ciwo, ranar daya lagudata Yama hannun mummunar famawa, ammafa yau beso aka masa Allurar baccinnan sbda yana tsananin bukatarta, so yakeyi ya mata zuwan dare in kowa ya rintsa shi kuma ya isa gareta  ya tada mata hankali yadda take tada masa nasa, daya tunata, in hankalinsa yafi dubu seya tashi, babbar matsifar ya ganta se yaji uwa ma yayi hauka.  AlhamduLillah ma da yanzu ya Riga ya gano lagonta, Tini ya fahimci jarababbiya ce kmr shi, itace type dinsa, kawai burinsa yanzu ya isa ga gindi ya wawukesa shima ya zama type dinsa, yanada tabbacin mommynsa kamila ce dukda be  isa ga ramin ba, amma yasan a tsuke yake, shi ze cinye mata duri.

Jiki da jini se hkri hilis ….,Manage.

Saadatubintuabdullahi UMMU SABREEN💖

💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 27💖 *this book is only 1k 08101626484*

Bayan kwana biyu. A yau
Mahaifiyar nabeelah tazo asibitin, Sam nabeelah bata sani ba, sede taganta kwatsam, fly tabi taxo aunty hafsat tayi komi na zuwan nata, Sam bata gayawa nabeelah ba, daman  Ummih naso tazo  ciwon kafa ya tasata gaba amma tin faruwar  abun aunty hafsat ta sanar  da ita, harma tayima Aeezad din ya jiki ta wayar Aunty hafsat tin suna kano. Farin cikin dake tattare da aunty nabeelah baze misaltuba, se murna takeyi, taga mahaifiyarta duk inda mahaifiyarta tasa kafa itama tana nan, sbda zuwan uwarta ne yasa kullum take zama dakin jinyar  aeezad , farin ciki gun Aeezad baze misaltuba sbda yana ganinta kusa dashi, sede ba halin ya tabata sbda ido yayi yawa, amma dukda hkn seya mamaye idanuwa ya tabata, gabaki daya ya kuma sukurkucewa a kanta, tinda ya kawo da ita yaji soyayyarta a ransa ta zama ninkin ma ninkin. Aeezad ya kara respecting mahaifiyar nabeelah inze gaidata seya tsugunna har kasa, mamakin irin girman da yake bata ya lullube Aunty hafsat, shaaninde ya wuce tunanin duk wani ke tunani.4days mahaifiyar nabeelah tayi ta koma kasar niger Aeezad da kansa yase mata ticket na jirgi zuwa Niger bayan ya mata sha tara ta Arziki, sosai nabeelah taso bin mahaifiyarta amma mahaifiyar tata tace baze yu ta bita ba ita dake jinyar mara lafiya,dole nabeelah ta hkra , ita da aunty hafsat da Zaks dashi kansa Aeezad din suka rakota Airport tabi jirgi zuwa niger country, nabeelah har kuka tayi data tabi Aeezad ya dinga bata hkri. Tana tsananin kaunar mahaifiyarta haka itama mahaifiyar tata Tan  kaunarta, ita kadai ce da ita a duniyar nan, babban burinta a kan nabeelah shine taga tayi aure, ko wannan zuwan datayi sedan ta mata maganar aure, nabeelah tayi jim tace zatayi lokacine insha Allahu, mahaifiyarta ta bita da Adduarh Allah zaba miji na gari, nabeelah ta amsa da Amin ita kadai tasan meke ranta, kawai Aeezad ne ya fado mata rai, tini ta yadda da Auren Aeezad din na kanta, bata kara gaskatawa ba seda aka kawo mata wayarta baban noor ta bude taga  message daga Account dinta, Tana dubawa taga dubu Dari biyu, sannan taga sunan account din da batasan kona waye ba, kasancewar wayar ta fara cin screen  yasa nabeelah ta tsaya ta duba sosai a fari bata gane ba se kuma  taga ansa  SADAKIN KI NE DAGA AEEZAD MIJINKI.  