Hausa NovelsM SHAKUR NovelsMatan Ko Mazan Hausa Novel

Matan ko Mazan 25

Sponsored Links

💫MATAN?? Ko MAZAN??💫

✍🏻M SHAKUR

EPISODE 2️⃣5️⃣

*ROYAL JELLY* *(MAIDA TSOHUWA YARINYA)* 🔥🔥🔥💃💃💃💃 Wani kayan sai amale wannan supplement shi akecema maida tsohuwa yarinya ita Kuma yarinya ta koma jaririya😂💃💃💃💃💃💃💃💃💃 Ina kuke Mata masu aji waanda sukeso suga suna walwali kamar tauraro toh gafa dama tasamu kiyi washar washar abinki…..🔥🔥🔥🔥⭐⭐⭐⭐ ⭐👑 Royal jelly nasa jikin mace yayi glowing mace jikinta yayi Kamar tangaram😍😍 ⭐👑 Royal jelly natsoro da gashin mace yayi kyau ⭐👑 Royal jelly na gyara mace ciki da wajenta ⭐👑royal jelly na fidda shape din mace…💃💃 ⭐👑 Royal jelly na Hana fatar mace tamukewa , yasa tayi looking fresh ⭐👑 Yanasa mace yayi looking under age dinta💃💃💃💃💃kiji ana wacce ke kullun kamar wata budurwa🔥🔥🔥🔥 ⭐👑 Royal jelly nakara hasken Ido yakuma gyara gashin ido 🔥🔥🔥 ⭐👑 Royal jelly na tsirar da farce da kwarinshi… Idan kinji ana maganar glowing to kici birki a royal jelly 🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥⭐⭐⭐👑💃💃💃

https://chat.whatsapp.com/KU8Mqd2Mo530Pc14hc7QOG

25
Waiwaye baya kadan.
Yau kwanan Ummi uku agidan kanin mijin Ya Aisha dashi da matarshi basu da matsala matarshi saita zama mata nabiyu da Ummi tayi kawance a duniya, itadai Ummi binsu take bazata iya kirga wajajen da aka kaita ba tayi thumb print, anmata passport menene menene.
Dukta rame sabida yanda tunanin Nura ya addabi zuciyanta kusan bata iya baccin dare most time da safe bayan asuba take bacci.
Yauma kaman kullum tana zaune matar gidan ta shigo da waya a hannunta tace “gashi Ya Aisha ce” amsan wayan Ummi tayi matar tawuce tafita ahankali tace “Hello Ya Aisha ina wuni” murmushi tayi tace “Ummi ya kike hope yau kin tashi lpy, baki kuka jiyaba ko” dan murmushi Ummi tayi tace “banyiba” shiru Anty Aisha tayi chan tace “Ummi Hajiya nacikin damuwa sosai sabida ke ciwonta na neman yatashi, tace nasa akaiki kano immediately” dan bugawa kadan zuciyan Ummi yayi dan wani kalan kunyan Hajiya taji tanaji Ya Aisha tace “nasa Ahmad yamiki booking flight jirginki is by 1, kije wajen Hajiya Ummi tace bata yarda kizo Egypt wajena ba, nayi nayi nayi da ita taki, namayi magana da Gwaggo yanzu kafin kafin nakiraki ta yarda kije Kanon tunda Hajiya takoma kano” cikin sanyin murya Ummi tace “Hajiya nada ganin likita a Abuja mesa takoma kano”? Dan murmushi Ya Aisha tayi ganin even cikin damuwa Ummi still cares about Hajiya tace “sabida ke mana antaba mata diya” hawaye Ummi taji sun zubomata tace “Ya Aisha nama mamana laifi nasan tana fushi dani taya tana gari zan kama nabar gida batare dana jirata ba” Dan murmushi Ya Aisha tayi tace “kada ki damu Hajiya bata iya fushi damu yaranta ba, zata yafemiki, yanzu tashi ki shirya, idan kikakai kikai settling zan kara magana da Hajiya nafiso kizo nan kiyi karatu abinki, yau koda baki tareda Nura this is the least abu dazan miki Ummi kinfi haka wajenmu” Gyadamata kai Ummi tayi sukai sallama.
Wanka Ummi tayi ta shirya Matar Ahmad tamata kyautan sabon atampa da takalmi suka kaita airport sai kano ita Ummi abin har mamaki yake bata yanda itane tane hawa jirgi haka tana sauka ga mamakinta taga Meena da gudu Meena ta rungumeta saikuma ta kama hannunta har zuwa wajen wata babban jeep da direba ke gaba yana jiransu suka shiga sai gida, wowww gaskiya Nura naji da Mamanshi babban hadadden gıda ya ginamata durmemen gaske fa ga motoci biyu, da jeep dawata karaman Camry, ga masu taya Hajiya aiki dan indai tana gari tana bada abincin sadaka duk ranan duniya da magrib haka almajirai da yara zasuyi layi akofar gıda.