A nan ta kara tabbatar da dole fa ita matar aeezad, nan ta daura damarar dole seya saketa domin ita bata shirya  zama dashi a matsayin miji ba, a fari kmr wasa kmr mafarki take daukar lamarin amma dataga kudin sadakin a account dinta se hankalinta ya tashi tin kafin mahaifiyar tazo kasar tagani, Tana gani ta mayarwa da Aeezad kudin Account dinsa, sam Aeezad bebi ta kanta ba shide ko ba sadaki wlhi seya zauna da ita, ya dauki dawo masa da kudin da tayi a matsayin ya ajiye mata, fitina take nema dashi danya kula bala’i takeji tinda taga sadakin a account dinta, ta kara tsanar Aeezad shikam santa da Kwad’ayinta ne suka karu a ransa, duk inda ta gifta seya hadiye yawu. Sosai nabeelah taso tayi mgnr lamarinta da Aeezad a gun mahaifiyarta amma ta gaza hkn , hk kawai taji bazata iya mgnr ba gani take ko mgnr tayima mahaifiyarta tamkar ma girman ita nabeelah ze kara zubewa ne, har mahaifiyar ta tafi bata  sanar da ita komi ba a kan lamarinta da Aeezad , amma kullum cikin waya suke da hauwa’u kawarta a kan lamarinta da Aeezad ta fara gajiya da lamarin Sam Aeezad ba sa’an aurenta bane, ita gaskiya baza ta iya zaman Aure dashi ba, tasanma zamansu na Aure bame yuwwa bane koda ace shi ba yaro bane, la’akari dashi wayayye ne me  ilmi kuma d’an masu kudi, ita kuma talaka ce wad’and’a ke rayuwa a kauye tukuf, sannan bata taba shiga aji da sunan a koya mata karatun boko ba, batasan komi ba,. Aeezad  na santa ta yarda da hkn musammanma ynzu a zamansu a asibitin. dukda zamansu a asibitin dashi kalamansa sun fara tasiri a gareta, taki aminta da zuciyarta a kansa batajin zata aminta ma har  abadan, bazata iya zama da Aeezad a matsayin miji ba, tamkar d’an cikinta haka take daukarsa. Bayan tafiyar Ummih mahaifiyar nabeelah washe gari sega na’eema wadda ta dawo kasar jiya, yau tayima kaduna dirar Mikiya domin tazo tayi jinyar mijinta da kanta, da kyar mahaifiyarta ta barta tazo , amma taso na’eema ta tsaya mata a sabon shagonta, domin hajiya mommy kudi ne kawai damuwarta a duniyar nan.  Tin ranar da na’eema tazo nabeelah ta fara ganin wulakanci da raini iri iri, duk inda nabeelah tayi se na’eema ta bita da harara. A bangaren gogan kam kwata-kwata beji dadihn zuwan na’eema ba, yasan zuwanta ze takura masa a kan nabeelah gashi yana bukatar kayan dadih, amma ba halin yaje sbda na’eema tasa ido Gashi bata bacci , ko karfe nawa daka  farka seka ganta da waya a hannu tana kallon tiktok, damuwar Aeezad  nabeelah, yasan in wani abu ya Faru nabeelah ze shafa, amma dabadan hakan ba shi ha ruwansa da wata na’eema, ko gaban hajiya  mommy yana iya taba Aunty nabeelah shi ba ruwansa, dayayi niyar hkn seya tuna da kalaman Zaks na in asirinsu ya tonu nabeelah abin ze shafa, dan haka yake dannewa ransa, abinda yakeji amma Allah kadai yasan meyakeji a mararsa da zuciyarsa, kwana yake ya tashi da gindinsa a mike a jike sharaf, daya tunata se burar sa ta mike , dayayi tunaninta me zurfi se ya fara ambaliyar ruwa,. Kwata-kwata na’eema bata gabanshi ko shaawarta bayaji, yana ganinta amma Sam baya Jin komi a kanta tunaninsa da lissafinsa na kan Aunty nabeelah, wadda ma ko zuwa inda yake batayi tinda na’eema tazo abu ya kara tabarbarewa , yanzu ko zaman falon batayi kullum tana bangaren nurses wanda rabinsu duk tazama kawaye dasu, su suka nuna suna kaunarta, musammanma nurse mariya, sosai jininsu ya hadu da nabeelah a kallah nurse mariya zata Kai sa’ar nabeelah tanada yarinya daya mace, nurse mariya bata da matsala kwata-kwata , aiko wuni nabeelah take gurinta suna hira ko bata duty, in nabeelah  batazo ba se wasu nurses din suzo su gun nabeelah, ba karamin kewa hirarta da nurses din ke dauke mata ba, kawai hirar duniya sukeyi, se masu aure suyita hirar zamantakewar aure ita kuma nabeelah sede tayita binsu da ido, ita ba ma’abociyar surutu bace, amma tanajin dadih hirarsu a ciki Tana tsintar abubuwa na rayuwa, tin Aeezad be gane inda take zuwa ba harya gane, Allah yasani beson Tana zuwa amma be isa ya hanata ba, koya hanata ma ba zama zatayi inda yake ba, daman tin kafin zuwan na’eema ta yassarewa kanta zaman inda yake, zuwan na’eema se yasa abubuwa suka kara tabarbarwa bata ma ko zaman falon, balle inya fito ya ganta, aiko Tana azabtar da rayuwarsa har wata Rama yayi na rashin ganinta, se yanzu ya kara tabbatar da irin matsifar San da yake mata mara misaltuwa, a duniya be tabawa wata halitta San da ya kema Aunty nabeelah ba. Gaba daya a week din Zaks bezo ba sbda ya koma kano bakin aikinsa. Tin Aeezad nasha  2days na’eema zatayi ta tafi har tayi 1week bata tafi ba, Gashi ba wata tsiyar take tsinana masa ba, se kwashe kwashen jama’ah taketa masa Kama daga kan maza zuwa mata  suna zuwa gaida Aeezad din da jiki , khady kam zuwan na’eema asibitin tayi zuwa yakai hudu, kuma intazo a ranar take komawa katsina. Aeezad be tabbatar  na’eema bata da kamun Kai ba seda abokanayenta maza suka fara zuwa gaidasa, se lokacin ya tabbatar na’eema nada  karancin  kamun kai, Aeezad be kara tsorata ba seda yagan na’eema na fita zagaye asibitin ba mayafin arziki sannan ba kayan kirki se matsatstsun kaya, na atamfa da laces ita bata cika sa English wears ba, se in bata kasar, amma dinkin batsar da ake mata na kayan gargajiya ya baci. gata abu ba kadan ba dukanta tayi wani kataf da ita tako ina kiba ce da ita kmr  fanke a mai, ba shape, tako ina bata da values. a nan Aeezad ya kara jinjinawa aunty nabeelah wadda tinda sukaxo asibitin Sam bata zama ba hijjabi, ko a Cikin daki balle ma ta fito waje haka, Aeezad ya tabbatar samun mace me kamun Kai kmr nabeelah zeyi wahala, babbar bala’in Gashi na’eema bata sallah a kan lokaci se Aeezad yayita fama  take  tashi tayi sallah, inko ba mgna Aeezad ya mata kan ta tashi tayi sallah ba bazata tashi ba se tsakar dare 12:am na’eema ta tashi ta fara jero sallarh asubahi azahar la’asar magriba isha’I, duk a lokaci daya sannan a daddafe take karanta fatiha da aya daya, sallar Tata gabaki daya in Tana yinsu in zaka kirga time batafin 7mnt ta gama kaf sallolin raka’ah 17, Aeezad da Aunty hafsat da big hajiya suna  ganin ikon Allah. Har big hajiya seda tayima na’eema mgna, na’eema bata ce komi  ba yadda  kasan bada ita big hajiya ke natsihar ba. Aeezad kam 10days na’eema tayi ya kosa da ita gabaki  daya kawai so yakeyi ta tafi, dan hk suna zaune da yammaci byn la’asar irin kmr  4:30pm Aeezad ya kalli na’eema dake wuni ta kwana da waya a hannu, bata bacci se anyi assalamu, bata sallar asubahi se tsakar dare in zata kwanta sbda rashin tsoron Allah inba Aeezad ya matsa mata ta tashi tayi asubahi ba Sam batayi  se tsakar dare ta jerosu lokaci daya, da rana wuni take bacci seta Kai shida na yamma Tana bacci ba sallah ba salati se tsakar dare, sam bata taba fashin  yin sallah ba amma fa batayi a kn lokaci se tsakar  dare take yin sallolinta ita. “Waike yaushe zaki tafi ne?” Aeezad yayi mgnr da na’eema aunty hafsat da big hajiya dasuke kallo suka juyo suka kalli Aeezad da yayima na’eema tambayar, yadda yayi tambayar  yana tabbatarma dame saurare Aeezad besan zaman na’eema a asibitin. Ita kanta na’eema bataji dadih tambayarba amma ta basar tace “ai bazan tafi ba se Randa aka sallameka masoyina…” tayi mgnr da kissa da kisisina irin yadda uwarta kema Alhaji sunusi mgna Tana lankwasa harshe kmr karamar yarinya.  