Suna shiga babban falon gidan Hajiya suka gani zaune kan babban lallausan carpet nata rikeda charbi a hannu hada ido sukayi da Ummi data sauke idanunta kasa da sauri ta tsugunna ahankali tace “Hajiya ina yini” ba yabo ba fallasa tace “sannu da zuwa Ummi” takalli Meena tace “kaita dakinta ki kawo mata abinci taci tahuta” Meena takalli Ummi da kanta ke kasa tace “tashi muje ciki Ummi” kasa tashi Ummi tayi Hajiya tace “tashi kuje ciki Ummi” da kyar Ummi ta iya tashi tabi Meena sukaje ciki wani lafiyayyen dakine aka kaita ahankali Ummi da idanunta sukai ja tace “Meena Hajiya fushi take dani” hannunta Meena takai ta share saman idanunta tace “bake kadaiba, harda ni, da Ya Nura, da Ya Aisha ma data boyeki bata tashi gayama Hajiyaba sai jiya, nihar tausayi tama bani da Hajiya ke surfafa mata, amman yanzu tunda kinzo nan matsala yazo karshe damuwanki yasa taketa fada, kibar Hajiya da Ya Nura itane daidai shi kuma kada ki damu Hajiya batada riko zata sauko, jeki alwala bari na kawo miki abinci” gyadamata kai Ummi tayi tawuce tafita tazauna tai shiru Meena ita ke keeping nata company Hajiya baruwanta dasu.

Wuraren 10 Ummi ita kadai adaki dan dakin Meena daban dudda taso tazo ta kwana da Ummi Hajiya ta hanata Ummi taji takasa bacci, Hijabi ta dauka tasaka tabude kofa tafito, dakin da Meena ta gwadamata dazu shine na Hajiya tawuce tadade gaban dakin kafin tayi sallama ahankali tareda budo kofan kadan Hajiya na zaune tasa wani farin glasses a idanu da wata yar littafin azkar a hannunta takalli Ummi tareda yin shiru batace komiba, ahankali Ummi tashigo dakin tareda maida kofan tarufe tazo har gaban gadon sai kawai tayi kneeling taredakai hannayenta takama kunnenta tabude baki zatai magana saikuma takasa tafashe da kuka sosan gaske yanda kasan Mama da yarinyanta datai babban laifi tace “Hajiya wlh nasan namiki laifi nafi kowa sanin haka, na tafka shirme nayi kuskure banyi tunanin abinda ya chanchanta daniba, dan Allah Mamana kiyakuri ki yafemin wlh fushin ki na cimini zuciya sosai” tafashe da kuka sosai fa kaman ana dukanta, Hajiya shiru tayi tana kallon Ummi sosai kukanta ya tsuma zuciyanta bana wasaba, da ace wani zai shigo dakin nan zau dauka ita ta haifi Ummi sabida yanda yarinyar tabata girma tana kuka iya kuka agabanta, zamanin nan da wuya kasami suruka dazatazo tana kuka tasa guiwa akasa tana rokonka gafara kan laifin dabai taka kara ya karyaba, Alhamdulilah yau tana kara godewa Allah daya kawo Ummi rayuwan Nura, cus yarinya ce ta arziki, ga kunya ga ladabi ga biyayya, banda haka Ummi ta daraja ta tadauketa matsayin uwa, ahankali ya ijiye littafin hannunta tareda nunama Ummi gefenta tace “zoki zauna anan” kasa tashi Ummi tayi tana girgiza kai, kayattaccen murmushi Hajiya tayi tace “Ummi komi yawuce amman nan gaba kada ki kara abinda kikayi, shi aure hakuri ne Ummi, dole yau kaga daidai gobe kaga ba daidaiba, maza mazane! Abinda ya batamin shine ina gidan, ina garin baki tunanin ki jirani ba ki sanar dani kika kama hanya kikai tafiyan ki, Aisha ta sanar dani komi nace sam ban yarda ba, ke matar aure ce Ummi bai dace ta daukeki ta tsallakar dake gabaki daya daga Nigeria zuwa wata kasar batare da sanın mijinki ba ai Nura yasan abinda tayi bazai taba yafemata ba gwara koma menene kina gidana ni mahaifiyarsa” Hajiya tadanyi shiru tace “Nura bai kyautaba I support tafiyanki sabida inaso shi da kanshi ya gane amfaninki ya gane ko yana sonki koba yayi, Nura dana ne amman bazan yarda ya cuci kowace yarinya aduniyan nan ba, idan bai nemeki bazan taba cemai gakiba, amman kisani indai kinyi aure dole ki kulla dammaran zaman aure, aure ba abin wasa bane Ummi kina jina”? Gyadamata kai Ummi tayi, Hajiya tace “mujira gudun ruwanshi, gidanan nan naki ne kome kikeso kiyi, zan sakaki awani islamiyya na matan aure da akeyi karfe goma zuwa sha biyu kullum banda asabar da lahadi, asabar da lahadi akwai wani school haka danakeso ki shiga English school ne zaki shiga Meena ma tashiga dudda ta gama school, amman banda magana da maza ke matar wani ce kina jina” gyadamata kai Ummi tayi, Hajiya tace “idan Nuran yazo zanyi magana dashi idan zamanki kano shiyafi ma kiyi zamanki anan dudda ba lallai ya yarda ba dan shi mutum me da yanaso iyalinshi aduk inda yake amman zanyi idan ya yarda yanada gidanshi anan kiyi zaman ki, sannan kiyakuri da komi daya faru kinji” gyadamai Hajiya kai tayi sunyi magana sosai Hajiya sai bata shawarori take tana advising nata har wajen shabiyun dare sannan tasata taje ta kwanta.
**