Tabe baki Aeezad yayi Jin abinda tace ya wani  hade rai ba tare dayace komi ba ya kalli aunty hafsat yace “Kiramin mommy  ko a waya ne  tazo ta rakani in motsa jikina, yau kafafuwana ciwo ma sukemin wlhi…” ya karashe da yatsinar fuska yana taba kafarsa, aunty hafsat da big gajiya suka hada baki gunce masa sannu, ya amsa da yawwah, na’eema ta hau cika da batsewa ko sannun bata ce masa ba sbda kawai Cewar da yayi a kira masa nabeelah ba karamin ciwo yama  naeema ba kishi ya turniketa, ta hade fuskarnan me uban namomi aiko nan muninta ya kara bayyana.  Aunty hafsat ta Kira nabeelah bata dauka ba dan hk da kanta ta fita har part din nurses din ta kira nabeelah, a tare suka shigo dakin badan ran nabeelah yaso ba, aeezad na ganinta ya saki wani shu’umin murmushi se kare mata kallo yakeyi sanye take da riga da zanin atamfa holland koriya, tasaka hijjabi dai-dai guiwa naturally ce ita ko a yaya take kyau take masa, balle ma yau datasha atamfarta tasaka hijjabi mint color kasancewar akwai mint color jikin koriyar atamfar, abinka da farar kace alkyabbar mata nan take tayi sharr da ita. Naeema na ankare da iri kallon da Aeezad kema nabeelah ita kam ko kallansa batayi ba, tinda tashigo taga yadda suke zaune shida naeema gefen gadonsa naeema ke zaune sannan ta daura hannunta kan kirjinsa, hk kawai nabeelah taji zuciyarta tayi mata wani kala abinda bata saba jiba se yau taji kawai dmn bata shigo ba datasan zata samesu yadda ta gansu. Nabeelah ta gaida big hajiya kawai big hajiya ta amsa faran-faran. Aeezad ya taso sanyee yake da riga da wando pajamas  irin na yan hutu, ba karamin amsarshi gajeren  wandon daya wuce guitar sa da rigar sukayi ba rigar  irin ne gajerenhannunan ce, tindayaji  ciwo a hannunsa yadenasa riga masu hannu sede masu siririya hannu.  “Muje ki rakani na motsa jikina pls mommy…” aeezad yayima nabeelah mgna da muryar daba kowa ya kema mgna da irinta ba, se ita kadai,. yasanya farin slifas a kafarsa, yayinda kafafuwan nasa suka kara kyaun gani da tsantsi sbda zaman guri daya suka kumacika raf dasu. Ba dan nabeelah taso ba tabi Aeezad yayinda yayi gaba ta bishi a baya , naeema tayi hanzari ta mike da kyar da uban jiki ta biyosu bakin ciki da kishi nacinta, itafa dabadan Aeezad nace da nabeelah mommy ba da Tini tayi tunanin san nabeelah yakeyi sbda yadda yakeyi inya ganta abun ba a magana. Suka fito falo Aeezad ya juyo ze fadi wata mgnr batsar se kuma yayi shiru ganin naeema na biye dasu ya hade rai hadi dacewa “Ke Ina zakeje ke kuma ?” Yayi mgnr yana hade girar sama data kasa fuska ba alamar wasa. “Zan bika ne in tayaka motsa kafar…” Cewar naeema dake mgna Tana wani farr da kananun idanuwanta kmr me  ciwon ido. Kara hade rai Aeezad yayi yace “nace ki biyo ni ne? Toki koma ban bukata….” Yana fadar hkn ya juya ya fice a falon nabeelah na biye dashi. Naeema zuciya ta baci bakin ciki ya tinkaro mata wuya sbda wulakantatan da Aeezad yayi mata a gaban kaskantacciya me aiki haka ta juya ta koma dakin badan rai yaso ba, tsanar nabeelah ta kuma ninkuwa a ranta tabbas daza a bata wuka Tana iya kashe nabeelah har lahira.

Suna fitowa wajen falon Aeezad ya dakata ya juyo ya kalli aunty nabeelah ya sakar mata murmushi ba karamin kewarta yayi ba , ya  kara sakar mata murmushi kmr bashi ya gama hade rai da naeema ba yanzu. Nabeelah kasa da kanta tayi, tinda yaga jikinta take kunyar hada ido dashi. “Kishiga gaba in dinga kallon duwaiwuka ki in kina tafiya inji ddh,,,,wlhi bura a na missing dinki, a hannu a hannu nake jina, kmr naci babu…” ya karashe yana hadiyar yawu , hadi da kamo gabansa ya rike saitin kaciyarsa.  Nabeelah ta dago ta kalli mutane nata wucewa kuma taga ya rike gabansa ba tare data kallesa ba tace “Wai Kai wani irin dan iska ne, bakaga mutane nata wucewa bane  kake wannan mgnr again ka rige gabanka….” Aeezad yace “Ina ruwana da wasu mutane ni,,, kinga wlhi mommy ki dena cewa ni dan iska ne, zakici wutar Allah kina cema mijinki dan iska, ni ai ba wani abu nace ba kawai dan nace gindina na bukatarki…” juyowa nabeelah tayi ta watsa masa kallon sama da kasa me tattare da harara kana tace “tinda kaine ubana ba dazaka aureni ba izinina balle na iyayena…” Aeezad ya amshe  da “Da in miki cikin shege fa ki kaiwa iyayenki …ai kwara dana aureki ba izinin iyayen naki, in ciki iya cina, in dinga karin kumallo da tsuliyarki inci da rana inci da yamma inci tsakiyar dare..…” wata uwar hararar nabeelah ta kara watso masa, ba tare datace komi ba, Aeezad yayi murmushi yace “kyakyawata…inaso de yau in kashe kwad’ayina tinda kinatamin rowa kwana biyuma naga duk kin tsaneni ne, se rowa kkmin ko taba hannunki nayi seki bigeni ni kuma nariga nazama tsohon maye a kanki…Ina sanki mommy, Ina kara sanki dan Allah ko yayane wata rana nima kice kina sona Dan Allah …” kalamansa  na karshe sun daketa seda ta daga idanuwa ta kallesa na wasu dakiku se kuma ta dauke idanuwanta ba tare datace komi ta ta kalli gefensa. Murmushi Aeezad ya kumayi shi inde zata sauraresa ko bazatace komi ba ai AlhamduLillah.  Ya kalli saitin nonuwanta da basa boyuwa ko  yaya ne,. “mommy muje ta wancan lungun dan Allah, inaso muyi wata magana ne  me muhimmanci…” nabeelah ta kallesa taga ba alamar wasa a kan fuskarsa ta tabe d’an karamin bakinta  tace “wace mgna ce dase munje lungu…” Aeezad yace “Ai komi nasan sirri, mommy muje lungun de kiji, dagani lunguncan zeyi biya….” Ya karashe yana kara kallon lungun sosai kana ya juyo ya kalli Nabeelah ta dake tabe baki ita fa ynzu tagano wayansa wayau yakeso ya sake mata irin na rannan ya luguiguiceta . “Bazanje ba ni banson wani sirri…” murmushi Aeezad yayi me fidda sauti ya fahimci ta riga ta ganosa yace “Gaskiya ni inasan sirri…bari in fito a mutum tinda kin Riga kin dagoni, Nono nakeso nasha da gindi, inaga ma kawai hotel zansa wancan ya kaimu…” Aeezad ya karashe mgnr yana kallon wani dake sanye da kayan sojoji duk mutanensa ne ma’ana masu tsaronsa.

Ingantattun magunguna ina kuke manyan mata masu fada aji ku *marmatso kusa-kusa 😄🤤 kuzo ku gyara gindinku mazajenku su shiga suji dadih su Dinka ihu suna makalkaleku a gado🤤 kayan dadih se mata masu daraja💃🏼*

Akwai gumbar madara
Akwai gumbar ridi
Akwai gumbar zuma
Akwai gumbar bata gaban matan duniya
Akwai gumbar farar saka
Akwai gumbar rubutu
Akwai gumbar cikakkiyar mace
Akwai gumbar dake ciko da farjin mace ba ruwanki da ciccibi
Akwai gumbar goron tulah😂hajiya ba a magana in beyi ihu ba yana cikin gindinki kimin magana in biyaki kudinki 💃🏼
Akwai gumbar nonon rakumi
Akwai gumbar kin fita zakka

Akwai gumba iri daban daban shaaaa yanzu magani yanzu dakinsha dakin jike sharkar tana karawa mace dadin farji sede kiji ziiirrrrr gabanki na motsin ddh oga na kara motso mikishi da Abun dadinsa 🤤

Chart me up hajjaju 08101626484

Leave a Reply

Back to top button