After 1 nadare Nura yadawo gidan dakin Aman yawuce yayi kwanciyan shi, 4:30 yatashi as usual sai kawai yawuce dakin Ummi wanka yayi awajen yabude wardrobe yanada wasu kaya awajen ya shirya tsaf dan baiso yadawo gidan idan yafita asuba kawai yawuce yafita masallaci yaje 6 yadawo yashiga mota yabar gidan, office yatafi yazauna yayi shiruu zai iya cewa tunda yake aduniya baitabajin kalan kuncin nan da rashin farincikin nan dayakeji ba, lumshe idanu yayi yatashi daga kujeran sai kawai yazo tsakiyan office din yasami dogon kujera yazauna ahankali ya lumshe idanu kusan awa biyu yana ahaka kuma ba bacci yakeba, knocking akayi tareda bude kofanshi aka shigo Alhaji Musa ne yana sanye da manyan kaya hade fuska tamau Nura yayi ya yunkura yatashi da sauri ya dan dafe kanshi dayaji ya saramai da sauri Alhaji Musa yazo wajen yace “Nura lafiyan ka kalau bakada lafiya n……” hannu Nura yadaga mai yakalleshi da jajayen idanunshi yace “mekazo yi a office dina”? Bin Nuran yayi da kallo saikuma ya zauna kan center table yace “kai dalla chan maganan danayi ranan ne har yanzu azuciyanka I just did that danka gane kanason Ummi ne” kallonshi Nura yayi Alhaji Musa yace “wlh da gaske, listen abokina koda ace lokacin daka auri Ummi you were not sure kana sonta ko baka sonta believe me idan nagaya maka yanzu kanayi, kai kaga yanda ka chakumo ni ne Nura saida na firgice yanda kasan dan gidan dambe kaman wani wrestler, na shaku fa a hannunka wuyana har yau ciwo yake saida naje Likita ya dubani” dan murmushi kadan Nura yayi baice komiba, Alhaji Musa yace “Nura kaga you are too soft ne, kadena bari mata na chaza maka kai abanza awofi, kaifa namiji ne kaine me mulki, yau ko mata biyu kakeso ka karo atare zaka iya, da karfinka da kudinka ai wlh sai inda mai yakare so common chill, amman dai kaje ka dauko Ummi yaci ace by now ka kira Kakanta, kadaina nuna musu taurin kai hakan rainine Nura, am sure inda Hadiza ne da yanzu ka kira gida ko kamaje dan kaga Ummi ne is that why kake abinda kakeyi”? Girgizamai kai Nura yayi yace “Ummi hurt me deeply Musa, even Hadiza dake abun mahaukata bata tabamin abinda Ummi tayiba, ban taba having issue ta kama tabar gidana ba, Hadiza belive in fighting her battle da kanta bata gudu ba, she’s not a coward” Alhaji Musa yace “yo ai yarintar kenan, Hadiza ta girmi Ummi, banda haka Ummi batai karatun da Hadiza tayiba yarinyar is not expose, a kauye fa aka haifeta ta girma, the poor thing must’ve felt bata da kowa she’s alone, bakada time nata, baka dauki wayanta ba tazo kuma kamata koran kare without speaking to her ko kallonta, gaskiya Nura baka kyautaba yaushe zamuje mu daukota” dan ijiyan zuciya Nura yasauke yace “tunda gobe Alhamis mubari asabar” Alhaji Musa zaiyi magana akai knocking kofanshi Nura yace “come in” secretary Nura ne tashigo dawani sealed file haka a hannunta tace “sa yanzun nan wani yakawo maka wannan daga Attorney’s Chamber na Maitama” Alhaji Musa yace “Kanada wani court case ne, ina lawyer ka maiya hadaka da yan Attorney’s Chamber nan bayan kasan barayi ne” karban file din Nura yayi looking confuse yace “ni I don’t have any business awajen kodai mistake akayi”? Saikuma yaga sunanshi full name nashi agaban file din yace “ba mistake bane ga sunana” yakalli secretary yace “you can go” tawuce tafita Nura yashiga bude file din, yaciro takardun ciki yashiga karantawa kaman wanda akacema yayi freeze kawai yayi freezing dasauri Alhaji Musa yace “lafiya menene?” Dasauri ya karbi file din gabaki daya daga hannun Nura yana karantawa dasauri yakalli Nura yace “ana nemanka gobe by 10:AM nasafe a kotu, Hadiza tayi suing you for domestic abuse!!” Sosai Alhaji Musa ke kallon Nura dayayi mutuwan zaune ranshi abace yace “meya faru kuma I thought kacemin kun shirya kun maida komi past, why is she suing you for domestic violence? Kasan hakan zai iya sa kaje prison for good 3yrs kuwa? Is Hadiza trying to ruin you and your career or what, meka mata?” Sai alokacin yasaki dan murmushi da zai nuna maka how hurt he’s deeply yakalli Alhaji Musa yace “I slapped her jiya!” Cikin tsananin fushi Alhaji Musa yace “wlh there’s nothing you can tell me Nura mata yar boko batayi bane aduniya sam sam! Allah ya wadaran matan I know my right, I know my right, kai!” Musa yayi ihu ranshi yayi matukar baci danko ba’a gayamai ba yasan waye Nura ba mutum mai dukan mata bane koda ya mari Hadiza jiya shi yasan wlh ba karamin abu bane zaisa Nura yadaga hannu ya Mari Hadiza ba.

Ganin yanda Nura yayi shiru yakasa motsin kirkima saiyaji yabashi tausayi, look at Hadizan daya wulakanta Ummi sabida ita thinking ta chanza yanzu zasu more rayuwa su dawo lovers din dasuke ada, dudda yaki admitting wulakanci yama Ummi but just look at abubuwan da Hadiza keyi, meke damun matan zamanin nan ne? Ta ina namiji da mace suka taba zama daya iyye? Wai what is wrong with matan yanzu ne haka iyayensu sukayi? Ba’a musu tarbiya bane agida? Iyayenmu mutane masu daraja mazajensu ne, kusan bauta musu ma suke, basu ganin yanda iyayen su ke rayuwa da mazajensu? ilimi haukane? What is keda mijinki dayane, ke kawai abarki kiyi komi yanda kikaga dama? Miji yace A, kice B har zuwa Z, ace kiyi kice bazakiyi ba, mesa wasu matan keda brain din fish??
Zama yayi kısada Nura ahankali yace “idan kaje goben just buy lawyer nata kawai akashe case awajen kafin alkali yazo, da kudinka a aljihu karka wahala abanza” murmushi Nura kawai yayi ahankali yama kasa cewa komi sai chan yace “Musa bani labari dan Allah” Musa jiyayi idanunshi sun cicciko da hawaye Nura yabashi tausayi ana wani zamani da kullum mata ake tausayama cus mata are weak waye, waye, waye but wlh idan akai looking deep akwai wasu matan da kawai sunfi karfin mazajensu ne duk ta yanda zaka kalli abin, infact matan ke soyama mazansu aya a hannu not the other way round, Hadiza na yanda taga dama da Nura kodan taganshi mutum mai hakuri ga yafiya sannan yana sonta, Nura is this type of person that hates hurting mutum baida riko that is just Nura, jibi dai abinda yamai jiya na ya saki Ummi ya aura da wanine yau bazai kulashi ba but because Nura is just Nura magana daya biyu sun shirya kuma har abada ya manta da maganan kenan, that is just Nura is his personality his nature bazaka iya chanza wa ba, ai shi kanshi wani zubin yakanji haushin Nuran for yanda yake barin Hadiza na getting away da so many things, haka kawai Allah ya yo shi, Nura hates hurting mutum, Nura nada hakuri, Nura nada yafiya, sannan Nura ya tsani takurama mutum inhar u are happy da abu zai barki kiyi, da ace zai iya zuga Nura dudda ba’a shiga tsakanin miji da mata dan just imagine abinda yama Ummi balle ma shi Aboki daya zugashi ya hakura da auren Hadiza kawai gabaki daya, taje ta auri namiji da baida matsala da mata maiyin feminism shikenan.
Amman banda jakanci da bahaggon tunani irin na Hadiza mutumin da yau shekara nawa kuna aure bai taba dukanki ba yau saiki makashi a kotu yana uban yaranki bazaku iya resolving issue din agidaba saikin tonamai asiri a duniya, and jahilcin da mata keyi is saisu dinga maka abi suga kaman kai sukema not knowing anything dazaiyi affecting Nura is affecting her as well koda ba directly ba, duk abinda yayi affecting Nura ayau will affect yaranta koda ace ma basa tare, if something affects yaranta ai yayi affecting nata as well so then menene riban tonama kanku asiri aduniya?? Sabida mijinki ya mareki sau daya in 10yrs kına tonama kanku da yaranku asiri wlh Hadiza is so shameless bamata da kunyan duniya.

Dafa Nura yayi ganin baison maganan yace “kasan Maman Humaira tasoma sakan mini gurasa fa dana nunata ke kinga nabi Alhaji Nura kauye yakaro aure nima fa auren nan nakeso nayi shine ta natsu”
Sosai Alhaji Musa yadinga ma Nura hira, office dinshi dabaije ba kenan har 1 nadare wlh suna tare just because baiso yanarshi shi kadai cikeda damuwa sannan suka koma gida.

Yauma adakin Aman ya kwana 4:30AM yatashi yayi wanka yasa kaya yabar gidan zuwa masallaci around 6 yadawo gidan zai bude mota ya shiga aka bude kofan falo Hadiza ne tafito tana sanye da bubu yana kokarin shiga mota tace “wato kaga sammaci bazama kazo ka rokeni, be on your feet and genuinely bag sabida nai withdraw the case ba” kallonta Nura yake daga head zuwa toe sai kawai ya shiga mota bai cemata uppan ba, abin ya masifar kular da Hadiza kaman ta kurma ihu wato ita zai maida mahaukaciya dasauri tazo wajen yana kokarin tada motan ta tsaya wajen kofan tabude cikeda rashin kunya dan yanda kasan zata makeshi tace “ohhh ni kakema girman kai imagine level na ignorance naka, don’t worry zakayi ladabi a prison yau stupid wicked man kawai mayaudari kawai” hannunshi yasa yakalleta yace “saki”ihu tamai da saida gateman yafito da gudu tace “bazan saki ba Nura!” Kallonta Nura yake idanunshi har sun kada sunyi ja, Hadiza tace “zanyi maganinka Nura, wlh zanyi maganinka dan kai karamin da duniya ne, muhadu by 10” tawani bugamai kofan motan Allah yasa hannunshi baya wajen da wlh saiyay sustaining injury jan motan Nura yayi batare yabar gidan, Hadiza jitayi ranta na baci har kasan zuciyanta bata wani so suje court dinba taso yazo ya lallasheta kawai ta kira ta janye case din saisama ganin bai biyota ba ita tazo nan tunda ta tashi take gadinshi yadawo daga mosque a window ta falo, tana ganin yadawo tafito with hope zaiyi sulhu da ita, koyadan mata magana mai kyau amman jibi yanda yamata banza ya mai data mahaukaciya sai taji gwarama data makashi kotun, juyawa tayi takoma ciki.

Karfe goma daidai motan Nura yayi parking gaban kotu inda Alhaji Musa ke tuki already Lawyer Nura na kotun, fitowa sukayi jiki asanyaye suka wuce ciki gaban court room din yaga lawyer shi tsaye yana ganinsu yace “yauwa muje ciki yanzu Alkali zai shigo”.

Ance a woman can make or break a man kun yarda???

Hadiza made this statement kana ganin karo aure shine zai baka peace din dakake nema to bazaka taba samun peace din nan ba, from abinda muke gani Nura ko yakasa samin peace din dayake craving right???

What action kuje ganin yakamata Nura yadauka akan Hadiza??
Yakokarin ya gyarata ta baki taki, yayi ta love taki, yayi ta family taki, Mezaima Hadiza ta gyaru????

But then again NURA yabani tausayi is not easy wacce ka keso tai hurting naka😭
Hadiza fans I have just one question danake so namuku, inhar Love bai chanza Hadiza ba, me kuke ganin zai iya cire wannan feminism din daga jininta???

Leave a Reply

Back to top button